Da sallama ya shiga gidan, inna dake tsakar guda tana tsintar shinkafa ta amsah tana murmushi, zama yayi sannu innar mu ya gida ya aiki kawo in taya ki da aikin, yaya abdul ai zama bai ganka ba ga kanwar ka can ba lafiya wannan al,adar tata haka take bata wuya kuma ba magani asibitu zaka kaita a bata magani,Allah sarki ya fada tare da karbar shinkafar yana tayata tsaintar, mikewa tai ta shiga dakin, kallan Aisha tai maza ki tashi ki wice kije da yayan naki,kallan innar tai haba inna sai kin fada mai koma maye, inyeehhh lalalli kin sami sauki maza mike ki wuce kuta fi,hijab dinta ta dauka sannan ta fito kai akasa, kallanta jman yayi tare da fadin lafiya, ya dan zaro ido ganin ittace dama ittace Aisha, ya tabe baki tare da ci gaba da abun da yake.
Na gama ta fada ganin baida nuyyar tashi ya mike tare da fadin inna sai mun dawo, to kawai tace yai gaba sannnan ta bishi a baya,kallan bayanshi tai kawai inna ta gama da itta ta gama fada mai koma maye, juyowa yai dan mata magana, ta zaro ido irin ta tsoratar nan, har abun yaso bashi dariya ya dan murmusa sannan yace ina zamu asibitin zamu ko kuma za muje chemist ne?kinsan maganin da kike amfani dashine, daga kai tayi alamar eh ok, sunana abdulj bbar basai kina kame kamen sunan da zakk samun ba, murmushi kawai tai batace komai ba sannnan suka nufi chemist din t a fadi maganin aka bata sannan ta dakko kudin zata biya yace tabar shi ta kuwa bari ya biya sannan suk a hanyar komawa, a wani shago ya tsaya ya siya mata always sannan suka fito ya mika mata ta kuwa karba dan kuwa bata san maye bane sannan suka kama hanya.
Da sallama suka shiga gidan su a shigowa inna ta bisu da ido sosai suka burgeta, ta murmusa me zataiwa jman wanda zata saka mai daya wuce kawai ta bashi auren Aisha,zata tambaye shi inhar yana san Aisha itta mai bashi ce,haka suka zauna shida inna Aisha dai ta wuce daki kwata kwata ba zata iya zama a kusa da jman ba kunyar shi take ji duba ledar tai dan ganin maye taga always da sauri ta mayar tana wani zaro ido kamar taiwa sarki karya, sai kuma ta turo bako shikenan yasan ko ma maye gaskiya inna bata kyauta ba, shiru tai tana jiyo labarin su shida inna sai dariya suke, ittama ta murmusa sannna ta sha maganin tana san zuwa ta taya hasinart aiki hakan y asa da tasha maganin, ta dauki hijab dinta sannan ta fito kallan inna tai inna zan wuce gun aiki ne, kallanta inna tai batace komaiba ta kalli jman daya hade rai shi a dole ba zataje ba, kallanshi Aisha tai ganin shi inna take kalla ya wani hade rai yana danne danne a waya, t tabe baki kawai, mikewa inna tai tabar gun ta nufi gun girkinta, ganin hakan yasa Aishan ittama zata fice ya kira sunanta.
Aisha!tsayawa tai bata tafi ba ya tsaya yana kallanta, dake nake ya fada rai a hade,juyowa tai ganin ya hade rai hakan yasa ta koma ta zauna gani,inna bata fada miki nace karki sake zuwa wannnan gidan ba kome kuke da bukata ku fada mun zan baku bana san wannnan yawun, kallanshi kawai take yadda yake bata commend kamar wani mijinta, eh dama yanzu ba dan aiki nake zuwaba ina dai zuwa ina taya aikine, to daga yau karki sake zuwa ya fada ba tare da ya kallleta ba hawaye ya ciko idonta ta kalli inda inna ke aikinta batace komaiba wake wakenta ma take hakan ya kara bata mata rai wai inna ba zatai magana ba tana ji yana wani bata commend kamar wani mujinta..
A hankali ta fara magana Amma YAYA JEY nibanga amafanin hanani zuwa ba nufa nai niyya Dan Allah ka barni inje, kallanta yayi Hakan yasa ta dauki idonta akanshi ba zata iya kallan har na wani lokacin ba,tabe baki yai baice mata komaiba ya ci gaba da danne dannen shi,haka taita zama ganin baima kalleta ba yasa ta mike ta shiga daki tait a kukanta har cikin zuciya yake jin kukan amma ina shifa bazai bari take ba wannan kenan,.
By hajara mami natyy girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 22*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
After 1 week
Kawu dake zaune yana kallan news ya kwalawa matar shi kira saude saude!da sauri ta fito lafiya alhaji kake kirana haka?lafiyar kenan kalli wannnan company din da gidan na alhaji bado ne ake tallar shi ina ina san siya gibe ne zaai komai zanje nima in kwada tasa bajintar kinga inna samu komai ya gama tafiya dai dai,murmushi tai to Allah ya bada saa, ya ansah da ameen, .
Yan gun aikin su jman ne zaune suna ji radio yadda abun zai kasance dan kuwa gaba daya zancen ya yada garu ruwa zancen saida company din Alhaji harda gidan shi ma, .da sallama jman ya shiga cikin ya zauna suka amsah sannan suja ci gaba da jin kabaran su anan ne sukaje gobe zaai ciniki sannan suka kashe redio, ogan sune ya fara magana gaskiya zan tausayawa wannan yarinyar tashi ya kalli jman ka san wannan yarinyar wadda ta kawo maka gyaran mota ranar tifa yar shi ce,tabe baki yai dan ya ganeta yarwa kuma?yar alhaji bado mana kasan za'a saida company shi da gidan shupiba, tsaki yaja gara ai uban wa ya kaishi hada kai da yan banki ya, kallan mamaki ogan nasu yake mai wai yaushe jman ka zama hakane ka zama wanda bashi da imani?hmmm oga baka saniba shine yai sanadiyar mutuwar mahaifina ba dole in tsaneshi ba tsana kuwa babba indai har ban maiba wa zanwa,jijjjaga kai kawai ogansu yayi suka ci gaba da hira.
Da salllama Aisha ta shiga gidan hasinart dake paolour ta zuba uban tagumi ta kalleta tare da goge hawayen fuskarta, zama Aisha tai a kasa kusa da hasinart din lafiya kike kuaka aunty?Aisha lafiya qlau, ok aunty abu da yasa banzu dan kwanan nan ba banda lafiya ne,Allah sarki nima nayi tunanin hakan ai Aisha, kallan Aisha tai aisha dole fa ki hakura da zuwannan saboda daga gobe gidannan zai zama ba namu saboda gaskiya gobe zaa saida shi, kallan ta kawai aisha take alamar tana san karin bayani nan dai hasinart ta fada mata,sosai Aishan ta tausaya bata da abun da zatace dayawuce suyi shiru kawai hakasuka zauna sukai jigum, .
Washe gari Aisha duk ta hada wani kayan data san zatai amfani dasu dan tasan zaman gidan ya riga daya kare,tun safe yan bank suka zo suka fara shirye shiryen saida komai.
Jman na zaune a gun aiki su kaya yake jira za'a aiko masa, da sauri ogan ya dakko redio maza maza yan gunnan kuzo muji yada zaai saida wannan gidan aikuwa babu shiri suka matsa kusa dashi, kallan ogan yayi wannme gida kuma?gidan alhaji bado da company shi mana, shiru jman yayi inda aka fara, .
Yan bank suka saka 50million suna jiran a kara kawune yai ta mazan cewa ya kara 1milliom wani yace ya kara akan na kawu hakan sukai tayi daga mai cewa ya kara dubu dari biyar haka dai har aka kai 70million saura 3,kamar an mintsili jman ha mike yaje ya hau texi yasa aka kaishi gida, direct kudinshi yaje ya dakko a jakan sannan yace a kaishi gidan Alhaji bado hakan kuwa akai, ana shirin saida wanda yake akarshe jman ya shiga sannnan yace ya kara 2million akai, da sauri kowa ya kalleshi baya kawu daya tsorata saikuma ya sauke ajiyar zuciya yasan karya yake bazai iya siyaba, yan banks sukace akwai wanda zai kara shiru hakan yasa suka ce su siyar amma dukda hakan 1million dinsu bai fito ba,hasinart data shiga rudani ta rasa yadda zatai komai an siyar harda motocinta komai ta dakko amma kudin bai kaiba, wani a cikine yace aga shawara akai alhajin waje asaida wani abun nashi daga jikin shi kuda kidney su samu kudin su.
Alhaji dake gefe yana kwance sai hawaye ke zuba a face dinshi, da sauri hasinart ta karba aa dan Allah karkumun haka naji zanwa wanda yasai gidan aiki harna 1million i promise, no madam saidai ki tambayeshi indai zai biyamu to, juyawa tai dan itta bama tasan wanda ya sai gidan ba hakan yasa ta juya dan tamayarshi ;da sauri ta zaro tana kallan shi
Dan Allah kuyi hakuri da typing error wlh bazan samu inyi editing ba ina abu ne
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 23*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Sosaai gabanta ke duka wai yau ittafe zata nemi alfarma akan 1million kuma a gun wanda ta rainawa hankali share hawaye face dinta tai ta karasa kusa dashi kafin tai kasa ta zube ta rike hannu biyu Dan Allah kamar yadda Allah ya taimake ka taimaka ka basu kudin wlh zan maka aiki na kudin Dan Allah, kallan tsana yake mata kafin ya kalli Alhaji bado dake hawaye kawai a zuciya baya san hasinart ta nemi wannnan alfarmar dama ta bari kawai an cire wani abun nashi shi yadda yake jima kamar mutuwa zaiyi baya san mutuwa yafisan jman ya dauki fansar a aknashi amma yasan indai ya mutu kan hasinart zai dauki fansar, kallan yan bank din yayi babu matsala zan biya, murmushi hasinart tai tare da sauke a jiyar zuciya, ya basu kudin kafannan aphasinart tai singning a akan komai shima yayi komai ya koma mallakin jman,.
Sallama sukaimai suka wuce inda kawu yai mutuwar zaune baisan kudin da ake cewa jman yayi ba yakai har haka ba taya taya hakan ta faru dole yasa saudat taso shi kodan suvi wani abun dan yasan jman bazai taba samai wani abun ba, da haka ya fice bai cewa jman komai ba jman ya bishi da kallo hade da murmushin kadan ka ganima,.
Mikewa hasinart tai nagode ta fada tana kallanshi, tsaki yaja kafin ya karasa kusa da Alhaji ba tare da ya kalli hasinart ba ya fara magana ki tabbatar kin bar mun gida kafinnan zuwa sati daya saboda zan kawo nawa iyayen ina fatan kin gane,kallan alhajin yai ai bai kamata kana hawaye ba kadan ka gani daukan fansa zanyi akanka imma ka mutu ka tabbatar zan dauka ne akan yarka,da sauri hasinart ta katse shi eh naji koma maye ka dauki fansar ka a kaina Dan Allah, wani kallo yai mata ki tabbatar in na dauka akan ki saidai mutuwa yai nasan bai baki labari ba amma mahaifin ki homo yake dan isaka ne mai shafawa mutane Aid mahaifiyarkima shiya shafa ma, kaiiii ammma banso ya shiga wannnan halin ba naso ace da bakinshi zai baki wannnan labarin shi yasa nazo daukan fansa ima fatan iin gane ya fada tare da murmushi ya fice gaba daya daga gidan,.
Hasinart mutuwar tsaye tai taya jman zaiwa mahaifinta wannnan sharrin har wanne irin tsana yai mai,kusa da dad dinta ta zauna dad kadaina kuka nasan karya yake maka ta fada tana share mai hawaye sannnana ta mike ta hada abun da zata hada yanzu ya zatai ina zasuje, kwata kwata basu taba tunanin cewa susai gida daban ba to imma sun siya i tasan har dashi yanzu za'a siyar hawayen fuskanta ta goge ta zauna kawai ta yanke shawarar zama har sai yazo din zata nemi alfarmar ya barta su zauna ko aikine tana yi in yaso intayi aiki a company sai ta dinga biyan kudin da yake binta nan kuma tana aikin gida ;,
Jman haa fitowa gidan inna yaje da sallamar shi, ta amsah tare da fadin gara da kazo gatanan ta zauna sai kuka take mun wai dan yau za'asiyar da gidan su hasinart ko maye nata a ciki kuma oho, murmushi yai tare da zama ina wuni innarmu?lafiya qlau dana ya gidan? Qlau inna,kallan Aisha yayi babu gaisuwa?ba tace komaiba ta mike tai ciki abunta kallanta inna tai aa shidai bashi yakar jomun ba shi ko ratayar ma ba,a bashi ba,murmushi yai inna magana nazo muyi, gyara zama tai inaji menene?inna gida na siya kuma gaskiya bazan iya zama ni kadai ba,aa yo ya kai kadai inna iyayenka nifa zanje mu gaisa ma,riko hannunta yayi inna kecefa iyayen nawa nan gidan kawai nake zuwa in ji dadi shiyasa nazo muyi magana inna iyeyena sun,nan take ya bata labari saiga inna harda kuka,inna gaba daya dangin babana suna dashi amma basu taimakwa inna, nima kuma danna samu banga amfanin taimaka musu ba inna wanda yaso ka shi zaka so, inajinka abdul fadan me kake soo?sake rike hannunta yayi inna so nake keda Aisha muje canmu zauna kinga gani gaki sannna akwai yar aiki ma fa harna samo miki,.
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 24*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Kallan shi inna tai haba abdul baka tunanin abun da zaije ya dawo ace namaka asiri na rabaka da danginka haba abdul dangi sune komai fa, rike hannunta yayi yana hawaye haba inna tunda kikaga a tsallakesu nazo gunki aida magana ni kedin nake so Dan Allah inna kibar zancen wasu mutane mai amfanin zama a wannnan gidan haba inna nima fa tsalakane Dan Allah, kallanshi inna tai da gaske yake shi, shikenan abdul amma sai kaje ka sanarwa da kanina baffale in yaso innaji mai zaice, shikenan inna zanje, na suka ci gaba da hira.
Aisha dake daki tana jinsu ittta ina inna duk tabi ta yarda da wannnan mutumin yanzu hakama dan yanakan kaine, tai tsaki, sannna taci gaba da jimaminta.
Kallan wayarshi jman yayi yaga ogansu ke kiranshi yai murmushi yasan cewa zaiyi yaji m i irin sunashi yasai company kallan inna yai inna zaje ana nema,to saika dawo sannan ya mike ya fice.
Yana fita Aisha ta fito kallan inna tai wlh inna sai kin jawo an yanke mana kai kawai yazo yace miki ki bishi shine kike shirin yi wlh babu ruwana, uhmmmm indai abdul ne mai yanke kan a shirye nake ina san ya yake mun din kuma bari ma kiji shizan aura miki,zaro ido Aisha tai tab bana sanshi,eh na sani ai ni ina sanshi ta fada tare da mikewa tai bandaki Aisha ta bita da kallo baki bude,.
Da sauri mai gadi ya budewa kawu gate jin irin yadda yake dannna horn,ko parking din kirki baiba ya shuga gidan, saratu saratu! Da sauri ta fito Alahaji lafiya kake kira haka?ina kuwa lafiba ban sami siyan wannan company ba amma kinsan wani kuwa wai anduljabbar shiya siya;waye kuma abdul-jabbar naseer dake game yai dariya mom bakisan yaya jey ba shine ai,da sauri ta dafe kirji taya akai ya sami wannnan kudin kodai fashi ya koma?wannne fashi bakisan ya fara sana,a ni bansan sana,ar har takai haka ba yanzu maye abun yi kinfa san ba zamu samu wani abun ba,shiru tai sui kuma tai murmushi maue na damuwa badai yana san saudat ba ai kawai mu san yadda zaai a family ku a aura mai itta dole,murmushi yai kin kawo idea amma itta bata sanshi nifa bana san in mata auren dole fa kai kaji alhaji nima bana santa dashi ai kudin kawai za muci shikenan,to kisan yadda zakiyi ka shawo kanta, wannnan ba matsala bane.
Tunkafin jman ya karasa ogansu ya karasa gunshi kaji wani mai sunanka ya sai komai kodai kaine abdul?nine oga kayi hakuri ban sanar maka ba,murmushi ogan nasu yai tare da rungumeshi yana murmushin jin dadi kai amma na maka murna amma a ina ka sami wannnan kudin nasan kudinka ba sukai haka ba?nan jman ya fada mai komai bai boye maiba, sosai ogan nasu yai murna sannna ya kira yan aikinsu suka taya shi murna yan aiki kwata kwata baya mai bakimpn ciki saima muran da suke taya shi,.
Kallan ogansu yai na baka wannnan gu kawo kayan kyauta oga kaima ai dole ka samu, kai ranar igansu har kukan dadi yai,snnnna jman ya tafi baisan da Alkhairin da zai sakawa baban makocin suba kawai zai bashi gidan da yake ciki sannnan ya bashi abu yaja jari
Wannnan kenan, afuwa for typin error
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 27*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
*YOU ARE THE BEST SISTERS HAUWA MUHAMMAD FALALU TOGETHER WITH HAFSAT MUHAMMAD FALALU*
Yau anyi sadakar ukun dadayn hasinart, duk in kasan hasinart a da yanzu inka ganta zaka tausaya mata saidai in baka da imani dan duk ta rame ta zama abun tausayi,.
Kawu ne shida momy sameer, kifa fadawa saudat ta shirya ta itta zamuje gunnan dan yau zaije ganin company kuma nima a matsayina na mahaifinshi kinga ai dole inje sannan kice saudat ta shirya taci ado fa ki tabbatar da hakan tayi kyau fa dan ina jina agun zan shaidawa mutane cewa itta ce matar da zai aura, murmushi tai aikuwa daka kyauta zan fada mata ni zan shiryata ma, aa ki barta tayi wannan kwalliyar tasu ta zamani, tabe baki tai duk kwalliyarta ta kainine ai kwalliyar tawanpce tasa ka ganni kana sona, murmushi kawai yayi ya wuce abun shi,.
Wajen 11:00 jman ya nufi gidan nashi ya tura gate mai gadi ya mike yana kwasar gaisuwa ya amsa ya na fadin ya aikin?lafiya qlau dannan amma ina da magana, tsaywa yai ok ina jinka,dama cewa nai ban saniba ko zaka ci ga ba da zama dani a matsayin mai gadi ko kana sona ko akwai wanda zaka kawo ai gyara in sani,gyara tsayuwa yai aa baba saidai in baka san aikin ne?aa ina san aikina, shikenan baba ka cigaba da aikin ka kawai amma baba dan Allah a rike amana kar azo ana samun matsala ta inda zamu sami matsala kenan, murmushi yai ai karka damu indai nine baka da matsala insha Allah zan rike ka da amana, murmushi sannnan yace zai shiga,a fito lafiya ya fada,.
Da sallama ya shiga gidan hasinart dake zaune a porlour kanta a kife hawaye kawai take tana jin ya shigo tai saurin mikewa tana goge hawayen face dinta tana kallan shi, tabe baki yai tare da zama a akan kujera, ki je ko debo mi n keys din motocina.,shiru tai ashefa har da motocin aka siyar ohhh god ta fada a zuciya sannan ta shiga cikin dakin dad dinta keys din ta bedo gudu hudu sannan ta fito ta mika mai bai karba ba illah wayar shi daya dakko ya kira manager, ina fatan ka tabbatarwa kowa yazo dan wlh inhar na isa wannan company aka sami wanda baije ba ya tabbatar ya kori kanshi, kallan shi hasinart tai wato da itta yake bata san ana wani taro ba taya zatabar gida babu kowa Alhalin iana zuwa mata gaisuwa tunowa tai da 1million din da yake binta hakan yasa ta tsorata ya zama dole taje ba yarda ta iya,.
jman daya mika hannu tun dazu zai karbi keys din bata san ma yana yi ba dan ta tafi wata duniyar tunani, tsaki yaja tare da fadi keyyyyyyyy?sosai ta tsorata tana kallan shi, in zakiyi tunanin ki malama ki tsaya saina gama tukun gara ma in miki tuni you are my sarvent ima fatan baki mantaba ya fada yana kallanta rai a hade, goge hawayen tai eh ina sane kayi hakuri plz,hararta yayi ya fisge keys din har saida ya dan ja hannunta hakan yasa taji zafi,.
Mikewa yai baice mata komai ba ya fice,ta bishi da kallo ya zatai dole zataje ta shirya ne hakan yasa tai toilet,wanka tai tana hawaye ya zatai ina zata saka kanta wai ace yau sadar uku amma zata fara fita, haka ta fito powder da dan janbaki kawai ta saka sannan ta dakko abaya ta saka tai rolling kana ganinta kasan tana ciki damuwa amma duk da hakan tayi kyau,.
Aishart ce a daki ta saka kayan da ya kawo mata dinkin les ne riga da zani sai mayafi colour ash da rashin grenn ta kallinma ash da rashin grenn din sai mayafin shi kuma ash, sosai tai kyau zainab makociyar su da inna ta kira wai ta mata kwalliya saboda itta ce ke daukan wanka a unguwar su hakan yasa inna kiranta, kallan Aisha tai gaskiya kinyi kyau lallai wannan yayan naki yana sanki da yawa bama zai kara tabbatar da hakan ba sai ya ganki,harararta Aisha tai tare da mikewa ta dauki mayafin ta yafa, .
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 28*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Saudat ce tsaye bakin madubi nata kallan kanta tabbas tasan tayi kyau haka yasa tai murmushi itta les tasa pink da rashin baki tasa pink mayafi sai black takalmi, shogiwa mom tayi woowww wlh kinyi kyau ke nasan dole kiyo gaba da imanin shi, dariya saudat tai tare da rufe fuska wai a dole kunya, mom tai murmushi sai kije dad dinki yana jiranki a waje, .
Wowww dad din nata ya fada sanda ya ganta amma kin hadu kai nasan dole yata taci gasa ya fada yana kallanta, tai murmushi sannnan sukai gaba,.
A kofar gidan su inna jman yai parking ya fito (sosai na tsorata dan har wayata saida ta fadi kuma taci screen amma yaban kudin gyran hhhh)
Sosai suit din ta karbe shi Ash ce da neck tie ratsin green sai rigar ciki fara sosai yai combing kan yayi kyau sai sheki yake, ga covet shoe shima ash, .
Rufe kofan yayi sannnan ya shiga ciki da sallama, inna ta amsa tana ganin shi ta saki shinkafar hannunta bda take san wankewa tai daki tare da rufe kofan jman ya bita da kallo baki sake, kallanta Aisha da zainab sukai maye inna? Kallan su inna tai kuyi magana a hankali mana ina jin wani mai sace mutanene yazi irin wadannan nmutanen, mai sace mutane kuma,kusa da kofan jman ya karasa inna ki bude kofan nine fa, kaiii inna cewar Aisha yaya jey nefa keda dan naki, ke dallah bashi bane, uhmm mi nna matsa in bude mai kofan ni kinji, da kyar inna ta bude kofan ta leka sosai jman yai dariya rabun dayai wannan dariyar har ya manta, sai a lokacin inna ta ganeshi hakan yasa ta bude kofan tana kallan shi,Aisha ta dauki mayafinta ta fito, kallan shi tai dan kallan inna yake sosai yai mata kyau bata kula da kyan jman ba sai yanzu, mintsilarta zainab tai irin wannan kallo ai ana ganinku ansan kun dace,.
Hmmmm kawai Aisha tace, .inna yanzu dan naki kika kasa ganewa, yi hakuri na dauka masu yankan kaine kaji ba ganeka bane banyiba kawai dai ban tsaya na kalleka bane,murmushi yai ina kanwata zamu wuce saboda ina sauri ne,?gatanan inna ta fada tare da nuna Aishan, kallan Aishan yayi sosai gabanshi ya fadi shi duk kyanshi da ake fada sai yaga baima kai aishan ba,ganin kallon da yake mata yasa ta hade rai tare cda fadin na gama,murmushi yai inna zamu wuce,zainab ma tace inna nima zan tafi kallanta jman yai inna wace wannan?ohh zainab itta taiwa Aishan kwalliya ai,ok ya fada sannan ya dakko kudi a aljihun shi ga kudin kwalliya, dariya zainab tai aiba na kudi bane,murmushi yai babu komai karbi kawai, ta karba tare da godiya,
Kallan inna yai mun wuce, adowa lafiya ta fada tana kallanshi, tare suka fita da zainab tai musu Allah ya kiyaye sannan ta wuce gida, kallan Aisha yayi bismillah tare da bude, ata kofa, nagode ta fada tare da shiga ciki sannnan ya rufe ya zaga ta dayan bangaren,.
Tada motan yai suka fara tafiya ba wanda yace kala sai can dai ya kalleta, gaskiya wannan zainab din ta iya kwalliya kamar ba keba dan kinyi kyau, murmushi tai dan taji dadi sosai a zuciyarta tace aiban kaiba ba, saiji tai yace wane ni ina ni ina hada kyau dake, kallan shi tai batasan zancen ya fito fili ba,karatu yasa a motan, babu wanda ya kara magana har suka isah,.
Suna isa idonshi ya sauka kan kawu da saudat da tasha kwalliya, tsaki yaja Aisha da take shirin bude kofan ta fita yai saurin riko hannunta, da sauri ta kalleshi haka shima yai saurin sakin hannu saboda yadda yaji,plz favour na ke nema zan nuna kine a matsayin budurwata ina fatan babu matsala?kallan shi tai, babu komai ta fada sannan suka fita a tare,.
Su hasinart kuwa suna ciki isowarshi kawai suke jira duk yan company shi suke jira suha zaune sukaji amce ya karaso hakan yasa suka fito a tare, a kan Aisha idon hasinart ya fara sauka sosai gaban ta ya fadi har saida bala accounter ya lura da hakan yace sorry dun a tunaninshi ko bata jin dadi ne wannan kenan
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 29*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Karasawa kusa da jman sukai inda saudat btai mutuwar tsaye tana kallan Aisha kallan kawu tai dad kaga shi da wata fa ya daina sona dad, harararta yayi maye naki a ciki shida bakin shi kikaji yace itta yake so sanoda haka bana san kina karaya,daga kai tai alamar to sannan suka nufi inda yake,.
Kallan hasinart Aisha tai kardai yaya jey ne ya sai gidan su hasinart da company su, kallanta hasinart tai tai mata murmushin yake haka ittama Aishan sannan ta dauke kallanta gun aisha ta mai dashi gun jman da yake gaisawa da mutane sosai yai mata kyaun hmmm kawai tace Allah ya daura mata san wanda baya santa bai ma san tanayi ba,.
Masu gift na bashi yana karba tare da godiya, kawune ya karaso kusa dashi weldone my champion son gaskoya ka birgeni kaga yanzu sai zancen aure ko?murmushi jman yayi, saudat ta mikamai abua anyi rapping yadda akewa gift kallan Aisha yai madam plz karbi wannan ki ajjiye becouse special ne dan na kanwar kine, ya fada yana kallan saudat di sakin baki saudat tai tana kallan shi bata gane wai kanwar taba,kallan kawu tai yai mata alamar karta give up,murmushin yake tai n,kallan kawu yai kawu meet my wife to be insha Allah, kallan shi yai kafin ya maida kallan shi ga Aisha, tai murmushi tare da fadin ina wuni?ya amsa ba laifi,.
Bala ne ya karba yanzu zamu bude company kafin a shiga ciki sai muyi abun da ya kawo mu,almakashi aka mikawa jman ya bude company aka hau mashi tafi, sannnan suka shiga ciki nan jman ya zauna inda aka tanadar danshi Aisha akusa da shi sai hoto ake musu,kana ganin su kasan sun dace kallan su kawai Hasinart take kwata kwata bata san Aisha nada kyau har haka ba sai yai tasan no way ace wai jman zai sota, kwallar dataz zo mata tai saurin goge wa haka aka gama taro kuwa ya kama gabanshi inda yan company suka shiga ciki danyin meeting nasu na kansu iya su yan company, kawu yana ji yana gani aka ki barinshi ya shiga amma aka bar Aisha ta shiga abun ya bala,in bata masa rai kamar ya hadiya zuciya tashi taya yaji ya tsani Aisha tsana kuwa babba yai tsaki suka kama gaba shida saudat duk ran su a bace, .
Bala ne ya mikewa ya fara magana bayan an bude taro da addua, .
Muna wa sabon mai company ninnan sannu da zuwa tare da adduar Allah ya kara girma ya kara budi ya kaimu ran aurenshi shida Madam ya nuna Aisha ai kuwa gu aka hau tafi, hasinart dai bata motsaba amma zuciyarta tafasa take sosai tana dai adduar Allah ya cire mata san jman daya daura mata dan tasan yanzu yai mata nisa, .
Baya daga nan ni sunana bala usman accounter na wannan company, muda babbar mu wato jigun wannan company dan itta ce ke taka babba rawa a wannan company take mana zane a wannan company wannan ba kowa bace illah hasinart Abdulrazak bado,mikewa tai aka mata tafi inda jman ya tabe baki kawai, sannan ta koma, nan dai bala yaita fadan yan company kowa da matsayin shi da albashin da ake ba kowa,kallan jman yayi amma ranka ya dade yanzu komai ya baci dan kuwa an yi wata ba,a ma,aikata kudin albashi ba sannna bamu da kudin siyan kayan amfani komai dai ya tsaya saboda haka sai an bada wani abun,.haka bala ya gama bayanin shi kafim jman ya mikew dan karin bayini abun da zaice.,
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 30*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Da farko mdai ina mai mika godiya ga duk wanda yake wannan company sannan ina alfahar daku, sannan abu na biyu zan bada million 50 ayi amfani dasu wajen aiki inganyadda abun yake tafiya da fatan zai iya?aikuwa nan suka hau tafi,ya kalli accounter sannan ina san ka fadamin kudin da ake ba ma,aikata yana kaiwa nawa gana daya amma mark you kar ka samun da wanda yasan ya bar wannan company sai yau ya dawo kai duk wanka ma kasan yayi mwata bai zo wannan company ba kar ka hada mun dashi yaje ya ci gaba da aikin daya samu,ya karasa yana kallan hasinart da gaban ta ke faduwa itta dama,tasan da itta yake,dana fadi hakan ina nufin na kuresu kawai suje inda suka samu da,.
Nan ya ci gaba da bayanin shi inda hasinart kawai tai kasa dakai tana share hawaye idon Aisha akanta duk bata jin dadin halin da hasinart take ciki duk da bata san inda abun ya dosa ba,. Saida ya gama bayanin kafin bala ya tashi ya fara mai bayanin dalilin da ya hana hasinart zuwa aiki harna wajen wata da kwanaki, tabe baki yai tayi reporting ne?aa sir but gaba dayan mu we know about her condition sannan a lokacin company nasu ne, murmushi kawai jman yayi yanzu kuma ya zama nawa kuma dole a bi dukar dana daura,hmm kawai bala yace sanna ya rufe taro da addua,.
Jiki babu kwari hasinart ta bfito duk kana ganinta kasan tasha kuka, wannan kuma bai dami jman ba shima abun ma kawai yaji dadi koba komai ya kuntata mata, karasa kusa da itta bala yai, hasinart ki daina kuka komai fa saida Allah ya kaddra maka zai faru akanka kafin ya faru ki daina daga hankalin ki,bala ba wannan bane abu da yake damuna ba kawai ina tuna da ne bala! Aina san kadda kuma na yarda da itta saboda haka karka wani damu,murmushi kawai yayi naga ba, a mota kika zo ba muje in sauke ko,ok thanks sosai bala na gode,.
Aunty jin an kira sunata yasa ta juya, Aisha ta karaso kusa da itta aunty ki daina kuka kinji zanwa yaya magana komai zai wuce nasan zai hakura,hmm Aijs yayanki ne dam Abdul jey,?murmushi Aisha tai wai Abdul jey wato suhan data saka mai kenan, eh aunty yaya nane,uwa daya ko kuma aa?kallanta Aisha take tana san gano wani abu amma ta sharar, yayanane na dan kanin b banmu nima da bansan dashi ba sai nan ba da dadewa ba saboda hak ki daina daga hankalinki, ki barshi kawai Aisha bana san ki rukan shi ki bari kawai ta hade rai kana ganinta ta dawo hasinart dinta tada,kallan bala tai muje plz,ta shiga ya ja suka wuce,.
Da kallo kawai Aisha ta bita maye kuma abun jin haushi anan, hmmm kawai tace sannan ta nufi inda jman yake jiranta.
Shiga tai bace mai komai ba amma kana ganin ta kasan bataji dadin abun da hasinart tai mata ba kumama a gaban bala,tai tsaki, jman kuwa shima yaji haushi wato ta batwa Aisha rai,jan kotan yai suka fara tafiya, .
Yaya jey mai yasa ba zaka hakura kabar aunty hasinart ba duk wanda yai taimako shima Allah zai taimaka mai,kallanta yayi yai tsaki ke baki da zuciya ne? Duk da ta bata miki rai amma sai kinyi maganarta, murmushi tai bafa bata mun rai tayi ba kawai condition dintane bai mun dadi ba plz yaya jey kayi hakuri,naji zanyi tunani akai,yauwa ta fada tare da sauke ajiyar zuciya tare da dafe kirji irin tayi babban aikin anan, hakan datai yasa shi yin murmushi,sannna yai parking ya shiga super market din dayau parkin a kusa da itta,.
Gun wayoyi yaje yana kallah wacce zat dace da Aisha yake kallo, haka dai ya samu purple hadddiya sanna ya siya ya fito suka wuce lokacin da suka je an kusa shiga magari hakan yasa ya mik mata tace zaije ya dawo,ta fadawa inna ta karba tare da godiya duk da bata san meye bane
O
:O
:O
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 31*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Da gudu saudat ta shiga gidan mom dake parlour tana kallo tai saurin rikota meye kuma na ganki haka?sake fashewa tai da kuka, kallanta kawai mom ke yi haka dad dinta yazo ya samesu tsaki yai ya sami gu ya zauna tare da cire hular kanshi yana firfita da itta, alhaji wai lafiya ne?hmmm lafiya qlau kawai wai dan ta ganshi da wata shikenan duk ta bi ta damu wai bazai so taba ko maye a ciki itta yarinyar ai da shishigi ta sami gu ke da kike ma yar uwar shi ai dole ne ya sako in yaki ba sai in hadashi da manya ba dan daga gani zaiyi rashin ji,.
Rikota mom tai wannanne kawai ya saki shiga damuwa karki wani damu ai nasan duk jyanta bata kaiki ba saboda haka ki daina daga hankalinki,mom baki ganta bafa wlh ta fini kyau taya ma zai soni bpni bansan ya zanyi ba,ke dallah can ki daina daga hankalin ki ko da boka zamu shawo kanshi kallan mom dad yai garama dai kije gun bokan daya shawo miki kaina itta ki jawo mata kanshi,zaro ido mom tai ni dince naje gu n boka saboda kai Allah ya sauwake, murmishi yai aina san komai,hakan da sukai yaba saudat dariya ta murmusa kawai hakan yasa sukai dariya dama dan su sata dariya ne,karki damu kinji yata?daga kai tai alamar taji sannan tai ciki,mom ta harari kawu tare da barin gun ya bita da dariya.
Har kofar gida bala ya kaita, kallan shi tai na gode, murmushi yai you are welcome,kallanta yai olz hasinart karka kisa damuwa a ranki ki jawowa kanki wani ciwon, thanks for your care bala na gode sosai, nine da godiya da aka ban lokaci ya fada tare da daga mata hannu alamar bye ittama ta daga mai sannan ya wuce,.
Cikin gidan ta shiga yanzu wannan gidan ya kusa ya zama ba wanda zata sake kwana aciki ba ko ina zata nufa kuma Allah masani hmmm tace tare da shiga ciki,.
Da sallama Aisha ta shuga gidan su aa sannu da zuwa har angama meeting di? Eh inna ta fada tarw da zama inna ashe yaya jey baida kirki wlh ya kuri wasu a aiki dan kawai sunga company ya tsaya sukayi tafiyar su shine aya kure su ko imani babu,sakin baki inna tai tana kallanta shine rashin inami aini banga wani abu ba wani yace su bar aikin da basu da amana ne, inna har da aunty hasinart fa dan kawai bataje tana jinyar baban ai yayi mata uzuri,tsaki inna tia nidai ina jin wannan yarinyar bata barki haka ba ta fada tare da mikewa tai ciki, Aisha kuma ta debi ruwa tai Alwala sannan ta shiga ciki, tai sallah yptana nan zaune ahar akai isha tai sannan ta cire hijab din,kallanta inna tai saiki tashi ai kici abinko, daukan shinkagar da miyar Aisha tai atci sanna tai shirin kwanciya,kallanta inna tai yau kuma ba zamuyi hirar ba har zaki kwanta?inna kaina bacci nake ji wlh, to ai nshikenan inna ta fada tare da kunna redio tana ji itta kuma tahu gado,.
Kinyi kyau wannan zainab din ta iya kwalliya, wanna kalmar ta fado, ata hakan ya sata, murmushi sai a lokacin ta tuna da wannan abu da ya bata hakan yasa ta sauka ta dakko kwalin waya ce sosai tai mata kyau ga sim nan da gani sabo ne hakan yasa ta saka a cikin wayar sannan ta mikawa inna, inna kinga watar da yaya jey ya siya mun,karba inna tai inani ina iya wannan wayar kaga masoyan asali ta fada tana kallan Aisha,hmmm Aisha tace tare da kwanciya ki samun wayar a charge ta kwana,murmushi inna tai anaso ana kaiwa kasuwa ki bari dai wata ta dauke shi wlh,murmushi kawai Aisha tai abunta bata ce komai ba,.
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 32*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Washe gari
Yaukam jman ya tashi da shirin zai koma gidan daya siya wato gidan su hasinart a da, gun baba ya je ya bashi komai na wannan hidan sannan yai mai sallama tare da sanar mai zai na zuwa, .
Yau kam hasinart da wuri ta mike saboda zata je aiki bata san wannan rashin mutuncin zata je bashi hakuri ta yanke wannan hukuncin dan bai zama lallai ya zo nan dinba, damma da kudi a hannun tana shiryawa ta kana hanya ta hau texi,.
Har bakin company ya saukta, kallan company tai an canzawa company suna,ABDUL JEY ART COMPANY taga ansa, kallan sunan tai desing din yayi kyau, sharw hawaye daya zoubo a face dinta tai,.
Shiga company tai bakin fuskat kawau take gani batace komai ba kawai ta shiga office din data san nata ne,idonta ya sauka kan wani dake ta fama da zane a system din dake gabsnhi wanda take amfani dashi wajen yin zane indai sun sami aiki,juyawa yai yana kallanta jin an shigo,.
murmushi nyai mata tare da fadi good morning?morning sunana bilyaminu abbas wanda yai replecing din gunki sannan oga yace kije office ki sameshi yana ganin ki,ok nagode ta fda tare da ficewa da sauri dan kuwa hawaye kesan zubo mata,.
Sannu da zuwa taji muryar bala a bayanta hakan yasa ta goge hawayenta da sauri ta juya tana murmushin dole sannu bala har kunzo?murmushi yai karki damu ninansan baki saba wannan futar safen ba yanzu 9;00 kuma 8:00 ake zuwa oga tun 8:30 yazo yace yana san ganinki karki damu bazai kureki ba,murmushin yake tai suka nufi office din ABDUL JEY OFFICE taga ansa yadda aka rubuta yai mugun burgeta,gabanta taji ya fadi ta kalli bala,aacounter tsoro nake ji fa, karki wani damu yana da saukin kai komai zai tafi normal ke dai karki nuna tsoro,hmmm ta sauke ajiyar zuciya ok shikenan bari inshiga,a fito lafiya ya fada tare da yin gaba,da sallama ta shiga,idonta ya sauka kanshi daya ya riga ya gama zama handsome yana rubuce rubuce a file y ansa tare da kallanta kafin ya ci g ba da abu da ayake hakan yasa ta karasa, a ka'ida sau am maka izinin zama tana gani a gun dad dinta imsu baka sun shigo hakan ya sa batai garajen shirin zam ba,.
Tana tsaye tana kallan agogo, har tayi 1hrs a tsaye saida ya gama abun da yake lokacin duk ta gama gajiya,you can sit down ya fada tare da mika mata waya ta karba tana kallan shi,duba wani contant zakiga my sweet heart ya fada yana kallanta ta kuwa duba,na dubo
Yau ki sha text zaki rubuta mata, ok tace har, mood nata ya fara canzawa, ki sa una kwana my one ta rubuta yaita fada mata tana rubutawa sannan ya gyara zama kisa mata ki fadawa inna ta shirya yau zamu koma gidan dana siya,da sauri ta kalleshi gabanta na dukan 50 50 hawaye ya cika idonta, zaro ido yai dukanki nai? Ta daga kai alamar aa,cizonki nai? Aa ok maye zaki mun kuka kalan ki tara mun jama'a ko? Batace komaiba ta rubuta kamar yadda yace.
Dan Allah kuna mun hakuri komai ya csnza ne afuwa plz
TAKU H R KULLUN *HAJARA MUHAMMAD FALALU*
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 31*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Da gudu saudat ta shiga gidan mom dake parlour tana kallo tai saurin rikota meye kuma na ganki haka?sake fashewa tai da kuka, kallanta kawai mom ke yi haka dad dinta yazo ya samesu tsaki yai ya sami gu ya zauna tare da cire hular kanshi yana firfita da itta, alhaji wai lafiya ne?hmmm lafiya qlau kawai wai dan ta ganshi da wata shikenan duk ta bi ta damu wai bazai so taba ko maye a ciki itta yarinyar ai da shishigi ta sami gu ke da kike ma yar uwar shi ai dole ne ya sako in yaki ba sai in hadashi da manya ba dan daga gani zaiyi rashin ji,.
Rikota mom tai wannanne kawai ya saki shiga damuwa karki wani damu ai nasan duk jyanta bata kaiki ba saboda haka ki daina daga hankalinki,mom baki ganta bafa wlh ta fini kyau taya ma zai soni bpni bansan ya zanyi ba,ke dallah can ki daina daga hankalin ki ko da boka zamu shawo kanshi kallan mom dad yai garama dai kije gun bokan daya shawo miki kaina itta ki jawo mata kanshi,zaro ido mom tai ni dince naje gu n boka saboda kai Allah ya sauwake, murmishi yai aina san komai,hakan da sukai yaba saudat dariya ta murmusa kawai hakan yasa sukai dariya dama dan su sata dariya ne,karki damu kinji yata?daga kai tai alamar taji sannan tai ciki,mom ta harari kawu tare da barin gun ya bita da dariya.
Har kofar gida bala ya kaita, kallan shi tai na gode, murmushi yai you are welcome,kallanta yai olz hasinart karka kisa damuwa a ranki ki jawowa kanki wani ciwon, thanks for your care bala na gode sosai, nine da godiya da aka ban lokaci ya fada tare da daga mata hannu alamar bye ittama ta daga mai sannan ya wuce,.
Cikin gidan ta shiga yanzu wannan gidan ya kusa ya zama ba wanda zata sake kwana aciki ba ko ina zata nufa kuma Allah masani hmmm tace tare da shiga ciki,.
Da sallama Aisha ta shuga gidan su aa sannu da zuwa har angama meeting di? Eh inna ta fada tarw da zama inna ashe yaya jey baida kirki wlh ya kuri wasu a aiki dan kawai sunga company ya tsaya sukayi tafiyar su shine aya kure su ko imani babu,sakin baki inna tai tana kallanta shine rashin inami aini banga wani abu ba wani yace su bar aikin da basu da amana ne, inna har da aunty hasinart fa dan kawai bataje tana jinyar baban ai yayi mata uzuri,tsaki inna tia nidai ina jin wannan yarinyar bata barki haka ba ta fada tare da mikewa tai ciki, Aisha kuma ta debi ruwa tai Alwala sannan ta shiga ciki, tai sallah yptana nan zaune ahar akai isha tai sannan ta cire hijab din,kallanta inna tai saiki tashi ai kici abinko, daukan shinkagar da miyar Aisha tai atci sanna tai shirin kwanciya,kallanta inna tai yau kuma ba zamuyi hirar ba har zaki kwanta?inna kaina bacci nake ji wlh, to ai nshikenan inna ta fada tare da kunna redio tana ji itta kuma tahu gado,.
Kinyi kyau wannan zainab din ta iya kwalliya, wanna kalmar ta fado, ata hakan ya sata, murmushi sai a lokacin ta tuna da wannan abu da ya bata hakan yasa ta sauka ta dakko kwalin waya ce sosai tai mata kyau ga sim nan da gani sabo ne hakan yasa ta saka a cikin wayar sannan ta mikawa inna, inna kinga watar da yaya jey ya siya mun,karba inna tai inani ina iya wannan wayar kaga masoyan asali ta fada tana kallan Aisha,hmmm Aisha tace tare da kwanciya ki samun wayar a charge ta kwana,murmushi inna tai anaso ana kaiwa kasuwa ki bari dai wata ta dauke shi wlh,murmushi kawai Aisha tai abunta bata ce komai ba,.
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 32*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Washe gari
Yaukam jman ya tashi da shirin zai koma gidan daya siya wato gidan su hasinart a da, gun baba ya je ya bashi komai na wannan hidan sannan yai mai sallama tare da sanar mai zai na zuwa, .
Yau kam hasinart da wuri ta mike saboda zata je aiki bata san wannan rashin mutuncin zata je bashi hakuri ta yanke wannan hukuncin dan bai zama lallai ya zo nan dinba, damma da kudi a hannun tana shiryawa ta kana hanya ta hau texi,.
Har bakin company ya saukta, kallan company tai an canzawa company suna,ABDUL JEY ART COMPANY taga ansa, kallan sunan tai desing din yayi kyau, sharw hawaye daya zoubo a face dinta tai,.
Shiga company tai bakin fuskat kawau take gani batace komai ba kawai ta shiga office din data san nata ne,idonta ya sauka kan wani dake ta fama da zane a system din dake gabsnhi wanda take amfani dashi wajen yin zane indai sun sami aiki,juyawa yai yana kallanta jin an shigo,.
murmushi nyai mata tare da fadi good morning?morning sunana bilyaminu abbas wanda yai replecing din gunki sannan oga yace kije office ki sameshi yana ganin ki,ok nagode ta fda tare da ficewa da sauri dan kuwa hawaye kesan zubo mata,.
Sannu da zuwa taji muryar bala a bayanta hakan yasa ta goge hawayenta da sauri ta juya tana murmushin dole sannu bala har kunzo?murmushi yai karki damu ninansan baki saba wannan futar safen ba yanzu 9;00 kuma 8:00 ake zuwa oga tun 8:30 yazo yace yana san ganinki karki damu bazai kureki ba,murmushin yake tai suka nufi office din ABDUL JEY OFFICE taga ansa yadda aka rubuta yai mugun burgeta,gabanta taji ya fadi ta kalli bala,aacounter tsoro nake ji fa, karki wani damu yana da saukin kai komai zai tafi normal ke dai karki nuna tsoro,hmmm ta sauke ajiyar zuciya ok shikenan bari inshiga,a fito lafiya ya fada tare da yin gaba,da sallama ta shiga,idonta ya sauka kanshi daya ya riga ya gama zama handsome yana rubuce rubuce a file y ansa tare da kallanta kafin ya ci g ba da abu da ayake hakan yasa ta karasa, a ka'ida sau am maka izinin zama tana gani a gun dad dinta imsu baka sun shigo hakan ya sa batai garajen shirin zam ba,.
Tana tsaye tana kallan agogo, har tayi 1hrs a tsaye saida ya gama abun da yake lokacin duk ta gama gajiya,you can sit down ya fada tare da mika mata waya ta karba tana kallan shi,duba wani contant zakiga my sweet heart ya fada yana kallanta ta kuwa duba,na dubo
Yau ki sha text zaki rubuta mata, ok tace har, mood nata ya fara canzawa, ki sa una kwana my one ta rubuta yaita fada mata tana rubutawa sannan ya gyara zama kisa mata ki fadawa inna ta shirya yau zamu koma gidan dana siya,da sauri ta kalleshi gabanta na dukan 50 50 hawaye ya cika idonta, zaro ido yai dukanki nai? Ta daga kai alamar aa,cizonki nai? Aa ok maye zaki mun kuka kalan ki tara mun jama'a ko? Batace komaiba ta rubuta kamar yadda yace.
Dan Allah kuna mun hakuri komai ya csnza ne afuwa plz
TAKU H R KULLUN *HAJARA MUHAMMAD FALALU*
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: *By hajara mami natty girl*
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 40*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«π*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW
Parking yayi a harabar company sannnan ya fito yai office dinshi abun ya bashi mamaki da yaga a bude office din na shi yake yai sallama tare da shiga kawu dake kan kujeran office yana duba wasu file ya amsa ba tare daya kalli jman din ba hakan kuwa yaba jman din mamaki ya karasa ya zauna yana duba aogogan hannun shi yai tsaki shima kawun bai kula shiba illah ci gaba da abun da yake kawai,wayr office din ya dauka ya kira bala dan yadan shi kadaine ke da key din office dinshi,.
da sallama ya shiga oga gani, kallan kawu yai kafin ya kalli bala fin alamar yana bukatar karin bayani,ina kwana oga? Dama kawune yazo ganinka naki bude mishi office din yai tamun masifa wai dashi dakai ai duk dayane kamar uba yake a gunka shi yasa na bude, zaka iya tafiya zan kiraka daga baya ok ya fada tare daficewa, kallan shi kawu yai ko ban isa a bude mun office din bane? Ina jin dalalin zuwanka kawai nake san ji kawu,gyra zama yai wato akan wasu da ban sanma su waye ba bama a san su a family din mu ba shi ne ka cowa saudat mutunci a hakan kake tunanin zan baka yar tawa kaje kana cin zalinta haba kafa canza in ba haka ba bazan baka ya taba,murmushi yai kawu keman ai dane wannan dane nake san yar ka saudau amma yanzu bana santa bana bukatar ganinta ma kama fada mata kar ta sake zuwa min gida sannnan ina tunanin bata gama fada maka komai ba saboda na riga dana nuna mata matar da zan aura saboda haka kawu kama cire wannan mafarkin kama farla dan bana san saudat, .
Mikewa kawu yai wannan kuma baka isa ba saboda kai na hana saudat tsayuwa da wani amma tashi daya kace kai baka san zance ba wlh karya kake nida kai naga wanda zaiyi winningnyana fada ya mike tare da tashi ya fice jma ya bishi da kallo tara da bashi harara yasan karkari yace zai kai family akan hakan ace zaai meeting shi kuwa yana ganin ba wanda ya isah ya mai auren dole family da sanda yana bujatar taimako duk ba wanda ya kalleshi sai yanzu dayai kudei shine ya zama mutun abun da bazaintaba yuyuba kenan yai tsaki kawai tare da dauka file yana dubawa,.
Dasallama bilyaminu da hasinart suka shigo ya amasa yana kalla su, za,a sukai ina kwan suka fada a tare ya amsa yan a kallan alamar lafiya,oga dama zane mukai shine muka kawo maka zaka gani karba yai ya gani yabu duka sannan ya, ika musu duk sunyi kyau a zabi wanda yafi kyau sannan ai amfani dashi ok suka fada tare da ficewa,.
Haka sukai ta aikin su kafin lokacin tafiya yai suka mike dan tafiya gida,.
Su inna ne zaune a parlour Aisha na yanaka alaiyahu inna yaufa miyar alaiyahu zanyi saboda mun dade bamu ci ba,duk yadda kikace ai dai dai ne mudai yan ci ne inna ta faa tare da kara riko redio dinta, .suna na zaune har aisha tai miyar sannan ta daura doya tayi sannan tayi musu sakwara,.
Aisha zaune itta daya a aparlour da sallama jman ya shigo ta amsa tare da mikewa sannu da zuwa, murmushi yai mata sannu da hutu, kallan ta yai haka ake kuma ba za,a karbi kayan hannu na ba haka zaai aurem kuma murmushi rai yaya jey bashi da kunya kwata kwata ta karbi jakan tare da dukawa with due respect, na gide ya fada tare da karba yi zam nki ki huta ya karba tare da yin sama zuwa dakin shi hasinart dake bayan su tai saurin goge hawayen ta ta wuce itta aisha ta bita da kallo kamar taso ta gane wani abu amma ta share kawai, .
Plz kumin sorry wlh ina abune amma zan gama zuwa gobe
By hajara mami nattygirl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 38*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Washe
Gari kam da wuri hasinart ta tashi wajen 6:00,da sauri nta mike ta shiga toileta tai alwala sannana tai nsallah ta fito ko Aisha bata gani ba, aikinta ta fara tana san yau taba Aisha mamaki ta nuna mata itta fa ta iya duk wannan aikace aikacen sainda ta gama shara sannan ta fara moping tana gama ta fara goge gogen su dining su kayan kallo,.
Bayan ta gama ta, ike tare da kallan parlourn ya fito fes dashi murmushi tai ashe nima na iya aikin, kitchen ta nufa ta fara wanke wanke tana daurayewa Aisha ta shigo tana fadin waohhh gaskiya kin burgeni aunty dama haka kika iya aiki? ta fada da sigar wasa hmmm kawai hasinart tace itta ba zatai dariya ba wato har Aisha ta fara rainata,. Murmushi Aishan tai sannan ta dakko dankali ta fara ferewa hasinart tana gama tazo suka ci gaba ba wanda yakewa wani magana har suka gama sannan Aisha ta tsame hannunta ta jawo kujeran kitchen ta zauna.
Daukan dankalin hasinart tai ta wanke sanna ta zu ba ruwa a ciki da dakko wani ta zuba duk da ruwa bama ta gama tsantsamewa ba zata zuba a cikin mai da yai zafi sosai,da sauri Aisha ta mike tare da rike hannunta hada aunty taya zaki zuba haka indai baso kike ki tada mana da wuta ai saimu kone, saikin tsameshi tukun sannan ki zuba dan gishiri kafin ki zuba,hakan kuwa tai sannnan ta zuba, ta dakko kwai ta fasa sannan ta dakko maggi har gudu shida zata zuba, murmushi Aisha tai ba dole yaya jey ya kasa cin abimcinki ba hab aunty wannan ai yayi yawa sannan baki yanka lbasa ba karnin zaiyi yawa,itta dai batace komai ba ta ajjiye ta dakko wuka sannan ta albasar ta yanka a ciki sannan ta dan greating tattasai da attaruhu ta zuba sannan tasa maggi uku yta f da sannana ta fara soyawa ta iya soyawa sosai abun har yaba Aisha sha,awa,saida ta gama sannana Aisha ta,mike Dan Allah aunty kici kiji yadda zaiyi dadi ai in zabiyi abu kia uana da brain dinki kiga yadda zai kasance bawai daka zakiyia abun ba sannan pleace ki daina ji da kai akan wannan harkar saboda taimako ne nake miki aunty tana kwainan ta fice hasinart ta bita da kallo,.
Tana fitowa dai dai lokacin jman ya shigo da sallamar sa ta amsah tana kallan shi ina kwana yaya jey?lafiya qlau aisha inna fa bata tashi bane?eh bata tashi ba,ok ya fada tare da zama dama ina san muyi magana dake, ni ta fada tana kallan shi? Eh ki da mu nawa ne a nan din?zama tai kasa kusa dashi, to ina ji,uhmm wai wacce skull kika science kikai ko art? Science nai, ok baki san ci gaba da karatu ne ko yaya?kallan shi tai akwai wanda zaice baya san karatune yaya,murmushi yai babu yanzu wacce skull kike san shiga kinga sai ki fara karatun jamb,murmushin jin dadi tai ai makarantar da nake san shiga ba sai da jamb ba skull nursing ce midwives nake san yi, ok kice ungozama zaki zama karki damu duk sanda naji an fara sai da form zan siya miki sai ki dage da karatu, murmushi tai nagode,.
Fitowar hasinary kenan ta gansu zaune Aisha sai murmushi take bakinta yaki rufuwa, gabanta ya fadi inajin abduk fada mata yai yana santa itta ya zatai da san jman tasan bazai taba santa ba amma bayarda ta iya da wuce kawai ta amincewa hafiz ko zata zami sassauci,ina kwana ta fada tare da dan durkusawa, ba tare daya kalleta ba ya amsah sanna ya daura wlh ki ka sake kika sa naci abinci irin na jiya ranki saiya baci in kina zaki cire wani ji dakai naki ki koya to in kuma ba zaki koyaba ki san yadda zakiyi dan kinsan bazan daukeki aikiba baki iya komai ba,.
Hmmm kawai tace taje taci gaba da abun da zatai,.
*By hajara mami natty girl*
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 39*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Duk sun hadu a dining inda hasinart ki tsaye tagama zubawa jman tana jiran jin abun da zai biyo bay hakama inna duk shi suke kallo abun ma sai yaba Aisha dariya ta kuwa murmusa tana wasa da hannunta.
Dankalin ya kai baki sannan ya ci kwan baice komaiba illah kallan hasinart din dayai ta gefen ido sannan yaci gaba da cin abuncin shi ganin baiyi commend ba yasa hasinart sauke ajiyar zuciya ta kalli Aisha tai mata murmushi ittama ta mayar mata inna kuwa dariya tai ta kalli abdul kafa bala'in tsorata wannan yarinyar dan kawai tsoran a maimaita irin abun jiya tai murmushi yai baice komai ba,.
Wucewa hasinart zatai Aisha ta kira ta Aunty hasainart ba zakici abincin ba?no Aisha ba kusa makara gara inje in shirya ko a gun aikene nasai abin da zanci jiyama nayi lefi ta fada tana kallan jman da baima nuna yaji me tace ba,ok kawai Aisha tace sannan taci gaba da acin abincinta,.
Waohhh ta fada bayan ta shiga daki nasan komai zaiyi dai dai nasan abdul jey zai soni koba yanzu ba, toilet ta shiga tai wanka tai abun da zatai sannan ta fito ta dakko atamfa ta sa yaukam tayi kwalliya sosai yaushe rabun da tai irij wannan kwalliayr kallan kanta tai a gaban madubi ittama kanta tasan tayi kyau,.
Suna parlour yanzu a zaune jman yana wa inna magan,inna zancen Aishe ne zan nema mata makaranta sannan kuma inasan ki fada mun inda zanje neman izinin auren Aisha,murmushi inna tai ai gun kawu zakaje komai zai fada maka nidai indai Aisha ce na baka halak malak koda na mutu ne,murmushi yai ai ku:-)ma indai bata sona ba za ai mata dole ba fa inna kinsan kanwace a guna ya fada yana kallan Aisha datai kasa da kai tana wasa da yatsun hannunta murmushi a face din ta, murmushi shima yai duk da ya sami amsar abu da yake nema amma indai ya dawo zai nunawa Aisha irin sanda yake mata tun sanda ya fara ganinta mikewa yai ni zan wuce inna sai a lokacin idonshi ya sauka kan hasinart dake tsaye kamar gunki duk da baiga me ta goge ba amma ya tabbatar da hawayene tayi amma da gani na bin mazane yai tsaki a zuciya sannan yaiwa inna sallama ya wuce abunshi itta tabi bayanshi, ya shiga mitan shi itta kuma ta nufi gate,.
Tana fita ta ga hafiz tsaye a bakin gate yana jiran fitowar ta dai dai lokacin kuma jman ya fito da hancin motar shi, karasawa kusa dashi tai yana ganka da wuri a nan da sassafe haka?gyra tsayuwa yai yana kallanta da kyau zuwa nai in kai sarauniyata gun aiki mana nazo zan shiga naga wani yayanki ya hana abarni in shiga shine nace bari in jiraki a waje,murmushi tai na gode fa sosai sannan ta ta shiga shima ya shiga, yana ganin mood dinta yasan bata cikin jin dadi hakan yasa ya fara mata barkwamcin nata dan tayi dariya saida ya tabbatar tayi dariya sannnan ya barta har gun aiki ya kaita sannnan yai mata bye,.
Jman kuwa yana ganinsu yai tsaki wato bataji ja kunnen dayai mata ba kenan shine sai da t a jawo masa wani gida ko zata san bata da hankali,.
*TO MASU KARATU KUNA GANIN DAWA JMAN YA DACE?*
*BY HAJARA MAMI NATTY GIRL*
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 41*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Greeting nafisat ahmad ahmad
Bayan jman ya gama abun da zaiyi ya nufi parlour dan zuwa cin abinci kallan dinning yai kafin ya kalli Aisha dake zaune a parlour waye yai wannan abincin? Uhmmm dama dai bata dawo da wuri bane shine nai girkin kawai, hmmm akwai yace kafin ya hau dinning din, inna ta sakko tana mai sannu da zuwa, inna ya zaman gidan? Uhmm gashi nan muna tayi abdul ya gun aikin? Gun aiki da godiya inna to Allah ya bamu sa'a, .
Inna wannan yarinyar wai hasinart batasan aikin ta bane taya zan dauketa aiki kuma wai wata Aosha ta di ga mata aiki sannan tai tunanin in wata yai in dauki kudi in bata duk laifin Aisha ne wlh ki fada mata bana san wannan abun da take mun ban sani ba ko dan taga bazan iya yi mata wani abun bane,shiru Aisha tai itta bata ga wani abun fushi anan ba har a daukeshi ds fad amma insha Allah ba zata sake yi ba ta fad a zuciya.
Kallan Aishan yau yadda ta yi wani weak duk sai yaji bai kyauta ba dama bai fada gabanta ba, Da sallama hasinart ta karaso gu su inna ta amsa banda Aisha da jman da ya hade rai itta kuma fuskan Aisha ba yabo ba fallasa, kallan inna tai da har zatai magana sai kuma ta fasa tai waje kawai ta nufi gerding na gidan,.
Kallan gerding din take tana tuna sanda iyayenta suna da rai taji dadi sosai taga rayuwa mai dadi kamar ba zata gushe ba amma yanzu rayuwa ta canza mata baya komai y canza nan take ta tuna da sanda maifinta ke sanar mata,hasinart ranar auren ki kinsan gagarumin bikim da zan hada ba zaa taba yin irin shiba ta goge hawaye fuskanta da tuna wannan zancen,.
Haka tai ta zama abun ta a gun har wajen magariba ta kusa ta mike ta nufi ciki dan yin girkin dare bama ta damu data ci abuncin ranar ba,.
Aisha kuwa tana gama zuba masu abincin tabar gun ta nufi daya parlour ta zauna goge hawayenta tai wai me yasa akan wata hasinart zata tsaya tana batawa yaya jey rai ne tun da baya so ta daina tai aka mata kawai shikenan komai ya wuce ta fada tare da daukan remote din TV, zama yai kusa da itta ta dan tsorata dan batasan da zuwan shi ba sai jin zaman shi datai, dan na nuna bacin raina hakan yasa kema kika bata rai ko?da sauri ta kalleshi aa ba haka bame fa yaya bansan ranka zai baci bane amma kayi hakuri insha Allah bazan sake ba tun da baka so, ok na gode da kikai mun haka amma karki sake nuna rashin jin dadi ok,daga kai tayi alamar eh, ok to aibaga kinyi murmushi ba taya zan gansu, murmushi tai tare da yin kasa da kai tana wasa da yatsun hannunta yai murmushi tare da mikewa,.
Hasinart ce ke tafiya sauri kawai take ta nufi kitchen bama tasan mai zata dafa ba kwata kwata saurin da take yasa bata kula da gabanta ta shiga parlour bata lura da remote din tv dake kawan tile ba kawai ta ka yayi dai dai kuma da fitowar jmna daga dayan parlour sama yana stair yana kallo hasinart tai kasa tasha kasa ta buge a akanta sosai dan harda kanta ta baya ya fashe, dariyar da tazo mai ya danne yaji dadi da tasha kasa daure wa kawai take bata san ta fashe amma inna saidai hawaye da suke zuba daya bayan daya,tabe baki yai ya sauka ya karasa inda take zaune karma kisa tan wai dan naga yadda kika sha kasa zan tausaya miki ince karki biyani remote dina wlh saikin biya inyaso sai ki fadwa wannan banzan karuwin naki ya siya miki sannan hakan bazaisa kice zaki ki zuwa aiki ba indai har baki zo ba wlh kin kori kanki sannan aikin gida dole ki mun su malama, yana karasa ya wuce ta gefenta yai gaba abun shi kawai ta bishi da kallo tana hawaye dama na mutu kawai na bi daddy na da mom dina maye amfanin zamana a wannan duniyar ta karasa tare da fashewa da kuka ya zatai haka ta mike tai dakinta ta danyi gyare gyaren inda ya fashe sannnana ta fito ta nufi kitchen har ta gama girkinta Aisha bata leko ba hakan kuwa ya bata mamaki kodai Aishan ta canza ne itta ma,.