Saturday, June 6, 2020
ďin mu ne,kuma rashin insa gareni babbar matsala ce".
Sai data kai ƙarshen zance Mama ta ɗago kaita dubeta kana tace, "kina nufin yanzu nabarki kije?".
kai ta ɗagama Mama alamar "eh".
Sai Mama tace tare da Safiyya zaku je?".
Sai Hafsat tace, "a'a Mama kinsan ba department ɗin mu ɗaya da itaba.
Sai Mama tace, "to gaskiya Hafsat abar wannan tafiya har dasafe " har zata koma wata magana saiga Abban Hafsat yadawo daga masallaci.
Bayan ya shigo ya zauna sungama gaisheshi kana Mama tayi masa bayanin da Hafsat tamata,kuma tafa ɗamasa yadda tace da Hafsat.
Bayan ta gama yace, "aa bazamu hanamata zuwa ba, kuma kin san yanayi karatun da takeyi yana bukatar kula sosai dan haka tashi ga kuɗi kije kinji ƴar Abba".yana faɗa yana dubanta.
Sai Mama tace "kafison ta tafi"?.
Yace, "eh haka yafi abunda nakeso shine muyi mata fatar alhairi".
Bayan Abba yabata kuɗi ta ɗau kayan ta tayi musu sallama tafice.
Bayan fitarta Mama ta dube Abba kamar tayi kuka tace' "masa ita yanzu karatun Hafsat bata sonshi dan gabanta na yawan faɗuwa akan karatun Hafsat shiyasa yanzu bata da wata natsuwa akanta.
Sosai Abba yayi mata magana kan ta aje wannan maganar gyafe kwai suy mata fatar alhairi.
Tana fita takirashi tace ina yake gata tafito.
faɗa mata wurin yayi,taje tasa meshi.
Tana shiga motar shiko yaja suka tafi.
Ti-ti taga ya miƙe yana ta tafiya dan ba hanyar gidan sace yabi ba,dan haka ta juyo ta dube shi tace,
"Hayat naga sai miƙi ti-ti kakeyi hala ina zamuje?".
Batare daya dubetaba yace "Zamfara".
Tace, "Hayat yanzu da daren nan".
Yace, "eh yanzu nake da ra'ayi zuwa,inbazaki je ba na saukeki".
Tace, "aa kayi haƙuri in na ɓatama".
Bai sake ceda ita komai ba har suka isa Zamfara.
Hotel suka sauka ɗaki ɗaya ya kama musu,bayan sunyi wanka sunci abinci wasu kayan bacci ne ya bata ya umarce ta data sa,jikin ta narawa ta saka su,dasu da babu duk ɗaya suke ajikin ta.
Jikinsa ya jawota ya rungume ta haɗi da shaƙar ƙamshin jikin ta, lokaci ɗaya ya fara romance ɗinta.
Hannunsa yasa cikin rigar ta ya fara shafar duk wani ilahirin sassan jikin ta.
Sosai take jin daɗin abunda yake mata dan haka ta ba da kai sai yadda yayi da ita,sosai yabata wuya adaren, dan ba su suka kwanta ba sai biyu saura.
Kuma asuba nayi tafarka tayi sallah kana tazo ta kwanta.
Shima yana gama sallah ya kwanta haɗi da jawo ta jikin sa,romance ɗinta ya fara,duk da yanzu bata so saboda jiya ba ƙaramar wahala ya bata ba amma bazata iya ce masa bata soba,dan kar ransa ya ɓaci.
Sai bakwai da wani abu ya barta kushi ba dan ya gaji ba sai dan meeting ɗin da yake dashi 7:30.
Wanka yayi kana ya shirya yayi beak yayi mata sallama ya tafi yace sai ya dawo.
A dawo lafiya ta masa haɗi da addu'a,sai kace mijin ta😉.
Yana fita tayi wanka ta shirya tabi lafiyar gado dan bacci ne a idon ta sosai.
Haka suka cigaba da zama garin Zamfara har kwana biyar.
Zaune suke saman kujera ita dashi sai wayar ta tafara kaɗawa,har taso taƙi ɗauka kuma sai ta ɗauka,tana karawa kan kunnin ta ba abunda aka fara ce da ita sai, "kina ina?".
Sai Hafsat tace, "ina ruwanki da inda nake".
Sai Safiyya tace, "to wallahi bari kiji yau zuwa gobe na baki, duk inda kike ki dawo,kuma inba haka ba zanje gida na faɗamusu abunda akeci dan nagaji da ganin ki cikin wannan muguwar rayuwa." tana faɗar haka ta datse kiran saboda wani kukan baƙin ci dayazo mata.
Tana kuka tana faɗin "me Hafsat tanema tarasa da zata rinƙa bibiyarsa kamar mijinta".
Kuka tashiga rerawa sosai kamar ta cire zuciyar ta tajefar saboda baƙin ciki,kuma ba abunda yafi ƙuna mata rai gashi yanzu saura sati ɗaya afara exmas amma ita Hafsat ba itace gaban taba.
Tunda suka gama wayar da Safiyya jikin tane yayi sanyi sosai,kan ta taɗago ta dubeshi dan shima ita yake kallon kana ta buɗe baki tace, "Safiyya ce takirani,har tana yimin barazanar zata faɗima su Mama bana schoocl,kuma nasan tunda tace zata faɗa to sai ta tafaɗa,dan Allah kayi hakuri mukoma dan nasan halin Abba ko kasheni zai iyayi".
Tafaɗa haka hawaye na fita a idonta.
Haɗi fuska yayi haɗi dagoge mata hawayen dake fita a idonta kana yace,
Dan takiraki ta gaya miki haka shine harda wani tada hankali, aikinsa duk bazata faɗa ba saboda tana faɗa za'a dakatar da karatun ku, kuma ai zata fiki jin haushi tunda tafiki son karatun".haka yaci gaba da yi mata faɗa da daɗin baki ƙarshema ya umarce ta data kashe wayarta dan ko ankuma kira baza'a samuba.
Dan yace bazaiyi komaiba sai yagama aikin da ya kawoshi.
Tun daga lokacin Safiyya ko takira wayar Hafsat kashe take,sosai hankalin ta ya ƙara tashi dan har gidan sa taje amma mai gida yace yayi tafiya,gaba ɗaya ta rasa natsuwar ta har dai lokacin da Mamar Hafsat takirata tace takira wayar Hafsat kashe ko lafiya take?.
Tace eh karutu ne yayi mata yawa dan har sako tabani na faɗa muku to nima ban dawo ba saboda hostel nake kwana.
Aikuwa Mamar Hafsat najin tare da Safiyya suke ta samu natsuwa kana tayi musu fatan alhari.....
*#Vote*
*Comment*
*Shere*
*©SUMY NA'IGE*✍🏼
[4/17, 22:07] Summy Nah 1: *°🔘°UMARNIN SAURAYI°🔘°*
*1441H/2020M.*
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍️*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata,Burinmu mu faɗakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma Lahira.}_
```🎐G•W•A🎐```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*
*NA MARUBUCIYA:-*
*SUMY M NA'IGGE✍🏼•*
*SADAUKARWA GA:-*
*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*
~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~
*SHAFI NA 6📑*
*__________📖* Bayan ya kammala abunda zai kaishi suka dawo gida da sati ɗaya taneme ya barta dan taje school dan Monday za su fara exams.
Yace ta shirya ya kai ta amma kafin ya dawo gida ta tabbatar da tadawo dan baya son yadawo babu abunda zaici.
School ɗin ya aje ta kana ya ƙarasa wurin aikin sa.
Class ɗin su taje bata jima da zuwa ba aka fara lectura.
2 dai-dai suka gama lectures ďinsu,kuma suna fitowa bata tsaya komai ba ta kama hanyar fita.
Har zata fita daga cikin makarantar sai Safiyya ta ganta tana ta sauri,da saura Safiyya tayi ƙarasa gare ta.
Mayafin ta ta riƙo,lokacin da take daf da fita school ɗin.
Safiyya tace, "ina zakije dakike ta wannan sauri haka?".
Kallon sama da ƙasa tayi mata kana tace, "wurin da kika aikeni zan je" tana faɗa tana hararar ta.
Sai Safiyya tace, "koma dai me yau ba inda zaki dan Mama na can hankalin ta tashe tana sun ganin ki dan haka yau gida zamuje ta gannki ko tasamu natsuwa".
Hafsat tace, "Safiyya har sau uku taki ra sunan ta, bana son kina shiga rayuwa ta Safiyya kirabu dani nayi rayuwata,ki barni rayuwar ki ko tawa? kuma bazan je gidan ba inki haihu da uwarki kije kifaɗa ɗin ina gidan saurayi na".
Tana faɗar haka ta kama hanyar fita ta bar Safiyya sake da baki tana kallon ikon Allah.
Har zata fice sai ta dawo,gaban Safiyya ta ƙarasu kana tace, "daga yau kada ki kara shiga rayuwa ta dan ni tunda jimawa nafitar dake rayuwa ta dan haka kema ki barni bana son sa idon".
Mai adai-daita ta tara kana ta faɗa masa unguwar da zai kaita.
ita ko Safiyya gaba ki ɗaya mamaki da tsoro sun da baibaye zuciyar ta,dan gani take kamar ba kai sake Hafsat ke gaya mata wannan maganar ba,amma a ko da yaushe tana wa Hafsat fatar shiriya itada kullihin musulmi.
Bayan ta dawo daga school wanka tayi kana ta gabatar da sallah sannan tazo ta fara gyaran gida,tana kammalawa ta ɗura sanwa.
Saura ƙiris ta kammala sai gashi yadawo,aikuwa tunda taji horn ɗin motar sa gaban ta ya bada dummmm,saboda bata kammala girgin taba kuma tasan halin sa sarai baya sun jira.
Tana cikin wannan tunani tafara jin knocking ɗinsa.
Da sauri taje ta buɗe masa ƙofa dan kar ta ƙara ma kanta wani laifi.
Ƙarɓar jakar dake hannun sa tayi haɗi dayi masa sannu da zuwa.
Karɓawa yayi haɗi da ƙarasuwa daga ciki.
Ruwan wanka ta haɗa masa,bayan yayi wanka ya fito, ta tayashi shiri,bayan ya kammala shirinsa parlour ya fito dan yaci abinci dan ya kwasu yunwa yau.
Komai bai gani ba a dinning, dan haka ya ƙwala mata kira,ita ko tana can tana sauri taga komai ya kammala amma ina dan tana cikin haka taji yana kiran ta.
Da hanzari tazo gareshi,aikuwa tunda ta ƙarasu ya jefeta da wani kallo wanda yasa cikin ta juyawa lokaci ɗaya.
Tambayar ta ya farayi yace, "ina abinci na?".
Jikin tane ya fara karkarwa tace, "kayi haƙuri nakusa kammalawa".
Sai da yajefe ta dawani kallo kana yace, "sai yanzu kika dawo kenan?".
Kai ta fara girgiza masa tace, "a'a muna gama lectures na dawo wallahi ko ina banje ba".
Tsawa ya da kamata haɗe da cewa karya kikeyi kin dai tsaya iskancin kine shiya sa baki dawo ba" nan ya dinga cin zarafin ta har da kukan ta tana bashi haƙuri amma yaƙi ko saurarin ta,daga ƙarshe ma key ɗin motar sa ya ɗauka yafi ce a gidan.
Har ya fita ya dawo ya ƙwala mata kira, da sauri tafito daga kiching haɗi da durƙusawa gaban sa.
Tun bata kai da durƙusawa ba yace ta haɗa kayan ta tabar masa gidan sa.
Aikuwa yana faɗar haka da sauri ta faɗa jikinsa tana bashi haƙura,amma ina baya ko saurarin ta dan da ƙarfi yajaye ta jikin sa ya kifeta da wani azaftaccin mari har guda biyu kana yace, "kuma wallahi kafin na dawo kinbar gidan nan tunda ba na ubanki neba" yana faɗar haka ya ficewar sa yana huci".
Kuka takeyi kamar ranta zaifita dan ita ba komai yafi ƙona mata raiba irin yadda yace tabar masa gida, to ina zata je?.
Wani tunani ya faɗu mata arai aikuwa da sauri ta miƙe daga durkushin da take ta koma kiching taci gaba da aikin ta.
Bayan ta kammala girki, sosai ta fara gyaran gida,bayan ta kammala tasaka turare mai ƙamshin gaske wanda lokaci ɗaya yasa gida yabada wani ƙamshi mai sanyaya zuciya.
Toilet taje tayi wanka,bayan ta fito ta shafe jikin ta da ma yukka masu ƙamshi haɗi da hummara ta musamman,dressing ɗin english wears tayi masa wanda tasan yafi so sosai.
Tana gamawa ta ɗauko wasu turarukka ta feshe jikin ta dasu.
Tarigi ya ta ɗauru alwala,sallah magarb da isha'i ta gabatar kana ta fito parlour ta zauna zaman dawowar sa.
Batayi minti biyar da zama ba sai ga horn ɗin motar sa.
Aikuwa da sauri ta ƙara feshi jikin ta da turare haɗi da dauko lollipop tasaka a baki, ta fara tsutsu sai kace wata ƴar yarinya.
Bai ma tsaya wani knocking ba yasa key ya buɗe ƙofar.
Tsaye ya ganta tana masa murmushi haɗi dayi masa wani kallo mai ciki da so da ƙauna.
Jikin sa tafaɗa haɗi da faɗin "My Hubby nah, sannu da zuwa".
Har ya buɗa baki yayi magana sai tayi sauri ta haɗa bakin sa da nata tana shayar da shi lolopop ɗin da ke bakin sa.
Aikuwa tuni jikinsa ya karɓi saƙon da take bashi haɗi da shaƙar ƙamshin da ke fita a jikin ta.
Bare abu ga ma abuci son ƙamshi,sosai ta mantar dashi fushin da yakeyi da ita,tsayowar ce ta gagaresu dan haka cak ya ɗauke ta zowa bedroom ɗinshi.
Sai da komai ya lafa kana ya jawuta jikin sa sosai kana yafara magana ahankali yace, "My love jibi ne ta fiyar dan haka ki kasan ce cikin shiri dan tafiyar safe zamuyi".
Gabanta ne ya faɗi dan ita har ta manta da wata tafi ashe tafiyar na nan kuma gashi Monday za su fara exmas.
Jikin ta asanyaye tace, "Allah ya kaimu jibi lafiya".
"Ameen" yace da ita haɗi da kai bakin shi da nata ya fara kissing ɗin ta.
Duk abunda yake mata bata wani jin daɗin sa saboda tunda yayi maganar tafiyar jikin ta yayi sanyi dan tunani take anya zata bishi tabar exmas ɗinta?kum gashi aski yazo gaban goshi dan daf take da ta kammala degree ta afannin gaenacology kuma da bata ci wannan exmas ba zasu iya withdraw ďinta kuma gashi tana da carryover har guda biyu.
Suna cikin haka tace, "a'a gaskiya bazan jeba".
Ahankali yace, "mikika ce?".
Tace, "aa ba da kai naki ba".
*************
Yau takama Monday kuma yau zasuyi tafi kuma yau zasuyi exmas.....
Wani zatayi tafiya ko exmas......
*GASKIYA ZAN DAKATAR DA RUBUTA WANNAN BOOK, SABODA RASHIN COMMENT DA BAKUYI DAN HAKA NAKEYI MUKU FATAR ALHAIRI,AMMA IDAN KUN GYARA NIMA ZAN CIGABA DA RUBUTU AMMA IDAN BANGA GYARA BA TU KOWANIN MU YA HUTA😁*
[4/17, 22:07] Summy Nah 1: *°🔘°UMARNIN SAURAYI°🔘°*
*1441H/2020M.*
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍️*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata,Burinmu mu faɗakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma Lahira.}_
```🎐G•W•A🎐```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*
*NA MARUBUCIYA:-*
*SUMY M NA'IGGE✍🏼•*
*SADAUKARWA GA:-*
*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*
~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~
*TUKWICI*
*All gaskiya writers Fans*🥰
*Musamman gareki Maman Zee ƙaunarki gareni ba mai ƙarewa bace.*🥰💕💞
*SHAFI NA 8📑*
*__________📖* Cikin ikon Allah ya aje mata Question paper ya wucewarsa batare da yayi mata magana ba.
Aikuwa yana wuce ta ta fara yiwa Allah kirari a zuciyar ta haɗi da godiya a gare shi.
Tunda ga lokacin taci gaba da rubuta mata exams har suka kammala ba tare da ta samu wata matsala ba, sai dai gaba ki ɗaya ta dawo hostel da zama dan bata da lokacin komai sai na karatu, kuma tunda ta fara rubuta ma Hafsat jarabawa ba wanda ya gane ba Hafsat bace in ba ƙawar karatun Hafsat ba Naja'atu.
Sosai taba Safiyya gudunmuwa wajan ganin tayi ma Hafsat jarabawa, duk da ba department ɗaya suke da Safiyya ba amma tayi ƙoƙari sosai dan gabaki ɗaya ta hana ma kan ta barci ko da yaushe tana library wajan karatu, tayi nata tayi na Hafsat, har Allah ya nuna mata ta gama lafiya sosai tayi rama saboda rashin natsuwa da rashin isashen bacci.
Tunani ta farayi lokacin da suka gama exams yadda zata koma gida ba tare da Hafsat ba, dan haka ta yanke shawarar taje gidan sauranyin nata ta gani ko zata ganta,har zata je kuma ta fasa saboda ba ƙaramin baƙin cikin ganin sa takeyi ba dan haka ta yanke shawarar takira ta a waya.
Miss call kusan biyar tayi mata amma bata ɗauka ba sai ga na shidda kana ta ɗauka batare da tace komai ba.
Safiyya ba tadamu da rashin maganar taba dan haka tace, "kidawo dan ni zan koma gida kuma kin san da naje zasu tambaye ki dan haka gobe zan koma ko ki dawo ko kada ki dawo na dai faɗa miki".
Bata ma bari taji me zataceba ta tsinke wayar.
Ita ko Hafsat tunda suka sauka ya kama musu hotal bata sake koda leƙo ƙofa ba dan baya barin ta.
Kuma yanzu ko lafiya bata isheta ba dan yanzu bata da wani kuzari, ga wata rama da takeyi duk tabi ta bushe kuma tana cin abinci amma kamar bata ci, sosai abun ke bata tsoro dan ita gabaki ɗaya tunda sukayi tafiyar nan bata cikin kwanciyar hankali, abu kaɗan ya isheta kuka.
Yau ma kamar kullum suna kwance yana romance ɗin ta son ran shi, sosai yake jin daɗin abunda yake mata, ƙoƙarin shigar ta ya fara amma tana ɗan kaucewa, saboda yanzu ko kaɗan bata son abun da yake mata dan yanzu da ya gama abunda yakeyi da ita sai wani azaftaccin ciwon mara ya taso mata wanda kesa jikin ta kar-karwa lokaci ďaya.
Sosai take wahala kuma duk wannan uban ciwon marar dake taso mata ta gagara faɗa masa ya dena amfani da ita ko suje hospital a'a ita baza ta iya faɗa masa ba dan kar ransa ya ɓaci.
Duk da tana ƙoƙarin hanashi amma shi bai masan tanayi ba.
Ba ɓata lokaci ya afka cikin ta ya fara abunda yake so da ita son ranshi.
Aikuwa yana gamawa ya ɗan kwanta dan ya huta yaci gaba da abunda yake yi.
Ita ko yana sauka daga kanta, lokaci ɗaya wani abu ya taso mata ƙasan marar ta, tun tana dauriya kar ya gane har abu yazo yafi ƙarfin ta, lokaci ɗaya ta fara fita hayyacin ta, duban sa ya kai gare ta aikuwa lokaci ɗaya ya zabura ya mike zaune haɗi da tambayar ta, "lafiya mike damun ki"?.
Ita ko batama san yana yi ba saboda a lokacin bata masan inda kanta yake ba.
Abun yaga yafi ƙarfin sa dan haka da sauri ya saka jallabiya ya ɗauke ta domin suje hospital.
Cak ya ɗauke ta ya kai mota, rasa asibitin da zai kai ta yayi, dan dare yayi gashi kuma bawani sanin garin yayi ba.
Masu gadin hotel ɗin ya tambaya yace su nuna masa hospital mafi kusa? dan matar shi ce ba lafiya haɗi da nuna musu ita a cikin motar.
Wani private hospital dake kusa da hotel ɗin suka nuna mai godiya yayi musu kana yaja motar da gudu bai tsaya ko ina ba sai cikin hospital ɗin.
Cikin gaggawa Likitoci suka karɓe ta, lokaci ďaya suka fara bata taimako .
Sun jima kanta kafin su shawo kan lamarin.
Bayan komai ya ɗan lafa kuma ta samu barci dan haka suka fito daga ɗakin da take.
Yana ganin sun fito ya fara tambayar su ya jikin nata?.
Komai basu ce dashi ba sai babban doctor daga cikin su yace dashi "ka biyo mu office".
Komai bai ce dasu ba ya bi bayan su.
Bayan sun isa office dukan su suka zauna, kana suka nuna masa kujera domin ya zauna.
Bayan ya zauna sai babba daga cikin Likitocin yayi gyaran murya kana yace, "da farko dai munyi nasarar ceto matar ka dan yanzu haka ta samu bacci kuma insha Allahu ina har takiyaye ƙa'idojin da zamu ɗaura ta akai to babu shakka zata samu lafiya sosai da sosai.
Sai abu na biyu muna tayaka murnar matar ka na ɗauke da juna biyu har na tsawon wata huɗu....." aikuwa tun Doctor bai kai da ƙarasa maganar ba yace, "what haɗi da faɗin ciki!.
Gabaki ɗaya Likitocin kallon shi suka farayi cike da mamaki.
Dubin doctor yayi kana yace, "Doctor kun duba da kyau kuwa? dan ni matata bata da ciki gaskiya".
Results ďin scanning ďinta dake gaban sa ya bashi yace, "duba kagani".
Karɓa yayi ya fara dubawa, abunda yagani ne yayi matuƙar bashi mamaki da tsoro.
Yana gama dubawa sai ya ɗago da kansa yana kallan Doctor kana yace, "Doctor na gani kuma na yarda tana da ciki amma ina son a zubar da shi dan ba yanzu zamu haihu ba, ko nawane zan biya kawai a zubar da shi".
Tunda ya fara magana gaba ki ɗaya Likitocin suka zuba mishi ido suna kallon shi har ya kai ƙarshen zancen shi.
Sai da ya gama kana babba daga cikin Ƙikitocin yace, "kafin na gaya maka komai ina son kasan wani abu ɗaya, lokacin da kake ba matar ka ƙwayoyin hana ɗaukar ciki to kasani sosai sukayi mata illah a mahaifar ta, dan ikon Allah ne yasa wannan cikin ya shiga cikin mahaifar ta har ya zauna ya kai wannan lokacin ba tare da ya zube ba,sosai mukayi mamaki lokacin da muka ga yadda mahaifar ta take dan sanadiyar wannan magani da kake bata mahaifar ta tafara lalacewa sosai, dan ko da wannan cikin ya kai matakin haihuwa to na tabbata bazata iya haihuwa da kanta ba sai ammata aiki, dan haka yanzu idan kace a zubar da cikin to za'ayi ɗayan biyu, dan sanadiyar haka mahaifar ta zata iya lalacewa bazata ƙara ɗaukar ciki ba ko kuma wajan cireshi ta rasa ran ta, kaga ko baza kayi fatar ko ɗaya a cikin waɗan nan su samu matar kaba".
Sai da Anwar ya nisa kana ya dube Doctor yace, "Doctor kada kaji komai nasan haka bazata faru ba, kawai a cire shi dan bana son cikin".
Gabaki ɗaya Likitoci da ke office ɗin kallon sa sukeyi dan abunda ya faɗane ya basu mamaki.
Sai Doctor yace, "banƙi ta taka ba amma sai nayi magana da matar taka idan ta aminta acire to ba komai zamu cire amma idan bata aminta ba to gaskiya ba zamu cire ba saboda aikine mai wuyar gaske?".
Sai Anwar yace, "kada ka damu da matata dan nasan zata aminta dan haka kuyi aikin kawai".
Sai doctor yace, "a'a sai naji ta bakin ta".
Sai Anwar yace, "ba damuwa idan ta farka zaka iyayi mata bayani".
Doctor yace, "ba damuwa".
Bayan gari ya waye kusan ƙarfe goma Hafsat ta farka, kuma Alhamdlillah dan ta samu sauƙi sosai.
Bayan tayi wanka tayi break tasha magani Doctor yazo ya duba ta kuma yaga jikin da sauki dan ba wata matsala yanzu dan haka yace bari yakira sauran Likitocin.
Aikuwa yana fita Anwar ya ƙarasu gareta wani kallo ya jefa mata haɗi da yimata ya jiki.
Bayan ta ƙarɓa yace, "ni zaki munafur ta, ashe kin san kina da ciki amma kika ƙi sanar dani, to bani kika cuta ba kanki dan ni bazan aureki da ciki ba dan haka tun wuri kisan abunyi".
Da sauri ta ɗago da kanta ta kalleshi bakin ta na kar-karwa tace, "wani ciki, wallahi ni banda ciki kuma da'ace inada ciki da kai kanka zaka sani".
Wani kallo ya watsa mata haɗi da jefa mata wasu takardu yace, "duba kigani".
Jikinta na kar-karwa ta ɗauka ta fara dubawa aikuwa tana gama dubawa ta zabura haɗi da sanya hannu akai tace,"ciki gareni fah!.
Wasu hawaye suka fara bin kuncin ta haɗi da durkusawa ƙasa ta fara kuka mai tsoma zuciya.
Tsawa ya daka mata haɗi da faɗin tayi shuru zaiyi magana da ita.
Hannun ta ta ɗaura kan bakin ta kana tace, "na daina".
Yace, "abunda nake so dake idan Likitoci suka tambaye ki kin yarda azubar da cikin kice eh kin yarda, dan idan baki yarda ba to wallahi bazan aureki ba kuma sai dai kije kisamar masa uba amma ba niba".
Jikin ta na kar-karwa tace' "na yarda ko ma basu tambayeni ba na yarda kuma kayi hak'uri kada ka fasa aurena please".
Har zai sake magana sai ga Likitoci sun shigo ɗakin.
Ƙarasawa sukayi gaban gadon da take kwance, bayan sun gaisa sukayi mata ya jiki kana sukayi mata bayanin da sukayi ma Anwar har wanda yayi musu na azubar da ciki.
Bayan sun gama yimata bayani sai ɗaya daga cikin su ya dube ta yace, "kin amince azubar da cikin?".
Duƙar da kanta ƙasa tayi wasu hawaye masu zafi nabin kunci ta, tunani ta fara idan aka cire shikenan baza ta sake haihuwa ba kenan?ko ta rasa ranta, kuma yace bazai aureni da ciki ba to ya zanyi?.
Shurun da sukaji tayi ne yasa suka yi mata magana kallon su tayi da idon ta dasu ka sauya zuwa ja, sosai ta basu tausai dan haka suka ce da ita kin amince?".
Sai da ta rufe idon ta kana tace, "a'a ban amince ba".
Tun bata kai da rufe bakinta ba Anwar ya daka mata tsawar da tasa ƴan cikin ta kaɗawa.
Bai ma damu da Likitocin dake wajan ba yace, "me kika ce? baki amince ba?".
Jikinta na kar-karwa tace, "Hayat kayi haƙuri dan Allah ka taimaki rayuwata".
Har zaiyi magana sai ɗaya daga cikin Likitocin yace, "Malam bari kaji koda a ce ta aminta azubar da cikin tomu ba zamu zubar ba, dan mu ba aikin mu bane, idan kaga zaku iya zama har ta samu sauƙi to bazamu hanaka ba amma idan kaga baza ku iyaba to zaku iya ƙarawa gaba amma mudai bazamu zubar mata da ciki ba bare ciki har na wata huɗu".
.
Yace, "ko minti biyar baza muyi anan ba bare har na sa kuɗina taci gaba da kwanciya anan".
Kallon ta yayi yace, "ki tashi muje sai kije can ki haifar musu shi dan wallahi kar ma ki soma cewa nawa ne" yana faɗar haka ya kama hanyar fita batare da yaji mi zasu ce dashi ba.
Suma Likitocin fita sukayi har sun fita sai ɗaya daga cikin su ya dawo ya sameta sai kuka takeyi kamar ranta zai fita yace,
"Shawara zan baki duk yadda yaso kada ki yarda a zubar miki da ciki dan ke zai cutar, shi a kowane lokaci yake son haihuwa zai iya wani aure ya haihu amma ke shikenan baza ki saki haihuwa ba har abada, dan haka ki tashi kije yana jiranki " yana faɗar haka shima yafice daga ɗakin.
Sai da tayi kusan minti biyar kana ta tashi ta fara bin bango ta fita a ɗakin har ta kai wurin da motar sa take.
Tun bata ƙarasu wajan saba ya fara afka mata wata muguwar harara.
Motar ta buɗe ta shiga aikuwa tana shiga yaja motar da ƙarfi kamar zai tashi sama ya fice.
Suna isa hotel ɗin ko kallo bata ishe saba ya buɗe motar ya barta ba tare daya kalleta ba.
Haka tafito tana tafiya a hakali har ta isa ɗakin da suke.
Koda ta shigo yana toilet yana wanka wuri tasamu ta zauna, bata jima da zama ba ya fito yayi kamar bai san da zaman mutum a wurin ba.
Har ya gama shirin sa zai fita kana ya dube ta yace, "ki tattara naki da naki dan gobe zamu koma gida kuma wallahi ba zaki sauka gidana ba sai dai kije gidan ubanki" yana faɗin haka yafice warsa batari da ya tsaya yaji mi zata ceba.
Yana fita ta fara kuka mai ban tausai, tana cikin kukan ne Safiyya takira ta kuma abunda yasa tak'i magana dan kar taji tana kuka.
Haka ya barta har dare batare da ya sake wai-wayar taba.
Kuma babbar matsala duk baifi rashin ƙarfin jikin da bata dashi ba kuma ga yunwa ta dame ta dan tun safe rabun ta da abinci gashi yanzu dare yayi kuma har yanzu bai dawo ba.
Har barci ya fara ɗaukar ta sai gashi ya dawo, da sauri ta tashi dan a tunanin ta ko zata samu wani abun da zataci koda tea ne tasha.
Koda ya shigo sarai ya gan ta amma sai yayi kamar bai ganta ba har yaje toitel yayi wanka yazo ya kwanta, sai ta ƙaraso da sauri gareshi tace, "Hayat dan Allah ka taimakamin da ko ruwan tea ne wallahi yunwa nakeji?" tana faɗa kamar tayi kuka.
Kallo ma bata isheshi ba bare tasa ran zai ƙarɓa mata magana.
Data ga alamun bazata samuba dan haka ta zo ta kwanta.
Bata jima da kwanciya ba ya fara jawota jikin sa yana wasa da ita son rashi, ita ko tunda taga abunda yake son yi da ita ta fara masa kuka tana faɗin, "dan Allah kayi haƙuri ka barni wallahi banda lafiya kuma yunwa nakeji".
Yi yayi kamar bai jita ba haka yayi yadda yake so da ita kafin ya barta.
Sosai tayi kuka a wannan daren dan iya wahala ta wahala dan har ƙaramin suma sai da tayi, kuma tundaga lokacin bata koma barci ba har gari ya waye.......
UMURNIN SAURAYI Page 1 to 10
*SHAFI NA 1📑*
*__________📖* Wayar tace ke rura tana son ta tashi ta ɗauka amma ta kasa,saboda irin yadda ya manne ta ajikin sa.
Sosai wayar ke rura,aƙalla anfi yin miss call goma amma tana ji ta kasa tashi ta ɗauka.
Ba dan komai ta kasa tashi ba sai dan kada ta ɗan mutsa ta ta dashi,abinda bata so ita kam.
Wayar ce taƙi daina ƙara,kuma gashi bata son ƙarar data ke, dan bata son ƙarar ta dame shi yana baccin sa,dan haka ta fara tafiyar da hannuta slow-slow har ya kai kan wayar.
Ɗauku wayar tayi lokacin kuma wayar ta sanya wata ƙara.
Da sauri ta sanya ta silent, duba miss call ɗin tayi taga wake kiran ta.
Fara dubawa tayi aikuwa gaban ta ne yayi munmunar faɗuwa da taga wanda ya kira ta.
Tana cikin wannan farga bar sai ya fara mutsi alamun zai tashi,jikinsa ya ƙara jawuta kana ya ɓuɗe idonsa waɗan da bacci basu gama sakin shi ba.
Ahankali ya fara mata magana akunne yace, "My Sweet nah,ki tashi ki haɗemun abunda zan karya saboda yanzu na keson tafita office dan jirana akeyi".
Ba musu tace, "yanzu kuwa Hayateena".
Kumatunta ya shafa haɗe da kai ma kiss kana yace, "shiyasa nake ƙara sonki".
Murmushi tayi mai ɗan sauti kana ta tashi taje kitchen ta haɗa masa abunda yake buk'ata.
Har takusa kammalawa wayar ta tasake ƙara,da sauri ta ɗauku waya tana mai duba sunan dake yawo saman screen ɗin wayar.
Gabanta ne yaba da dummm hannuta na karkarwa ta kara akunninta.
Kafin tayi wata magana har anfara magana cikin faɗa-faɗa.
"Hafsa ina kikaje?ina kika kwana?miyasa kikeso kijamin abun magana da mahaifinki, ehh!".
Muryar ta narawa tace, "Mama wallahi karutune yayimin yawa kuma kinsan munkusa Fara exams kuma wannan karun mai zafice zamuyi shiyasa nayi bacci na a hostel,amma ki bashi hak'uri anjima kaɗan zan dawo".
Sai Mama tace, "to naji amma kirinƙa faɗamin idan zaki kwana saboda nasamu natsowa kinji ɗiya ta".
Tace, "tau Mama sai nazu anjima".
Bayan sunyi sallama da Mamar ta,tashi tayi ta haɗe masa komai na breakfast,bayan ta kammala taje toilet ta haɗa masa ruwan wanka,bayan ta gama haɗe masa taje ta faɗa masa yazo yayi wanka.
Bayan yayi wanka ya fito,da kanta ta shirya sa ta fesheshi da turare mai ƙamshi kana ta kaishi dining Yayi bearkfast.
Bayan ya kammala ya tashi zai fita office,jikin sa ya jawota kana ya kai mata kiss a baki,ido cikin ido ta dubeshi ciki da shagwaɓa tace,"Hayatee nah, anjima zanje gida dan Mama takirani tana faɗa dan ma nace mata ina hostel ne ta ƙyaleni".
Tunda ta fara Magana ya heɗi fuska har ta kai karshe.
Yace,"bawani Mama ta kiraki kina dai son kitafi dan yanzu naga alamun kin daina sona".
Kamar tayi kuka tace, "kadaina faɗin haka wallahi inasonka sosai,amma tunda bakaso naji na fasa zan san me nace mata.
Aikuwa tana faɗin haka wani murmushi ya bayyana afuskar sa,lokaci ɗaya ya fara kiss ɗinta.
Abun ne yaga zaifi ƙarfinshi kuma anajiran sa a office dan haka yasake ta ya ɗau jikar sa ya fice batari da ya saki waiwayo wa ya dube taba......
_*Idan kunji daɗi mucigaba idan ko bakujiba na aje na huta*😁_
*#Vote*
*Comment*
*Shere*
[4/17, 22:06] Summy Nah 1: *°🔘°UMARNIN SAURAYI°🔘°*
*1441H/2020M.*
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍️*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata,Burinmu mu faɗakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma Lahira.}_
```🎐G•W•A🎐```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*
*NA MARUBUCIYA:-*
*SUMY M NA'IGGE✍🏼•*
*SADAUKARWA GA:-*
*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*
~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~
*_INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN, YA ALLAH MUNA ROƘONKA DA SUNAYENKA TSARKAKA, YA ALLAH KA BAYYANA MANA FAREESA CIKIN AMINCINKA, YA ALLAH KA KARETA DA KARIYAR KA A DUK INDA TAKE, YA ALLAH KA TSARE MANA ITA DA TSAREWARKA,YA ALLAH KASA TANA CIKIN YANAYI MAI KYAU KASA TA FAƊA HANNU NA GARI, YA ALLAH KA DAWO DA ITA HANNUN MAHAIFANTA LAFIYA, AMMEEN YA RAHMAN._*
_Ƴan'uwa Muna Baran Adu'arku Akan Ɓatan Ɗiyar Ɗaya Daga Cikin Marubutanmu Wato Rahma Ladingo, Allah Ya Bayyana Mana Yarinyar Cikin Aminsa Yasa Kuma Tana Ƙoshin Lafiya,Ameen Ya Hayyu Ya Ƙayyum._
*SHAFI NA 2📑*
*__________📖* Saman kujerar parlour ta faɗi tana maida numfashin ta ,dan sosai ya taso mata da sha'awar ta, dan ita bata masu yafita ba, taso ya tsaya ya cikaga ba da abunda sukeyi ko ba komai zata samu natsuwa.
Ta jima kwance saman kujera kafin ta tashi, kushi lokaci taga yatafi kuma bata son ya dawo bata gama aiki ba dan haka ta tashi ta fara aiki, cikin ƙan-kanin lokaci ta gama gyaran gida da abunda zai ci idan ya dawo.
Bayan ta kammala komai tayi wanka ta shirya cikin shigar da tasan yana so, dressing ɗin english wears kenan .
Jikin ta ta feshe da turarukka masu masifar ƙamashi bayan tagama shafe jikin ta da humra ta ƴan sokoto wanda akayi ma haɗi na musamman.
Tayi kyau sosai dan idan ka ganta bazaka ce ita ba haushiya ce ba.
Bayan ta kammala gyara jikin ta,zama tayi saman kujera haɗi da ɗauko wayar ta ta kunna kana ta kira Mamar ta dan tagaya mata yau ma ba zata samu damar zuwaba sai gobe.
Ringing ďaya Mama tayi picking call ďin ďiyar ta.
Kafin tayi magana sai Mama tace, "kina kan hanya ne?".
Hafsa tace,"aa Mama yau ma bazan dawo ba sai gobe dan munada Lectura da safe kuma Babane damu kin san tsohon ba dai fitina ba,amma da mungama zan dawo".
"Tau ba komai amma naso ki dawo gida,amma gobe da kun gama ki dawo".
Tace, "tau Mama ki gaida Abbana".
Sallama sukayi ta aje wayar,sai jin tayi ana mata knocking,tashi tayi taje ta buɗe masa ƙofa.
Tunda ta buɗe ƙofa ya kifeta da ido dan ba karamin kyau ta masa ba,lokaci ɗaya ya jawota jikin sa,haɗi da kai mata kiss a goshe.
Kallon dressing ɗin da ta masa ya shigayi dan tunda yake da ita bata taɓa yimasa irin wannan shagar ba kuma sosai yake son irin wannan shigar.
English wears ɗin data ke sanye da su ya bi da kallo,jan riga ce da wani matsatsin wando wanda ya kamata sosai,ahankali ya kai hannusa ya fara shafar jikin ta yana shaƙar ƙamshin dake fita ajikin ta.
Tunda ya fara shafar jikin ta tafara jin yarrrr......sosai ta ƙara manne jikin ta da nashi.
Tsayuwar ce ta gagaresu dan haka cak ya ɗauke ta ya ƙarasa bedroom ďinsa da ita.
Sosai yayi romances ďinta kafin ya ƙyaleta.
Itako haka tabiye masa yayi duk yadda ya keso da ita duk da bawani son abun take ba amma bazata iya nuna masa bata soba saboda bata son ransa ya ɓaci.
Bayan ya gama abunda ya keso kana ya dube ta yace,"kije ki haɗe man ruwan wanka dan fita nake son yi".
Ba musu taje tayi yadda yace,bayan yayi wanka ya ci abinci kana ta dubeshi cikin kwantar da murya tace,"Hayatee nah".
Idonsa ya ɗago ya kalleta kana yace, "ya dai sweet nah".
Sai da ta kwantar da kanta ajikinsa kana tace, "dama-dama amma kayi haƙuri ba dan na ɓatama zanje ba please Hayatee ka fahince ni"...tana faɗa kamar zatayi kuka.
Kallon ta yayi kana yace, "inajiki ki faɗa zan fahinceki.
Murmushi tayi haɗe da kai masa kiss agoshi kana tace, "ina son naje gida na faɗama Iyayena zan kuma hostel da zama kaga sai na dawo nacigaba da zamana anan hankali kwance,amma fah acan zanyi weekend,amma sai ina ka yarda"...tafaɗa haka kamar da tsoro aciki.
Sai da akayi ƴan seconds kana yace, "banyarda har kiyi weekind ba sai dai kije da safe da yamma ki dawo amma ban amince kije har kiyi kwana biyu acan ba".
Haƙuri ta fara bashi haɗe da masa alƙawar idan zaije Plateau zata rakashi ,dan kwannan zaiyi tafiyar dan awajan akinsa aka turashi can dan yayi wani bin cike,kodama yace zai je da ita amma bata amuntaba saboda alokacin ne zasu fara exmas amma yanzu ta amince masa.....to kuma bansan wani za'ayiba tsakanin exmas da tafiya.
Da safe da zai fita aiki ya ajeta kan hanyar gidan su,itako ta ƙarasa da ƙafa dan banisa da wurin da ya aje ta.
Da sallama ta shiga aikuwa ƙanninta najin muryar ta suka fara mata oyoyo,sosai suka ji daɗin gani Yayar tasu.
Bayan sun gama gaisawa da ƙanninta kana ta ƙarasa wajan iyayinta wanɗanda tunda ta shigo gidan fara'arsu ta bayyana musamman Abbanta.
Gaishesu ta farayi suka amsa ciki da kulawa da son ƴar tasu ƙwaya ɗaya mace.
Bayan sun gama gaisawa suka shiga firar yaushe gamu haɗi da basu labarin karatunta.
Sai da fira tayi daɗi take gaya musu zata koma hostel da zama saboda yanzu karatunsu ya ɗau zafi kuma tana buƙatar tana tsu tayi karatu.
Sosai iyayinta suka gamsu da abunda tace kuma suka amince mata da haka.
Dan haka tace musu zatayi weekind anan sai Monday ta tafi ,amma data tafi sai bayan exmas zata dawo.
Ba abunda suka ce da ita sai fatan alhairi.
Bayan sungama fira da ita tashi tayi taje ɗakin da ya ke mallakin tane dan tana son ta ɗan huta dan jiya bawani barci yabar ta tayi ba,dan iya wuya yabata.
Tana shiga tayi kwanciyar ta dan ɗakin ko da yaushe Mama sai ta gyarashi sosai,dan haka bashi da wani datti.
Bata jima da kwanciya ba, bacci yayi awun gaba da ita.
Tajima tana bacci dan ko sallah bawace tayi tsaka nin azahar da la'asar dan ita Mama ta ɗauka ɗiyar ta ta na fashin sallah shiyasa bata tashe taba.
Aikuwa ba ita ta farkaba sai biyar saura,lokaci taga yatafi dan haka da sauri ta tashi taje tayi sallah.
Da dare har ta kwanta dan tana son tayi bacci da wurin dan ta tashi da wuri,sai ga wayar ta tafara ƙara,ɗan tsaƙi ta ja kana ta ɗauko wayar daniyar ta kashe,sunan da taga yana yawo saman screen ɗin wayar ne yasa da sauri tayi picking ďin call ďin haɗi da faɗin, "Hayateenah".
Ba abunda yace da ita sai ki fito gani aƙofar gidan ku.
Lokaci ɗaya jikin ta ya ɗau karkarwa muryar ta na rawa tace,"kayi haƙuri yanzu Abbana yana gida kuma bazai barni ba".
Tsawa ya daka mata yace, "minti biyu nabaki kifito dan bana son yawan magana".
Haƙuri ta fara bashi kafin ma ta ida faɗa har ya kashe waya sa.
Jikinta na karkarwa ta ɗau hijab tasaka kana tayi ɗakin Mamar ta.
Da sallama ta shiga tace Mama zanje gidan su Safiya na karɓo wani book ɗina ina son karatun shi a daren nan".
Mama tace, "a'a ba zaki jeba kibari nasa ƙaninki yaje ya karɓo, amma bake ba".
Mama tana ce baza taje ba ita ko Hafsa tana ce sai taje dan har kuka sai da tawa Mama.
Itako Mama tace taje amma da ƙaninta zasuje,ban dan taso ba haka ta aminta tace tayar da suka fita ita da ƙaninta Marwan.
Har zasu fita tace, "Marwan kaje ɗakin ku ka kwanta dan naga bacci kakeji".
da yake ɗakin nasu asoron gida yake.
Yace, "eh Aunty bacci nakeji".
Sai da tabari ya shiga ɗakin su kana ta fito ta sameshi amota.
Ahankali ta buɗe marfin motar ta shiga,haƙura ta bashi na jimawar da tayi bata fito ba.
Komai bai ce mata ba yaja wota jikinsa ya fara kissing ɗinta haɗe da sanya hannusa cikin rigar ta yana shafar dukiyar fulanin ta,sosai yayi romance ɗinta acikin motar kan ya ƙyaleta.
Wayar sa ya ɗauko ya shiga gallery ya kamu wani videos yayi playing ďin ɗaya yaba ta yace ta kalla yadda sukeyi haka zata mishi yanzu.
Jikinta na karkarwa ta karɓa ta fara kallo,dan har tasu tayi masa magana taga ba fuskar yin haka ɗin.
Bayan ta gama kallon abunda ya bata itama tamishi yadda taga sunayi,sosai yake jin daɗin abunda take masa dan sun kusan kai sha biyu bai tafiba.
Kuka ta fara yi masa kana ya yarda ya ƙyaleta amma bandan ya gajiba.
Abunda yasu mata ya bata yace kafin ta kwanta tashi zata ji daɗin bacci.
Amsa tayi jiki na rawa tayi masa sallama ta shige gida.
Koda tashiga gidan Mama batayi bacci ba tana nan tana safa da marwa atsa kar gida.
Kallonta Mama tayi da kyau kana tace, "me ya tsaidaki?ina kuma Marwan yake?".
Alamun rashin gaskiya suka bayyana afuskarta amma sai ta wayen ce tace,"Marwan ya shige ɗakin su yanzu,dan bacci ya fara shiyasa na kaishi ɗakin su.
Mama tace, "tau ina book ɗin da kika karɓo?".
Jikin tane ya fara karkarwa sai kuma ta nuna mata ledar da ya bata tace, "gashi".
Har Mama zata karɓa sai sukaji mutsin Abban Hafsa dan haka da sauri Mama tace ta wuce ɗaki dan bai masan ta fitaba.
Koda ta shiga ɗaki zama tayi tana mai dafe gaban ta saboda ta tsallake rijiya da baya.
Ledar da ya bata ta buɗe,kaza ce da wasu ƙwayoyi,kazar kawa tace ta aje ƙwayoyin dan tunda yake ba tasu bata taɓa shaba sai indai tana gabansa take sha,koshi dan bata son gani ɓacin ransa.
Da safe wajan ƙarfe goma bayan ta tashi daga bacci tayi wanka tana zaune tana shafe jikin ta da Vaselin,sai jin tayi ana mata sallama abakin ƙofar ɗakin ta.
Kanta ta ɗago dan taga wake mata sallama.
Aikuwa suna haɗa ido tace, "shin wai kece bangane muryar kiba?waya cemiki nazo hala ?".
Tace, "amma kya bari ko gaisuwa muyi kafin ki fara jerumin wannan tambaya.
Kallon ta safiya tayi tace,"yaushe kika dawo gida ai na ɗauka kin tare ne gabaki ɗaya a gidansa".
Sai da Hafsa tama ta kallon sama da ƙasa kana tace, "zan dai tare dan ko yanzu weekind ne nazu nayi natafi sai wanda yagani bari ya yaɓamin magana.
Safiya tace, "har yanzu bazan gaji da baki shawara ba,kice inda gaske yake yana sonki ya fito kuyi aure abunda yafi kenan dan wallahi ni ke nake tausayi nan gaba.
Aikuw rigama sukayi sosai dan duk lokacin da zasu haɗu da Safiya haka ne dan ita Safiya ba abunda ta tsana kamar yadda ƙawar ta kebin *UMARNIN SAURAYI*.....
*#Vote*
*Comment*
*Shere*
*© SUMY NA'IGE.*
[4/17, 22:06] Summy Nah 1: *°🔘°UMARNIN SAURAYI°🔘°*
*1441H/2020M.*
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍️*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata,Burinmu mu faɗakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma Lahira.}_
```🎐G•W•A🎐```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*
*NA MARUBUCIYA:-*
*SUMY M NA'IGGE✍🏼•*
*SADAUKARWA GA:-*
*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*
~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~
_ƳAR'UWA SHIN KIN FARA KARANTA LITTAFIN *AIKI DA ILIMI YAFI AIKI DA TUNANI?* Littafi ne had'akar 'Kungiyar *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION* Tabbas GASKIYA d'aya ce daga 'kinta kuma sai 'bata._
_Juwairiyya shahararriyar marubuciya ce wacce ta shahara a rubutun published novels, a kwana a tashi har waya ta bayyana wadda neman 'karin d'aukaka ya sanyata aikata abinda zata dad'e a rayuwarta tana dana sani, ta haifarwa kanta illar da har 'karshen rayuwarta zaiyi ta bibiyarta, menene wannan abu da ya faru da *JUWAIRIYYA?* , *KHALID da FAREEDA*, *ƳAN MATAN ZAMANI*, *ILHAM and her husband JABIR* all Find out in *AIKI DA ILIMI*......_
_Littafi ne da yake magana akan rayuwarmu ta yau, ya ta'bo writers har ma da readers na online BAMUYI WANNAN RUBUTU DAN CIN ZARAFI BA KUMA MU DANGANTASHI DA WANI KO WATA BA SAI DOMIN TUNATARWA, QAGAGGEN LABARI NE, sauran kuma sai kin nema, I recommend this book to you Readers and Writers, domin ya ta'bo mu dukkammu, ya ta'ba rayuwar da take gudana a yanzu, Kar dai na cika ku da surutu, Kar dai ku manta......_
*AIKI DA ILIMI YAFI AIKI DA TUNANI.* roamng on your screens👌🏼
*SHAFI NA 4📑*
*__________📖* Shigar da Hajara tayi Hafsat tabi da kallo har ta buɗe baki zata yi magana sai Hajara tace, "zo muƙarasa daga ciki kina tawani kallona sai kace yau kika fara ganina".
Sai Hafsat tace, "ni kawai kibani abunda nice dan bazan iya shaga wannan wajanba".
Wani kallo Hajara tabita dashi kana tace, "abunda kike nemane bai dame kiba dan haka kinga tafiya ta" tana faɗar haka takama hanyar zuwa inda tafito.
Da sauri Hafsat tabita tana kiran sunan ta amma sai tayi kamar bata san da ita.
Ɗakin da taga Hajara tashiga nan ta fara ƙuƙarin shiga,warin wiwi da sigari ne suka bige hancin ta,aikuwa lokaci ɗaya taje da baya,dan bazata iya shaga ɗakin ba.
Wayar ta ta ɗauko ta sake kiran Hajara tace,
"Hajara gani ƙofar ɗakin da kika shiga, dan Allah kifito ki bani".
Wata tsawa Hajara ta daka mata kana tace,
"Idan bazaki shigo ba kina iya tafiyarki".
Wani maƙaƙi ya rufe mata zuciya har taso ta tafi sai kuma wani abu ya taso mata wanda ita kanta bata san ko nameye ba.
Sai da ta ɗauke sheɗar ta kana ta buɗe labulen ɗakin ta shiga.
Abunda tagani ne yayi matuƙar bata tsoro da mamaki.
Dan gabaki ɗaya ɗakin maza da mata ne,kuma ba mai shigar kirki a cikin su.
Sosai abun yaba Hafsat tsoro dan kowane namiji rungume yake da mace.
Dan ko Hajara kwance take ajikin wani sugar boy daga ita sai wata vest mai haɗe da brazier wadda ta bayanar da surar jikin ta sosai.
Wani kallo tabi Hafsat dashi kana tace, "kin tsaya ma mutane akai, in bazaki shigo ba saiki tafi".
Hafsat tace, "Hajara dan Allah kibani wallahi sauri nakeyi".
Batari da ta kalle taba tace "gashinan zuwa yace ki jirashi".
aikuwa tana cewa haka sai wannan sugar boy yayi sauri yace ashe itama ƴar hannuce to abamu muɗana" yana faɗa yana kallon Hafsat wadda ta haɗe fuska sai kace akwai wanda ya tilasttamata zuwa wurin
Hajara hara zata buɗe baki tayi magana sai wayar ta tafara rura.
Ɗauka tayi haɗe da faɗin "ka ƙarasu?".
banji me akace ba a ɗayan ɓangarin iya dai tace gatanan zuwa.
Kallon Hafsat tayi dake durƙushe a ƙasa tace, "kizo muje"daga haka bata sake magana ba ta fice warta.
Itama Hafsat da sauri tabi bayan ta.
Wajan wata mota tanufa itama Hafsat tabi bayan ta.
Aikuwa suna ƙarasuwa wajan motar sai sukayi ido biyu da Jawad, lokaci ɗaya wani sanyi ya ziyar ci zuciyar ta ai bata san sanda ta faɗa jikin saba tana sauke wata sassanyar ajiyar zuciya.
Jikin sa ya matse ta yanajin wani abu a zuciyar sa.
Gaba ɗaya ya manta da wata Hajara dake tsaye sai datayi gyaran murya kana ya ɗago da idanun sa waɗan da suka fara sauyawa zuwa launin ja.
Tace, "kizo muyi magana dan sauri nakeyi jirana ake".
Raba jikin sa da Hafsat yayi kana ya dube ta yace, "tabari na zo".
Nesa kaɗan da ita suka yi kana Hajara ta dube shi tace,
"Nagama aikina dan haka kabani abunda kace".
Tun bata rufe baki ba ya ɗauko wasu kuɗi masu yawan gaske ya bata,aikuwa tana gani yawan kuɗin da yabata bakin ta ya kasa rufuwa sai godiya take zuba masa dan har jikin sa tasu tafaɗa ya ɗaga mata hannu alamar kada ta soma,sosai tayi masa godiya kana ta buɗa baki tace,
" duk akan Hafsat zaka bani wannan kuɗe,sai yanzu na tabbar da son da kayi mata mai yawan gaske ne,amma bari gaji yadda nayi nasamu kanta".
Karasuwa tayi gab da kunnin sa kana ta faɗa masa wata magana.
aikuwa tana gama faɗa masa ya bita da wani kallon mamaki kana yace,
"Amma gaskiya banji daɗin haka dakika yimin ba" har ya buɗa baki zai sake wata magana sai ga Hafsat ta ƙarasu wajan da suke jikin ta na karkarwa tace musu gida zata koma dan Mamar ta har takirata a waya.
Sallama yayi da Hajara kan sai yakira ta,kana ya dau Hafsat ya kaita gida.
To tun daga wannan lokacin duk abunda yace da Hafsat bazatayi masa musuba,sai wani sonshi da kaunar sa da suka addabe ta wanda yasa takejin zata iya rabuwa da kowa akan sa.
Wanda a halin yanzu ta koma kamar matar sa, dan sai yadda yace da ita....
*Cigaban labari*
Bayan Safiyya ta fita taci gaba da shirin ta bayan ta kammala tafito domin ta gaida iyayanta.
Bayan ta gaishe su kana tayi beark bayan ta kammala Mama ta dube ta tace,
"Hafsat anjima zan aikeki gidan Hajiya tah ki ƙarɓomin saƙo daga can ki gaya mata zaki koma makaranta sai kun gama jarabawa".
Tace, "tau Mama Allah ya kaimu ajima lafiya"nan suka cigaba da firar su.
Suna cikin fira wayar ta tafara rura,sunan da taga ya baiyana saman screen ɗin yasa da sauri ta saka wayar slient,sai da ta tsinke kana tayi sauri ta mike taje ɗakin ta haɗe da cema Mama tabari tazo Safiyya ce zata gayama sunan wani book wanda zata nemu mata shine zata je ɗaki ta dubu dan yana cikin jikar ta kuma ta manta sunan shi.
Komai Mama bata ce da itaba har ta fice.
Tana shiga ɗakin ta ya koma kira,da sauri ta ɗauka haɗe da faɗin "Hayateey kayi haƙuri wallahi muna tare da Mama ne shiyasa ban ɗauka ba" yadda ta ke maganar kamar tana gaban sa.
Yace, "naji amma anjima zaki dawo ko?".
Cikin muryar rarrashi tace, "kayi haƙura zuwa Monday na dawo, dan anjima Mama tace zata aikeni shine ma nake sun nakiraka na faɗama kayar da naje?".
Ata ƙayce yace, "ban aminta ba kuma anjima nake son ki dawo dan ina buƙatar ki" yana kai ƙarshin zancin ya datse kiran bata ri da yaji me zata ceba.
Wayar dake hannuta ta fara kallo dan ita bata ma san me zata cewa Mama ba.
Dabara ce ta faɗu mata dan haka ta hau gado tayi kwanciyar ta har lokacin da za'a aikin ta yayi.
Kiran ta Mama ta farayi amma tanaji taki ta karɓa har Mama tagaji ta shigo ɗaki.
Tasheta Mama ta farayi dan a tunanin ta bacci take bata san ko idon ta biyu ba,tayi hakan ne dan kada taje aikin da za'ayi mata.
Kanta ta ɗago kamar mai bacci gaske Mama tace,"Hafsat ki tashi kije rana tafito sosai kinji".
Magana tayi mata cikin muryar marasa lafiya tace, "Mama kiyi hakuri ki aike su Marwan wallahi kaina ke ciyo" ta faɗa haka kamar tayi kuka.
Sannu Mama ta fara jeramata haɗi da kawu mata magani dan tasha.
Aken da bata zoba kenan sai da Mama takira Abban su Hafsat tace masa yayi mata izine taje wurin Hajiyar ta karɓu saƙo.
Aikuwa Mama nafita Hafsat tamiƙe kamar ba itace ke sheɗa ɗaya-ɗaya ba.
Koda Mama ta dawo Hafsat tace taji sauki dan kan ya daina ciyo.
Dare nayi ta fara tunanin yadda zata cewa Mama zata tafi makaranta.
Dan ya da meta da kira kuma ta rasa yazata cewa Mama.
Wanka tayi ta shirya ta kama hanyar ɗakin Mama dan ta gaya mata zata koma makaranta.....
*#Vote*
*Comment*
*Shere*
*©SUMY NA'IGE*
[4/17, 22:06] Summy Nah 1: *°🔘°UMARNIN SAURAYI°🔘°*
*1441H/2020M.*
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍️*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata,Burinmu mu faɗakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma Lahira.}_
```🎐G•W•A🎐```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*
*NA MARUBUCIYA:-*
*SUMY M NA'IGGE✍🏼•*
*SADAUKARWA GA:-*
*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*
*TUKWICI GA:*
*Aysherudahmad*
~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~
*SHAFI NA 3📑*
*__________📖* Wacece Hafsat?.
Alhaji Usuman haifaffin ɗan garin sokoto ne shi ne mahaifin Hafsat, matar shi ɗaya Hajiya Fatima mutanene musu haƙuri da jama'a dan tunda suke ba'ataɓa jin su ba,bare da maƙutan su, kowa lafiya suke dashi sai wanda ba'arasa ba.
Suna da yara shidda maza biyar mace ɗaya.
Hafsat itace ƴarsu ta fari kuma ita kadai ce mace,ta taso cikin gata da tarbiya mai kyau, yarinya ce mai natsuwa da kamun kai,sosai takeba mutane girman su,bata damu da kowa ba dan ko tarin ƙawaye batayi sosai mutane ke ganin girman ta,tana da ilimin addini dana zamani dai-dai gwar-gwado.
Tuntashin ta ƙwarta ƙwaya ɗaya ce ita ce Safiyya, koshi abunda ya ƙara ƙarfafa ƙawan cin su saboda school ďin su ďaya da Safiyya.
Sunyi primary school da secondary school duk atare kuma class ďaya islamiya ma haka,dan shi suka shaƙu sosai dan idan ka gansu zakace ƴan gida ɗaya ne,ko kayan sawa iri ɗaya ake musu sosai suke son junansu.
Lokacin da suka gama secondary school gidan su safiyya ba'abarin yaro ya ƙara gaba sai yayi aure amma saboda Hafsat zata ciki gaba Baban Safiyya yace ya barta itama sutafi tare.
Ba'a ɗau wani lokaci ba aka samar musu admission a Usumanu ɗan Fodiyo Unversity,sokoto.
Inda kowa ce burinta ta zama doctor ta mata, dan ta taimakama ƴan wunta mata,kowa ce shine burin ta.
Haka suka ci gaba da karatu cikin kwanciyar hankali ko wace na karatu dai-dai gwargwado.
Bawata matsala akaratun su har suka kai UG 3 going to 4 Hasfat ta haɗu da Jawad,sosai ya nuna so gareta amma taƙi kulashi,ya sha wahala kafin ta kulashi dan yana nuna mata so bana wasa ba har ita Safiyya takan mata faɗa akan ta daina masa haka ta kulashi ko kaɗan ne.
haka dai aka samu ta fara sake masa fuska har soyayya ta kullu tsakanin su mai tsanani.
Abun har mamaki ya dawo ba Safiyya dan yanzu yadda Hafsat ke nuna ma Jawad so abun yana bata tsoro.
ana cikin haka ya kwanta ciyo sosai yake jin jiki dan haka Hafsat tagaya ma Safiyya tace ta raka ta su dubashi gidan sa.
Da ƙyar Safiyya ta yarda zata je duba sa.
Bayan Safiyya ta amince Hafsat takira shi tace za su zo duba shi.
Address ɗin gidan ya basu yace sai sun zo.
Bayan sun zo school sun gama lecture safe suka kama hanyar gidan sa dake arƙilla.
Basu sha wuya ba wajan gane gidan,dan maƙocin sa sanan nene agarin sokoto.
Tunkafin su ƙarasu ya faɗama maigida zaiyi baƙi dan haka suna ƙarasuwa maigida ya kaisu har part ɗinsa.
Godiya sukayi ma maigadi kana suka ƙarasa ciki.
Kwance suka same shi anɗaura masa drip a hannun sa.
Da sauri Hafsa ta ƙarasa gareshi,irin yadda ta ganshi ai bata san lokacin da tafara hawaye ba.
Alama yayi mata da hannu ta daina kuka ,amma sai ƙara kukan takeyi.
Safiyya ce tayi mata magana tace ita kam sauri takeyi dan haka ta daina kuka su gaisa su wuce gida.
Dakyar ta daina tayi masa yajiki,Safiya ma ta masa kana suka ɗan zauna kaɗan har drip ɗin da aka sama sa ya ƙare,Hafsa da kanta ta cire masa kana sukayi masa sallama suka wuce gida ba dan ran Hafsa yasoba.
Bayan kwana biyu da zuwan su takira sa tayi masa ya jiki yace jiki da sauki amma har yanzu bai daina shan drip ba.
Sosai ta tausaya masa har tace zata zoko da yamma ne idan sun gama lecture.
Haka kuwa akayi tace Safiyya ta rakata tace itakam bazata koma dubin saba tunda taje.
Komai Hatsat bata ce da itaba dan ranta ya ɓaci akan abunda Safiyya ta mata dan haka tace ita sai taje amma idan taje gida ta faɗa musu sai yamma zata dawo dan tana da lecture ƙarfe huɗu.
Komai Safiyya bata ce da itaba kowa ya kama gabansa.
Ita Safiyya tayi gida ita ko Hafsa tayi gidan saurayin tah.
Koda taje doctor na duba shi har yana bashi shawara yarinƙa cin abinci kuma ya rinƙa shan magani.
Bayan doctor ya fita Hafsat ta ƙarasa gareshi kamar zatayi kuka tace, "yanzu Hayat baka cin abinci,to ya kakeso nayi, ko so kakeyi na kwanta?".....tana faɗa tana fitar da ƙwallah
Ahankali ya taso daga kwanciyar da yake kana ya ƙarasu gareta, handkerchief ya bata dan ta goge hawayen ta.
Bayan ta gama kana yadube ta da kyau yace,
"My sweet heart,bawai bana son cin abunci bane, a'a abinci sayarwa ne bana so koda na hotel ne, shiyasa ban cika cin abinci ba".
Kallon sa tayi da kyau kana tace,
"yanzu meza kaci?".
Yace, "zan sha lemo sai nasha magani dan bazan iya dafa wani abinci ba bare nadafa".
Tambatar sa tayi inada kitchen yake ya nuna mata bata ce dashi komai ba, ta tashi tashiga kitchen ɗin ta kunna gas ta ɗura masa jallof ďin taliya wadda taji kayan haɗi.
Tana cikin aikin ya shigo,bata masan ya shigoba dan baka jin mutsin ma tafiyar sa har yazo kitchen ɗin.
Tunda ya ƙarasu ya ƙife bayan ta da kallo yana ayyana wani abu aransa.
Kamar ana kallonta taji dan haka da sauri ta juyo dan taga wake kallonta.
Ido biyu sukayi dashi da sauri ta ɗauko mayafinta dan tasaka amma yayi sauri ya rikeshi kana yace,
"miye afanin rufewa tunda watarana yazama mallaki na" yana faɗa yana kashe mata ido ɗaya.
Komai bata samu damar cemasa ba ya umarce ta data cigaba da akinta.
Yana zaune yana kallonta har ta kammala ta zuba masa yaci,amma yace sai tare za lsuci tace sauri takeyi ta koma gida yace duk batare zasu cibashi bazai ciba.
Da kyar ta yarda ta zauna sukaci.
Bayan sun kammala ta ɗauko maganin sa tabuɗe ta bashi,yasha kana tayi masa sallama tace zata wuce.
Har takai ƙofa ya ce gobe tazu har tace ba zata zoba yayi kamar yayi kuka, da taga haka tace masa zata dawo.
Haka Hafsat taci gaba da zuwa wajansa har ya samu sauki.
Ranar koda taje yayi wanka ya shirya cikin ƙananun kaya yayi kyau sosai, gashi abu ga mai kyau jinin fulani gashi kuma nira ta zauna masa.
Tunda ta shigo suka kife junan su da wani kallo mai wuyar fassarawa haɗi da sakarma ko wane murmushi mai ciki daso da ƙauna.
Alamu yayi mata data ƙaraso.
Ba musu taje gareshi,tasowa yayi daga wajan dayake zaune yazu daf da ita.
Kallonsa tayi haɗe da gaidashi ya amsa jikin sa duk akasalan ce.
Tashi yayi ya ɗauko mata ruwa haɗi da wani lemo mai haɗe da wata ƙwaya wadda shi ka dai yasan ko tame cece.
Zuba mata yayi tasha aikuwa tunda tasha ta farajin wani sauyin yanayi ajikin ta, lokaci ɗaya wata muguwar sha'awa ta taso mata.
Shi kuwa tunda tasha lemun yake binta da kallo har yaga maganin da yasa ya fara aiki ajikin ta lokaci ɗaya.
Akuwa lokaci ɗaya ya fara shafar jikin ta haɗi da yima ta kalamai masu kashi jiki,yana yadda yaso da ita haka yaci gaba da romance ɗinta har ya samu ya rabata da mutun cinta.
Koda maganin ya sake ta tayi kuka har tagaji kuma ta jefeshi da miyagun kalamai sosai ya
ji zafin kalaman ta.
Amma ya dake yaci gaba da bata haƙuri,amma ko kallo bai isheta ba.
Haka tasanya kayanta tayi tafiyar tagida.
Aikuwa tun daga ranar duk wata hanyar da zai ganta ta rufeta,shiko duk inda yasan zai ganta yaje amma bai gantaba haka har ya haƙura,ranar yana kwance yara sa miya ke masa daɗi agarin sokoto dan har yayi niyar ya bar garin ya koma garinsu ,sai wata dabara ta faɗu masa lokaci ɗaya yamike yaje wajan wata abukiyar karatun Hafsat ya gaya mata abunda ake ciki kuma ya bata kuɗi masu yawan gaske yace idan
ma tashirya su abunda zai bata sai tayi mamaki.
Sosai Hajara ta ruɗe dan haka ta ɗau alƙawarin ko ta halin ƙa-ƙane sai ta kawo masa Hafsat.
Aikuwa tun daga lokacin Hajara ta liƙema Hafsa duk inda Hafsat take Hajara na can,dan shi Safiyya ta jama Hafsat baya dan Hajara kowa yasan taba yarinyar kirki ceba.
Watara na suna fira da Hajara sai ta ɗauko mata labarin Jawad da rashin lafiyar da yayi yanzu haka yana kwance ba shida lafiya sosai.
Duk da abunda tafaɗa ya dake zuciyar Hafsat amma tadake bata cema Hajara komai ba.
Sai ma magana tama ta akan ta daina yi mata maganar sa dan har da faɗa sai da sukayi kafin su rabu.
Dare nayi Hafsat ta kasa kwanciya ba abunda take tunani saishi,sosai ta matsu safiya ta waye taje gidan sa taganu ko yaya tashi.
Tun shidda da rabi ta fito daga gida ta kama hanyar gidan sa.
Koda taje sai da ta musu knocking a ƙofar gidan maigida ya buɗe ƙofa ya fito.
Gasheshi tayi kana ta tambaye shi ko Jawad nanan.
Yace baya gari dan ya kwana biyu baya nan,sosai taji zafin rashin samun sa dan yanzu wani son shine takeji wanda ji take idan bata ganshi ba zata iya mutuwa.
Godiya tama Baba maigida kana ta kama hanyar makaran ta.
Har akatashi shoocl bata ga Hajara ba kuma duk inda tasan zata ganta taje amma bata same taba.
Ba ƙaramin tashin hankali ta shigaba lokacin da takira wayar Hajira akace kashe take.
Alokacin duk wanda ya ganta yasan bata cikin natsuwar ta.
Danhar Mamar ta ta tambaye ta amma sai tace wata exmas ce za suyi mai zafi shiyasa take jin tsoro.
Addu'ar samun nasara Mamar ta tama ta haɗi da bata shawara.
Dadare tana kwance ta kuma gwada kiran Hajara tace ko zata samu,aikuwa cikin sa'a tana kira tafara ringing.
Ringing da bai wuce uku ba Hajara ta ɗauka tace,
"Ya aki ciki ne Hafsat?".
Sai da Hafsat ta sauke ajiyar zuciya kana tace, "kina ina yanzu?".
Kai tsaye tace, ina layin bugi".
Sai Hafsat tace, "Subuhanallah, miyakai ki layin bugi kuma?".
Sai Hajara tace, "tambayana kikayi nabaki amsa,dan haka bana sun dugon surutu".
Sai Hafsat tace, "kodama numbar Jawad nake son ki bani idan kina da ita ko kimin misalin wajan da zan samun sa".
Aikuwa Hajara najin me tace ta bushe da dariya haɗi da cewa,"komai kikeso nabaki ki sameni wajan da nafaɗa miki yanzu nabaki abunda kike so".
Duk da dariyar da tasa mata tayi mata zafi amma sai ta dake tace, "dan Allah Hajara ki bani wallahi bazan iya zuwa layin bugi ba,bare yanzu da dare".
Sai Hajara tace, "tunda abunda kike nema bai dameki ba sai anjima".
Har zata katse waya sai Hafsat tace,"zanzo ki gayamin dai-dai ina zan sameki.
Tace, "dakin zo kikirani zan fito".
Tace kada ki kashe waya gani zuwa.
"Aa bazan kasheba".
Aikuwa suna gama waya jikinta har rawa yake ta shiyar taje ɗakin Mama tace zataje gidan su Safiyya ta karɓo jikarta dake hannuta dan karatu zatayi.
Mama tace to taje amma kar tajima.
Tana fita taje bakin ti-ti ta tare mai adai-daita ta faɗa masa sunan inda zai kaita.
Bayan ƴar tafiyar da sukayi ya kaita wajan, tun abakin wajan zaka fara ganin mata da maza suna kai kawo kuma dukkan su ba mai shigar kirki.
Gabanta ne ya fara faɗuwa har taso ta juya kuma ta fasa.
Waya ta ɗauko takira Hajara tace gata nan ƙarasu.
Bata jima da kiran Hajara ba ta ƙarasu cikin wata shiga kace ita ba ƴar muslmiba......
Share this
Tuesday, June 2, 2020
AIKATAU NE SILA Page 31 to 40(The end)
"Ardo Ya kalli Amar...Sannan Ya sunkuyar dakai..
Kasani bama kaiba har dangin mahaifiyarka suna zargina da Aikata laifi irin wannan..
"Inbaka mantaba saboda abun da akama mahaifiyarka na ja jiki nakaika binni bama Dan raina nasoba saidan karka tashi da wannan dabiar...
"; Sunjamun kunne cewa inhar nace zandau mataki akansu tabbas za'a wayi gari aga sunmun yankan rago"
Haka zalika su suka hanani bin ka binni saboda suna ganin cewa zan tona masu asiri"
";Amar Ya kara kallon mahaifin nashi baffa kana nufin kasan suwa suka kashemun mahaifiya?
D'aga kai yayi tabbas akwai shine wazirin kauyen yanuna....mikewa yayi..zaigudu aguje sojojin suka zabura suka rikeshi..":
"; rikon da akamai kadai saida yasashi Sakin fitsari"
Wannan kawar mahaifiyarka da suka ganni agidan Naji sunaso Sumata Yanda sukama Umman kane shine nafara bibiyarta Dan mugudu....
Kuma number ka tadaina shiga atakaice dai.
Sun azabtar dani Dan sungane nufina..
":'Sannan kuma Sunhada sharri Dan suga bayana shine Allah yakawomunkai...
": Yanzu kowani irin hukunci Yakama Dan Allah kayima Kowa"
Ardo yasa kuka da sauri Amar Yamike'"
Cike da takaici..
'";Hawaye cike da idon innar Amira take kaunar ardo ta ratsata Ashe
Taimakonta zaiyi yahana kanshi sukuni da ...Haryasha wuya baccin Allah yakawo danshi kasheshi zasuy.
Sannan gashi yakawo mata Yarta hargida yarinya tazama kamar baturia?
Bari suje gida taji meyafaru..
Dan yanda taga amira dama sunsan juna da Amar kenan?
*Akwai uzuri gabana sosai kumun hakuri zuwa dare insha Allah*..
*Tafeesu ce*
[29/07, 12:28 p.m.] YSMN: *AIKATAU NE SILA*
Na
¥esmeen Tafeesu
*Page 45*
Haka innar amira tajata sukayi gida..
Yayin da gaba daya gari yadauka masu kuka nayi masu rokon ardo Yafiya nayi"
Saidai daka kalli Amar kasan yana cikin damuwa.
Saboda mutanen da sukayi sanadin hallakar mai da uwa...
Batare da tamusu laifin komiba....
Umarni yaba.Yaran daya taho dasu cewa kar abar kowa ya tashi awurin..
"Jikinsu na rawa waenda ba ruwansu aciki..
Ardo yadafa shi...kasani naki fadamakane saboda a lokacin kana karami kuma banda yanda zanyi
Wannan dalilin yasa nabada komi nawa na sadaukar da komi nabawa yayar mahaifiyarka saboda kazama soja..
Kaiduk bakasaniba..Nasan koda bana raye zaka tallafama garinnan sudaina cutar da yaran mutane"
"Haka akadinga cusasu a mota ana tafiya dasu yayin da aka bar waenda ba ruwansu...
Bakomi ya kara bani mamaki ba.sai waenda suka daki ardo Ashe suma sune kan gaba..
"Bayan komi yalafa...garin yayi tsit kamar anci garin da Yaki.
'", Har lokacin Amar bedawo daidai ba
Haka suka mike suka nufi gidansu Amira..
Sun sameshi Sunata fira da inna..saboda Amira ta boyema umma meyafaru da it a
Saidai zuwan Amar yabata komi saboda cewa..
Labarin tun randa aka dauki Amira suka fara haduwa har Yau abun dake faruwa ...
Kafin yagama gaba daya fuskar inna tajike sharkaf da hawaye"
"Tàna dana sanin kai Yar"ta *AIKATAU*
Anan wurin akamusu nasiha ardo yayima Amar fada sosai saboda takaicin abun dayayi"
'"Anan wurin Amar yagabatar da son auren Amira..
Amma sunce saitayi istbrae..tukunna tsawon wata uku....
Baidamuba..saidan fira dasukayi tamike ta rakoshi. Har kofar gida
Tana sunne kai..aranshi Sai harararta yakeyi..
Yana cewa kaji muna funci meye beganiba dazata dinga sunne kai...
Hmmmm Niko nace lallai namiji to waye sila?
Haka suka rabu bayan sun dawo gida..mutanen kauyen sukazo suka karamai gdy..
Akan taimakon dayamusu yanzu basu da haufi..
"Inna ma tama Amira fada sosai har saida taraina kanta...
*Kukara hakuri zanmuku typing zuwa dare aiki yamun yawa shiyasa kuke ganin typing Dan Kazan*
Tafeesu ce
[29/07, 12:28 p.m.] YSMN: *AIKATA NE SILA*
NA
¥esmeen Tafeesu
*Page 50*
Haka rayuwa taci gaba da tafiya kauyen balli yasamu lfy sosai
Yayin da Yadawo yadiba..malaman Addini
"Ya biyasu kudi sosai saboda bakowa zai iya zaman garinba...
Cikin Yan'watanni addini Yafara ratsa Yan garin rayuwarsu tafara canzawa..
": Amar Yakoma bakin Aiki Daniyar inyadawo zai sa agida makarantar boko Dana Islam...
Saboda komi yafara zama tarihi agarin.
':Kuma baibar kauyen balli ba saida aka daura auren ardo da inna..
Inda yanemi' su dasukoma Abuja can birni ardo yace bayanzuba..
Biyayya sosai Inna kema ardo yayin da inkaduba...Yan garin suma komi yazama tarihi..
Nanda wata daya za'asha biki Biki me tarin armashi Wanda kowa ke d'oki dangin mahaifiyar Amar gakuma Yan kauyen Balli..Kowa Yakosa bikin..
Yazo Dan suna matukar kaunar ardo da Amar sunkawo musu sauyi acikin lamuransu..
" Saimuce Allah yakara dankon soyayya yakaimu lokacin..
*Alhamdulillah*
Jinjina gareki tauraruwata marubuciya hazakakkiya..mai natsuwa nasan kun k'aku kuji wacece wannan bafa kowaba ce *UMMU YUSRA CE*/ Marubuciyar *YESMIN*
Allah yabarmu tare..
Da sauran dukkan marubuta ya Allah ya hada kanmu baki daya...
*TAFEESU NOVEL'S*
Kun shagwabani da soyayyarku azuciyata komi nawa nakune inayinku sosai sosai
Takaitaccen labari wanda inkunduba munyushine akan illar kai yara aikatau baabu maikyau bane sannan bako ina ake dacewaba Ya Allah kasa mugama da duniya lafiya....
*Tafeesu ce*
Share this
AIKATAU NE SILA Page 21 to 30
"Can kuma hajiya tamkar zararriya kami yatsaya mata cak...
Amatsayin amar datayi bincike anya zata iya dashi kuwa?
Amma kuma dole ta amsa Amira ahannun shi saboda abun dake kara damunta ko dandana bby batayiba yazo yarabata da ita"
":' Hakan ne yasa jikinta yakara daukar zafi akan Rashin bby akusa da ita"
Gefen cikinta taji yayi zafi gaba daya kamar anwatsa mata wuta"
Hararar cikin tayi Dan matukar damunta jikin keyi da zafi..
*K'auyen Balli*
":...Ardo ne ke sanda cikin dare yayin da jama'ar gari Suke binshi abaya..
'" Har cikin gidansu innar Amira ..
Buga kofa yafarayi ahankali cikin tsoro tafara fadin waye waye?
Akwai maganar danazo muyi maza budemun ardo ne"
Budewa tayi takoma tayi tsaye lafiya kuwa ardo cikin darennan??
":'.Magana nakeso muyi àkan Abun dake faruwa a wannan karkara tamu...
Mutane sunfara zargina kuma harda ke aciki....nikuma ba wannan bane damuwata..
Tun da akama mahaifiyar. Amar fyade tarasu ..
Naga tunda ke kawarta ce aminiyarta mezaihana mu auri juna?
Kiyi hakuri nasan zaki damu da bayanina..
Mikeewa tayi ta furzar da miyau a..
Allah ya kyauta in aureka ardo bayan kowa yasan cewa dakai ake aikata mugun Abun dake faruwa agarinnan..
: Amma ga danka can yazama me matsayi yanata harba bindigogi bayan gaka Wanda yakamata aharbekama..
Mikewa ardo yayi a fusace ya daga hannu zai mareta....
Jiyai anrike hannun ..Mutum biun dasuka biyoshi baisanibane"
" Dayake ardon da sauranshi fada sukai ya kufce yayi gida aguje.
Gari na wayewa yana zaune saineman wayar amar yake amma garin ba network..
'"Hayaniya yaji takai takawo agarin yanata saurare ae saigashi har a kofar gidan ardo..
":Abun dayakara bashiamaki saidai masu rigimar biu ne ..
Damasu goyon bayan ardo damasu kin halayyarshi duk dacewa haryanzu zaargi sukeyi...
Kankace me...fada ya kaure a garinn sai jima juna ciwo suke masu kararren kwana kuma since ga garinkunan...
Tofa wannan rigima iya ina zata tsaya?
''Acikin masu gadin gidan da Amira take wani yalabe yakira shi a waya...Yabashi address..
Dagyar yakawo gidan gaba daya ko gani baiyi ...
Sukansu yaranshi sun tsorata da kalar ogan nasu yau"
Da karfi ya afka falon Tana kwance tana chart'
"Ji tayi anfigota dukanta yake ko ta Ina yana hauri kankace me yahadama salm jini da majina"
"':Yak'eta yayi Ke karamar karuwa CE..yanzu ko a mafarki akace miki zan aureki zaki yarda?
'" In Auri me? In aureki mezan aura bayan kuma kullum inatare dake.?.
:;"Wulakantacciya irinki ubanki na garinnan haka uwarki amma saboda aiki kinbarsu kinbar gidanku...
Azaba da mamakin maganganun Amar sunkara dagulamata lissafi"
'"::'Ina kikakai Bby? Dagyar ta nuna inda tasata sakinta yayi saboda tsananin azaba ..
Kasa tafadi ba motsin kirki.
Tunda yatura kofar dakin...Yaga yanda bby takoma a kwana biyu..
Gaba daya komi ya kwance mai..Da Sauri ya figeta"
Yayi mota da ita asibiti..Ya mika bako alamun...Numfashi ajikinta..
"':Asibiti yanufa yana shiga suka tareshi suka amsheta'
Taimakon gaggawa suka fara mata..na tsawon awowi...
Sai safa da marwa yakeyi yakai ya komo?
Yanaso yaje gda acikin kanninshi ya dauko daya amma yana tunanin ai aurenta zaiyi sannan zasu tambaya meyasameta?
"':Kwanan Bby uku a asibiti ta warware tas tawani kara haske saboda kular datake samu awaurin amar...
*Tafeesu CE*
[29/07, 12:28 p.m.] YSMN: *AIKATAU NE SILA*
NA
¥esmeen Tafeesu
*Page 35*
Tunani Amar yayi Tunda Amira ta warware mezai hana yatambayeta asalinta?
Inyaso sai Ya kaita yaga Yan uwanta...
Saidai shi yana yawan tunanin ina yasan fuskarta??
Bayan sundawo gida ..Ya zaunar da ita bayan tayi wanka ta ci abinci ..
Yake tambayarta inane garinsu?
Saidai mamaki ya rufeshi dayaji cewa garinsu daya da ita"
Tonima bby anan nake nabar garin tun banda wayau sakamakon fyade da akayima ...ummata kuma da aurenta;
"Halin Dana Shigane yasa kanwar ummata ta daukoni tadawo dani nan..
Dayake mijinta Dan kasuwa ne..
Itama haka take kallonshi yanzu kana nufin Kaine yaron ardo dayake zuwa Mara dariyar nan😃?
Hararar wasa yamata bayan daria kuma aegashi kingama ganin komi awurina..
": Bby yanzu shiryawa zakiyi muje can K'auyen inmaidaki gida kuma in shigar da batun
Aurenki koya kikagani?
Ta gyada kai hakane'" Amma karatu nafa?
Yace kyayi agida ko bby .
"Yau ce ranar dasuje kauyen"
Dan Amar yace da zafi zafi ake Neman Abu'
"Tunani yayi yasa yaranshi su rakashi..
"':Haka akayi sukajera motoci biu suka rakashi...sunyi nisa da barin Abuja..
Sukaga an hada wani mugun hatsari...jiki na rawa Amar yafita..
Saidai yana zuwa abun dayagani ya matukar gigita tunaninshi..
'";: Hajiyan gwal ce tare da dije dillalliya kwance cikin jini...
'": Kanta yafashe gaba daya.. Badai kyan gani..
Haka yadawo jiki a sanyaye tsoron Allah ya kara kamashi...
Yana Shigaa mota .Amira ta kamo hannun shi yana mgn saida nacema muwuce kaki ...
Da sauri ya janye hannunshi ji yayi kamar ta zubamai wuta ajiki..
Sakamakon da dakafin tarikeshi yariketa ...
Kallo tabishi dashi cike da mamaki...Murmushi yamata...
Bby kinsan yanzu aure zamiyi dole munisanci juna...
Tafiya sosai ta kusan wuni ta kaisu *k'auyen balli*
Saidai hankalin Amar yatashi dagyar suka kashe wutar dake garin yayin da wasunsu duk sun samu raunika...
Wasu kuma sun rasu....Bayan komi yalafa yakai Amira gida..
Yana dawowa yatarar da wata tawagar a kofar gidan ardo...
Sun koramai bayanin cewa suna zargin ardo da shi ake akaita mugun Abu a kauyen Nasu...
Agigice Amar ya waiga cike da tuhuma yana kallon ardo.....
*Muje zuwa...kuyi hkr kunjini shiru Yau....anmun rasuwa me*
Share this
AIKATAU NE SILA Page 11 to 20
*Ku kara hakuri masoyan tafeesu*
Hajiyan gwal jikinta har rawa yakeyi saboda yau zata amarce da bby ta"
Saida ta tsaya tajida kaji gasassu da nama yaji hadi"......Nidai tafeesu nace nawa ido"
"Tankamemen gidan hajiyan gwal suka shiga...
Mamaki yakara kama"Amira cike da tunanin wani irin kudi take dashi irin wnnan gida haka??
" Hajiya tariko hannun Amira suka shiga falon Nata...
Suna zama hajiya ta riko hannun Amira tace zomuci Abinchi sai muje muyi wanka"
"Sun kammala tsab: hajiya tariko hannun Amira har cikin toilet. .
Hannu tasa tana cirema Amira kaya tun tana nokewa saikuma tasaki jiki ....
Saboda lallashinta hajiya takeyi ae ke yatace ganinki nake kamar jaririya".
Nai daria nace Hajiya sarakan wayau"
":Ahaka tama Amira wanka tanayi tana lalubarta"
Gabadaya kamannin hajiya ya canza....Hannu tasa ta dauki Amira cak"
Har kan gado takaita"saidai tana direta wayar da Amar yasiyama Amira tafara kara"
Da sauri Amira ta daga wayar"Cike da murna Dan uwa?
Yace fito ina harabar gidan hajiya....
Hajiya ta k'ulu waye ke kiranki awaya mikewa tayi hajia ina zuwa Dan Allah....
"Tom haka zaki fita wayema Yakiraki awaya wai?
Da gudu ta sauko kasa tana daria inazuwa kedai...
Bashi a harabar gidan Dan haka" kofar gida... Tafito bayan tacema me gadi zata amsowa hajia sako...
Yabita da kallo ....
Tana fita ta hangoshi Yana tsaye ajikin motarshi da gudu taruga ta daneshi ...
Shima rungumeta"yayi kafin Ya kalleta...Bby mekike naganki dagake sai tawul ajiki...?
Kunyace ta kamata"saboda mamaki saikuma tafarajin kunya Allah Dan"uwa bansan haka nafitoba dokin ganinka ne" barinje in sa kaya"
No hannun ta yariko yaturata a Mota muje gda akwai kaya acan...
Gaba daya."...Hankalin hajia yatashi tassn bawanda zaikira Amira sai Dan iskan Yaronnan"
.dole tadau mataki da sauri tafito tana rangaji ae tana fullowa get"
Motar Amar na hawa kan titi"
"Hannu ta Dora ....akai tana cizon Yatsa...
":Dole Yau ta lalubo Yan'mata uku ko huduma...dasu zata kwana'
" Amar na parking Yaruk'o Amira tanata Dan jan jikinta"
Shiko tunda Yaganta"Gabadaya hankalinshi yagama tashi ...
"'Suna shiga falon ko rufe kofa beyiba...
Ya fizgota take tawul din Yafadi....Nidai baya na juya"..... Daidai ihun Amira danaji....Waigowa nayi a rud'e...
Subhanallahi mezan gani haka???🤔
*Tafeesu CE*
[29/07, 12:28 p.m.] YSMN: *AIKATAU NE SILA*
NA
¥esmeen Tafeesu
Page 20 to 25..
( *Wannan page din na sadaukar dashi gareku masoya na....Tare da jama'ar dake tafeesu novels*)
'Kwance suke' akasan kafet gaba daya basu San yasukeba saboda Yan'da..
Jikin Amira Yake wani sulbi da santsi"
:"Hannu tasa Allah yabata saa ta ture shi....memakon Yabari cigaba Yayi"
:'Ya danna mata karfinshi gaba daya tana tureshi ...Ahaka har ta fara jin dadin hakan..
Hannu tasa acikin gashin kanshi tana Yamutsawa..
Sosai mutumin Yakara rikicewa ahaka harsaida Yasamu Ya cinma burinshi...
:'..Sosai hakan Yamai Dadi..hannu Yasa Yakara kankame Jikin Amira kamar wacce zata gudu..
:''''Itama lumshe ido tayi tana karajin kaunar Amar aranta"
Jitake ko mutuwa vazata rabata da amar dinta ba.
"':wanka sukayi Yadauko mata wata doguwar Riga me kyau kuma kamar angwada ta"
"':falo suka dawo Ya kalleta bby mekikeso Kici intashi indama famiki.?
Lalala Tab Brother wani irin girki zakamun kuma?
Nizanma..Amma zaka maidani gidan hajiya?
Hadarai Yayi yace indan kinfadamun gaskiyar cewa meke tsakaninki da ita kenan..?
Hmmmmm inane kicin dinka?
No bby muje muci abinci daukomun key dina Yanzunnan...
'"*;'Hajia ke safa da marwa a falonta...kafin Yan matan datakira suzo su sameta"" Da murna tataresu duk dacewar ko kama kafar Amira basiba...
Haka ta janyosu suka shiga aekata masha'a...
'":;Zuciyarta cike da tunanin mugun Abun dazatama Amar tarasa dame Yake takama...amma ...
*K'auyen balli*..Rayuwar dasuke abaya haryanzu acikinta ake ....haryazama jiki ga Yan'matan garin..
'":inba'a nemesuba da Kansu suke kai Kansu ayi amfani dasu...
.innar Amira gaba daya hankalinta Yatashi...dukda cewa DJ wani zuwa datayi tafada mata Amira na makaranrar boko ne..
'":Tana yawan mafarkinta...sannan ga aike kullum sai ardo ya aiko nemanta...Abun ya tuazzira sosai Yakeson yaga Ya kebanta da Inna..
*Tafeesu CE*
[29/07, 12:28 p.m.] YSMN: *AIKATAU NE SILA*
NA
¥esmeen Tafeesu
*Page 25...*
"Yau satin Amira biu agidan Amar ..
Hankalinsu kwance makarantar zuwa yyi yabiya mata kudin Jarabawa....
" Yace datayi saisama mata admins..
"Rayuwa suke tamkar Mata da miji basa ko tsoron Allah..
" Tun da Ya idar da sallar asuba..Yake shiri saboda xai sallami Yaran dazasuje maiduguri..
"A cikin Barracks ensu..
Bayan Ya kammala Yariko hannun Amira..
Bby zan wuce..kizo kirufe gidan innadawo ina da key"
Gaba daya jikinta"daga ita sai kayan bacci...shafo kanshi tayi. Dear"
Saikadawo zan rufe" Innatashi...shi gaba daya" Ya manta bashi kadai keda key din gidan ba..
"Baccin ta take cikin kwanciyar hankali ..Kamar a mafarki taji ankai mata duka da sauri tamike tana kallon Salma"
"Dake sanye da kayan sojoji..gata da kyau amma fuskar nan ba fara'a
Hannu tasa ta figo Amira tafara marinta ko ta ina..
": Bemataba tasa belt tafara dukanta saida tamata lilis..
"Sannan ta janyo gashin Amira har wurin datayi parking cikin motar tajefata a lokacin jikin Amira yyi zafi
Ga zaxxabi ya rufeta ...Aguje ta figeta gudu take na tashin hankali
Amar bayan Yagama komi...ji yayi kirjin shi na bugawa"
Yakira wayar bbynshi bata daga ba baisan iyakaba..
Mota Ya dauka ya nufo gida..yana zuwa gidan tundaga get..
Yaga"Alamun gidan sai ahankali...aguje yayi cikin palon saboda ganin shi a bude"
"':Gaba daya Ya burkice wani me kasadar ne Yadauki bby??
"';Dube dube Yafarayi har idon shi yakai kan TV anan Yaga wayar salma..
Saboda sauri ta manta da ita"
";'Hannu yatura akanshi tabbas "Ya manta salma nanan kuma: zata iya komi akanshi saboda tunda....Yasamu Amira Yadaina daukar wayarta"
°•:Yanzu ina zaiga salma?.
Da sauri yakara fitowa daga gidan Yafiga motar shi gidan salma Ya nufa arufe yasamu gidan'"
"°•`Ya d'uke a kofar gidan wayar shi tafara kara da sauri Yadauka..
Saboda ganin sabuwar number salma..
Salma kina ina ..ina kikakai musu Yarinyar mutane?
:" kina tunanin zanbarki wlh duk abun daya samu Amira sainamiki mafiyin shi..
":°•`°Dariya tayi sosai lalai Amar kakai Mara kunya nizaka. Tozarta?
"'Nizaka ma haka akan wannan Aljanar yarinyar..to daga Yau kagama ganinta har abada...
Duk abun dazakayi kadade bakayiba::::
Share this
AIKATAU NE SILA Page 1 to 10
: *AIKATAU NE SILA*
NA.
¥esmeen Tafeesu
Page 1 to 5
*kuyi hkr masoyana nayi matukar missing enku sosai...Kwanakin baya nayi novel bankarasaba saka makon wata Yar'karamar matsala'dan bazance babba bace*
*Amma yanzu insha Allah zakuna jina Kamar koyaushe damuka saba Ensha Allah*
"Kauye ne Wanda shigarshi ma inkana bako sai Yabaka tsoro' saboda wasu irin dajijjika dazaka shiga'" masu duhun gaske...
Ga ramuka Abun sai Wanda Yagani..
"
"Wasu Fulani ne masu matukar kyau" a wannan K'auye masu Kuma wata irin Al'ada'
' *Kauyen Balli* Cikin rugar dasu dasuke kira da kauyen Balli ...Rugace me tarin ni'ima ga shuke shuke ga Yayan itatuwa'
Gaba dayansu suna fadar ardo" wato shugabasu a Kauyen'''
Yawage murya" Yana fadar" fisabilillahi ace Duk hudubar danakeyi a wannan ruga tamu me Albarka' .
':Bakuji kullum sai anma kananan Yara fyad'e Abun da baasanmu dashiba...masuyin Abunnan kuji tsoron Allah kudaina...
Sannan matan Auren wannan gari Kuma kucanza halaiyarku taya za'ace kuna sakin Yara sakaka....Suna fita dole adinga musu wannan Abun..
Ardo nacikin Fada ga jama'ar shi saiga babban danshi Yashigo garin ..
Kykkyawan matashi ingarma mai matukar kyau da zati....Gashi dai baki amma yanadakyau sannan shida Ardo Kamar antsaga kara'"
Shikawai ardo yafishi farine" durkusawa yyi harkasa Yagaida Baban nashi tare da tsoffin dasuke wurin.
"Ardo cike da murna Yake kallon Yaran nashi" Amma yakasa hada ido dashi kunya irin ta Fulani"
."Ardo Yabasu hakuri sosai Yace za'a binciko Masuyi insha Allah .....
"Haka suka rankaya kowa yayi gida cike da Alhinin" Abun
"Amar" Da sallama Yashiga Yar'bukkar tshon nashi maicikike da kayan Alatu....
Daidai zamanshi mahaifin nashi yashigo'
"Amar Kaine a kauyen namu..Yau Yakabaro kawun naka?..
"Lfylau Baffa suna gaidaka..Yauwa taron me akeyi naga Kamar duka kauyen sunzo?
Numfasa wa yayi saboda Yasan tabbas zai famoma Dan nashi Wani miki dake ranshi tun Yana karami...Dalilin dayasa Yayar'mahaifiyar shi tadaukeshi yakoma birni da zama...........
" Amar Ya katseshi da cewa baffa kayi shiru?
Uhmmmm Amar..Abunnan da akasaba yi shine Yayi kamari Yanzu badama Yara su fito wasa koda kuwa Yan she kara uku ne Sai anyi lalata dasu ...Kuma wai anrasa maiyi""
"Hawaye Yakeyi sharkaf....Karfin hali yayi Yamike baffa tokai wai zaman me kakeyi a garinnan? Shekara da shekaru kazo mukoma can kaga duk sauran Yan'uwana suna kewarka"
:'"Hararar shi ardo Yayi me kake nufi inbar mahaifata saboda Ku? Nasha fada maka cewa kadaina wannan maganar kaki....
"Kallon tuhuma Amar yabi mahaifinshi dashi shikenan Baffa kasa Yara. Sufitar ma da kayan abinchi a mota nizan koma...
" Harkaji haushi kaidayake bakason gaskiya...murmushi amar Yayi inada aekine baffa"""
"". Zaune take tahada kai da gwiwa Mahaifiyarta" tafito daga daki...
"Amira...tunani bazai sakeki ba..Haba Amira" bafa kanki farauba Kiyi hkr da kaddara..
Anma Yan'shekara biu wannan Abun wasu sun rasu wasu da ransu...ke kingode kintsira danaki ran...Yanzu kusan wata shidda....kinkasa hakura?
Amira ta kalli Innar tata. .daketa kumfar baki..Datasan meke ranta datafi hka shiga damuwa...saboda harga Allah ....
Tunda akamata wannan fyaden....Jitakeyi Kamar bata da nasara a rayuwarta' tana Yar shekara tara'amata wannan cutar?
"':Inna kisani boko ko irinta Yaron ardo..Murmushi innar tayi insha Allah zakiyi makaranta amma kijira lokaci...
": Sallamar dillaliya Dije.takatse musu fira.. Tazauna tana washi nagaji shigowar kauyen nan naku aekine ..
Gasu ba imani dan ma Allah na tsareni...saikuma fuskar tausayi sannu Amirah. .. Allah dai Yasaka miki wlh...
'Kodayake naji kishin kishin wai harda ardon Ku ake haye yara'"
"A sukwane mero ta danne bakin dillaliya...keni rufan asiri..karkijamun balae...
Yanzu yaushe zaki koma Amira nakeso kiwuce da it a....tunda kincemun lallai..Za'asata boko inda zaki kaita .....
" dije tace ae inhar tashirya yanzu zan wuce zakiga sako akai akai insha Allah....
Maimakon kukan rabuwa sai murna da Amira keyi zata bokoko....
Haka sukayi sallama suka durfafo hanya....mashin suka dauka zuwa bakin titi....mota takwashesu...Sai garin Abuja"...
*tafeesu CE*
[29/07, 12:28 p.m.] YSMN: *AIKATAU NE SILA*
NA
¥esmeen Tafeesu
Page 5 to 10
*Na sadaukar da wannan page En zuwa Ga TAFEESU NOVELS Inayinku sosai*
:'Sun sauka a matukar Gajiye...Itadai Amira sairaba ido.takeyi saboda kyan anguwar dasuke ...suke shiga'"
Washe baki tayi ta.fara raba ido.
Ahaka harsuka kai anguwar da dije take zama"Mai suna *JABI*
Wani matsagaicin gida suka shiga gidan hawa daya mai bene'
"Dije dillaliya tayi sallama...daya bayan daya suke zuwa suna gaidata'
Itadai Amira tana rakube agefe...saboda mamaki takeji yanda suke yawo kamar tsirara"
Sai sunkuyar dakai takeyi Alamun jin kunya"
Hararar ta dije tayi keni budemun ido munafuka meye baki saniba bayan kinji dadin shi? Kinsan me akeji""
Wata gambasheshiyar hajiya tayi sllama tashigo falon da murna Dije ta amsota"
Suka rungume juna. .Gaba daya Yan"Matan dakin suka fara gyara zama"saboda kowa nason hajia ta zabeshi...
Bayan sun gaisa Hajiyar gwal ta waiga gefen Amira. .waro ido takarayi...
Ke dije inakika samo wannan Abu haka ko gamo nai?
Tace... Kwantar da hankalinki..gida naje na darzota nace zatazo aekatau"
Kuma kinsan haka nake cemusu"
Uhmmmmm"Dije inason wannan Yarinyar gobe za"a daura mana Aure'
"Gaba daya falon yyi tsit saboda duk kyansu hajia taki zabensu sai wannan Yarinyar?
Koda yake suma sun yaba da kyanta"
"Dije ba'a son rantaba tace gaskiya hajia bazanyi wannan kasadar ba...gadai Amira nan kifara gwada nemanta"
.
Innayi haka banyi adalci ba. Intakara wayau saikuyi aurenku'
.
Murmushi hajiyan gwal tayi...naji amma banyarda kowa Yarabetaba?
Wannan ma banda iko saikin ijje komi nata tukunna".....
Badamuwa karki damu indai wannan ne...amma burin mahaifiyarta karatu zansata a boko".
"Hajiyan gwal tace zan aeko da mota gobe da duk abun dazata bukata" saidai akaira makarantar kwana"
Nizan wuce ga wannan ....naira miliyan biyu ne banfito da kudiba sainazo"
"Tunda hajia ta wuce kowa ke harararta a falon. Wannan Aljanar Yarinyar daga zuwanta"
Itakuma Amira dayake Allah yazuba mata wayau irin namu na Fulani""
Tunani takeyi dama akwai mata masu auren mata"
.
Washe gari takasance Monday ranar akagama komi Amira tafara zuwa makaranta".
"Amar yakoma Abuja cike da bacin rai" Dakuma dumbun zargin mahaifinshi' meyasa tsawon shekaru ake bidala Yakasa hanawa?
Meyasa hatta mahaifiyarshi anmata fyade yakasa Neman wayayi..?
Duka kauyen za'a iya kirgasu amma tabararsu tayi yawa...
Lallai inhar son samune Yakamata suma garinnan basajar shiganshi shida mutanenshi"
"
Yana bakin cikin kasa ceto rayiwar bayin Allah na kauyensu"
"Hajiyan gwal ce kwance daga ita sai wata Yaloluwar Riga da ita da babu duk daya
Gefenta wata Budurwace kwance ...hannu hajiya tasa ta lalubota" Amrah...tashi kiyi wanka muje inmiki shopping dinki"...
Shagwabe fuska tayi mummynah..bani kudin kawai naje nayi. Karkifita kije kisamu wata"....
Suna cikin drama aka kira wayar Hajiyan gwal"
Yes'shigo Alhaji...Wani tafkeken Alhaji ne Yashigo...Dakin'.....
Hajia ta taso tarikoshi....Katon banza haka Yabiye mata Yagama Yakoma kan Amrah....Dagyar hajia ta tureshi....
Tashi karka kashemun diya"Wata katuwar daria yayi..Hmmmmm
Hajiya zakiban aronta...zata rakani Dubai"
'"Shikenan ajimun da bbyta...
Mamaki Yakama Amrah tasan tabbas Inda Dane bazatabar Alhaji suyi tafiyaba...
Anya ba new bby tayiba?
"Amar zaune a falon gidanshi...Abun dunia Yadameshi....Rukky na gefenshi sai lallashi takeyi"
Haba my love. Kayi hkr kadainasa damuwa a ranka ni zantayaka yakar masu mugun halinnan a garinku insha Allah....a matsayina na Abokiyar aekinka:.
Idonshi ya kada yayi jajir...
Hannun shi tariko maicike da Taushi yayin da ya janyota jikinshi kamaar zai ballata ji yake kamar Yakoma cikinta"
*Tafeesu ce*
[29/07, 12:28 p.m.] YSMN: *AIKATAU NE SILA*
NA
¥esmeen Tafeesu
Page 10 to 15
"Yau amira tadawo a matukar' gajiye hakan tasa tundaga get...takwabe hular makarantar tata"
.
Gaba daya gashinta yazubo Yasauka a bayanta"
"Kwazo da hazakarta datayi tsawon shekara Uku' Shiyasa suka yanke shawarar ta rubuta Ssce kawai"
"':Haka tafado falon saidai Abun data gani...Yasata awani Yanayi Dan tun randa akamata fyade...
Takeso takara aekata Abun yamata dadi duk dacewar tasha azaba...
"Shekararta Yanzu tashiga ta sha hudu amma Wanda besaniba zaice takai 16 ko 17
,,,Kawarta Ummi kwance da wani katon Alhaji a kan kujera sai shafa juna sukeyi"
":Haka tafada daki a kasalance tana shiga taga tatarda Su ma hakan..
Fitowa tayi tanufi kicin ta dauko',Abun dazata sha..
Haka ta wuni sukuku'";
Gari na wayewa tayi shirin makaranta" Driver ba lfy haka tafito da niyar samun taxi...
Hartagaji da tsaiwa saiga wata hadaddiyar mota ta faka a kusa da ita"
Kai Yazuro Kan"wata baki latti ba kuwa zo in saukeki mana...
Tana dago ido gabanta yafadi itako ina tasan wannan guy din?
Haka Amar Yakaita har get. In antashi zanzo na daukeki karkibi kowa".....
Hmmmm ae za'azo daukata ok tom bani number enki. Tace banda waya'
.
Baki yarike alamun mamaki tom shikenan gatawa zankiraki inyaso inzanzo zanzo miki da wata in amsa wannan.
";Haka tashiga Makaranta cike da tunanin amar....nifagashi ko sunana bai tambayab..
Baima tsoron ingudu da wayar"?
Hajian gwal ne zaune tazo gdan ance. Ba'akai Amirah ba tahau masifa danme zakubar mun Bby a titi wlh karka yarda wani Abu yasameta...
Hajiya kiyi hakuri banda lfy ne.ina ruwana da ciwonka?
":
Suna cikin drama...motar Amar tashigo harabar gidan Yan'matan suna tsaitsaye saboda tayar musu da hankali da Hajiya tayi
Hankalinsu Yakoma wurin motar suga waye?
Hannun Amira Yariko D lfy kuwa nagansu haka?
Tace labari ne maitsawo barin inje ""...
Yadauko kwalin waya iPhone X yamika mata. Gashi zankiraki nahada miki komi...
" Ok barinje zanyi missing enka Dan'uwa
"Haka tafito a motar" gaba daya kallo Yakoma kanta.....
Hajia tayi kicin=kicin da fuska...Sannan ta kalli Amira bby daga ina kike?
"'Cikin natsuwa take mgn da Dan karamin bakinta'
Wlh nafito ina jiran taxi dayake driver ba lfy...shine naga malamin mu yaragemun hanya"
':Ajiyar zuciya Hajiya ta sauke'Aiyo to muje ki huta anata jarabawa ko?..
.
Falon suka koma dukansu"suka zauna Dije takalli Amira amira jeki watsa ruwa kici Abinci Yau zakije ma hajia Hutu tunda Yau juma'a
"Bayan tagama komi tadauko wasu Riga da wando tasa acikin tsarabar da hajia Tamatane dataje Dubai..
Saboda tace bata yarda Amira tasa manyan kayaba"
.Dan haka wandon iya gwiwa haka rigar tafi babu...tagyara gashin kanta yazubo saitasa hula hana sallah...
Da takakalminta me rufi...intsaya fadar Kyan datayi aekine saboda tamfar Diyar larabawa Dan kyau haka tazama".
.
Tana fitowa Hajiya ta mike sauranko sakin baki sukayi....
Kamota hajia tayi aeko dole saimunje shopping tukunna".
...
Murmushi Amira tayi suka fito a mortar hajiyar suka fito wani tamkamemen Super market suka shiga tadinga jidarma Amira kaya duk kanana....
Suna fitowa...zata shiga mota tanadaga ido suka hada ido da Amar yahada rai ya figa motarshi Shifa baiyarda da matarnan ba...
Hankalinta Yatashi sosai..
Muryar gajiyan gwal ta katseta bby Malamin nakune kikagani hankalinki yatashi.
"':Karkidamu zansa a koreshi Yasunanshi!?
Tafara lalubar waya" Murmushi Amira tayi aa wlh bashibane aeni banmasan sunanshiba yadai taimakeni kawai"...
":;Hmmmmm tom bby nadauka Ya matsamiki ne tabbas..Da Yau saiyaga wulakanci nama kaina Alkawari duk Wanda yanemeki Yajama Kansa balae...
Tom bare kuma Wanda zaitakura miki....
Itadai Amira sai murmushi takeyi na Yake hankalinta na wurin Amar"