Tashi faruq yayi ya zauna sannan yace"
Nihilah wai sai yaushe zakiyi hankali"
Matsawa tayi can nesa dashi sannan tace"
Kana nufin yanzun bani da hankali ne?
Shiru yayi yana kallonta zuwa can yace a,a wane ni, ta yaya zance baki da hankali"
Toh ainaji kace wai yaushe zanyi hankali"
Murmushi yayi kadan sannan yace"
Ina nufi ki dan rage kishi ne yayi yawa"
shiru tayi zuwa can tace"
Bari na wuce gurin anty"
Matsowa yayi kusa da ita sannan yace nihilah mezai hana kitayani kwana yau"
Ni ? Allaha ya kiyaye wlh, tayaya za,ayi na kwanta awannan gadon da aka riga aka gogamai warin kashi""
Tsaf faruq ya gane me take nufi amman saiya daure fuska yace"
Nine me warin kashin ko bashir?
Naziya ta fada tana kada ido"
Shiru yayi azuciyar shi yace akwai matsala anya kuwa nihilah zata iya zama da kishiya? Wannan kishi haka"
Kallonta yayi sannan yace"
Banace miki ki daina kiranta naziya kai tsaye ba"
Shiru tayi zuwa can hawaye ya fara zubo mata"
Kallo faruq yabita dashi sannan yace to me kuma aka miki?
Cikin kuka tace tace"
Bakai mane yanzun ka daina sona, haka kurum katashi kaje ka auri naxiya bayan kasan bana sonta, duk irin shakuwar da mukayi amman ka tsallakeni ka tafi ka barni duk da nanumaka bana sonta, amman kaki saurarata har boyewa kakeyi dan kar mu hadu......
Hannu yasa ya rufe mata baki sannan yace njhila wai bakiga abubuwan da suka faru bane, ? alokacin na amince da auren nazjya ne dan ingujewa abin da nakeji game dake,
dan alokacin bani da wani buri face na kusan ceki, akullum idan bantaba jikin ki ba banajin dadi, kuma abin yana dagamun hankali nashiga damuwa matuka, nihilah da ace nasan akwai aure atsakanin mu da duk haka bata faruba, da tun lokacin dana farajin sonki zanyi mgn amana aure kuma idan na aure ki bazan sake yin tunanin wani auren ba dake kadai zan zauna, amman kinga yanzun kandara ta riga bata"
Shiru yayi sannan yace"
Nihila kinsan su waye suka jayo mana?, umma da baba, amman nafi jin zafin umma dan inda dan ta itane saidai akashe ni bazata bafadi gsky ba"
Share hawaye tayi sannan tace"
Nidai yanzun ka saketa kawai"
Dasauri yace nihilah baki ganin tana da ciki ne?'
Kuma kisan su daddy zasuyi fushi dani, idan har na sake ta, kiyi hakuri naziya tana da hankali sosai bata ta matsala, idan kuka saba zaki fahimcin haka"
Toh ni ka sakeni tunda ka shedi matar ka"
Bige mata baki yayi da sauri tasa hannu ta rike bakin, wasanni ya shiga mata har ya shashatar da ita da zancen"
Haka suka wuni adaki har dare ba ci basha illah wasannin da suka saba tun ada馃槈
Bashir da naziya zaune afalo yayin da sadiq yake zaune dafda naziya, hira suke sai dai rabin hiran lallashin naziya bashir yake"
Zuwa can anty ta fito ta kalli bashir tace"
A,a bashir har yanzun baka kwanta ba"
Eh waida inajira ne nihilah ta fito, amman inaga tashi zanyi nakadota, dan gaskiya bacci nake ji"
Bata fito ba ? Anty ta tambaya tare kallon agogo"
Karfe 10:15pm ta fada tana ya mutsa fuska, sann taja tsaki tamika wa sadiq hannu tace zomuje mu kwanta, make kafada yayi sannan ya manne ajikin naziya"
Wucewa tayi tana fadin sha zaman ka"
Shima bashir mikewa yayi yawa naziya saida safe, yana zuwa bakin kofar ya fara bugawa hankali"
Faruq najin bugon kofan yasan bashir ne, dan haka yace shigo"
shiga yayi tare da sallama sannan ya daga kai ya kallesu, faruq na kwance agado yayin da nihilah ke zaune saitin cikin shi kafafunta agasa hannun su ko na sarke dana juna"
Takawa ya fara yi ahankali har ya wuce su, ya zagaya bayan faruq ya zauna abakin gadon sannan yace"
Ke tashi ki fita ko inci ubanki yanzun nan"
Da sauri faruq ya kalleshi tare da fadin hadda zagi?
Be saurari shi ba illah cigaba da dayayi da fadin wlh bana wasa dake idan baki fita adakin nan ba wlh zanyi maganin ki"
Kwace hannun ta tayi daga na faruq ta mike yayin da faruq ke fadin tsaya muyi sallama mana"
Itako fadi take bayan kanajin shi sai zagina yake yi, kafin faruq yayi mgn nihilah ta bugu kofar"
Ajiyan zuciya ya zauke sannan ya waiga ya kalli bashir yace"
Kagani ka koran mun mata, wai kai meyasa baka kyaunar ka ganni da nihilah ne?
Kwanciya bashir ya gyara sannan yace"
Faruq bawai bana son ka da nihilah bane, inda kake yi ne yake bani haushi idan tana gaban ka zama kkyi kamar wani wawa, kuma ina tausawa naziya sosai dan naga kwata kwata bata gaban ka"
Nina gaya maka bata gabana?, cikina ne fah ajikinta da take shirin haifar min wlh bashir inason naziya saidai bazan boye makaba son da nakewa nihilah ya zarce na naziya, amman insha Allah zanyi kokari naringa mata adalci"
Allah yasa bashir ya fada tare da rufe ido"
Itako nihilah tana isa falo ta hango naziya zaune, sadiq agefenta tsayawa tayi daga ne tace sadiq zo"
Tunda suke bata taba kiran shiba, dan haka ya mike yana tahowa atsarace"
Yana zuwa gabanta ta tsuguna ta daukeshi daker sabo da nauyin da yayi mata"
Dakin anty suka nufah sai dai tana zuwa ta samu kofar rufe GAM dan haka ta wuce dakinta dauke da sadiq
Kan kado ta kwantar dashi sannan ta zauna agefen shi ta kureshi da ido"
Shima kallonta yake harna tsayon wani lokaci sannan nihilah tace"
Sadiq kasan ni?
Kai ya daga alamar eh"
Ahankali nihilah ta sake cewa ya sunana?
Kamar bazaiyi mgn ba zuwa can yace anty"
Murmushi tayi sannan ta shafa fuskanshi tace"
zaka kwana anan gurina?
Kai ya daga da sauri"
Nihilah ta sake cewa amman fa karkamin fitsari"
Anty ai banayi sanda nayi bacci agadon *Yaro* ma bammai ba"
Waye yaro? Nihila ta fada tare da kwashewa ds dariya sanna ta dauki sadiq ta rugume tace"
Daman ka tama kwana a gadon yaro ne?
Eh mana ai yana daurani ajikin shi nayi bacci"
Sunbatan shi tayi sannan tace"
Eh lallai yaro yanaji dakai,"
Haka nihila taita janshi da hira harya fara bacci"
Koda sadiq yayi bacci nihilah ido ta zubamai mamaki take wai ya akayi sadiq ke kiran faruq Yaro"
*********
Washegari naziya ta tashi da matsanancin ciwon Kai, sabo da kwanan da tayi babu bacci"
Sai misalin 11 ta fito falo, shiko faruq tun safe yake jiran shigowanta kamar yadda ta saba kowacce safiya"
Jiyayi babu dadi sai kusan 12 ta nufi dakin tana sanye da duguwar riga cikin nan yayi tsini sabo da girma,
Tura kofar tayi tare da sallama da sauri ya amsa tare da tashi zaune"
Zama tayi agefen shi sannan ta gaidashi"
Ciki2 yake amsawa waishi adole fushi yake"
Shiru sukayi zuwa can ta daga ta kalleshi sannan tace"
Daman nazone na fada maka zan koma gida idan na haihu lokacin ka samu sauki saina dawo"
Da sauri ya kalleta sannan yace kina nufin wankan gida zaki?
Eh tace tare da juyar da kanta can gefe"
Cikin fada yace kina nufin tafiya zakiyi ki tare tun yanzun idan ina lissafi daidai cikin ki watanshi 6 shine har zaki kwashi jiki ki tafi gida, ke kima cire azuciyar ki zaki gida bazaki ba"
Shiru tayi idonta cike da hawaye zuwa can tace"
Toh zan koma gida na zauna acan harka dawo"
Waigowa yayi yace saboda me?
Fashewa tayi da kuka sosai, faruq yai tsaye yana kallonta"
Zuwa can ya jawota jikinshi yace"
Nihilah tamiki rashin kunya ne?
Girgiza kai tayi da sauri sannan tace"
Ba,a abin da tamin inaso ne dai kawai na baku waje dan kada na takura muku"
Hmmm naziya ki daina damun kanki, kema matata ce babu zancen ta kura"
Akwai mana ai jiya mantawa kayi dani kwata2"
Murmushi yayi sannan yace ba mantawa nayi dake ba naziya, ki daina irin wannan tunanin"
Naziya nasani cewa ina son nihila, Kuma kema inason ki, naziya kema kanki shedace cewa ina mutuwar son nihilah, ko abin da ya faru tsakanin mu ya isa yasa ki fahimce irin son da nake mata"
Dan Allah naziya ki kwantar da hankalin ki, kirki nunawa nihilah kishin ki balle harta rainaki"
Cikin dasheshiyar murya tace ai tariga ta raina ni
Girgiza kai faruq yayi sannan yace"
Nihila ba raina ki tayi ba, bari nagaya miki abin da baki sani ba, tun nihilah na karama batason nayi mgn da mace, koda kuwa kanne na na ne, yanzun zakiga ta bata rai, kishine ya mata yawa, saidai mudiga mata addu,a ahankali zata bari........
Shigowan bashir ne ya katse musu hiran bakaramin dadi yaji ba daya gansu tare dan haka ya fara fadin nashigo ko
nakoma?
Faruq ne yace koma, kawai"
Shigowa bashir yayi yana fadin dadai naziya ce tace nako to zan koma"
Zama bashir yayi sukaci gaba da hira wadda rabin hiran bashir ne ke bada lbrn nihilah, naziya da bashir dariya suke sosai, yayin da faruq ya waigo yace bashir ka bari mana meye haka?
KO kalloshi bashir beyiba ya cikaba da cewa"
Yasha neman budurwa amman daya bari nihilah ta ganta daga tace bakin ta ya karkace saitace kunneta ya kalli kudu, shikuma gogan naki ya hau ya zauna"
Kwashewa naziya tayi da dariya, cikin haushi faruq ya damko ta, hannuta ya matse yana fadin Wa kike wa Dari........
Nihilah ce ta turo kofar da karfi, tsaye tayi ta kura musu ido, sannan ta sake kofar da sauri ta juya"
Dasauri faruq yace bashir kamomin ita karka bari ta fita gidan nan"
Mikewa bashir yayi, yayin da naxiya tabi bayan shi"
鉂勷煉mn Yazeed鉂勷煉�
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
*ASIRINSA YA TONU*
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
鉂勨潉鉂勨潉馃挦
*By*
鉂勨潉鉂勷煉�
*Fadeela Lamido*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉�
鉂勨潉馃挦
*Page 64 to 67*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉� Tana daf da shiga falo bashir ya kira sunan ta, yi tayi kamar bataji ba tai gaba abinta"
Da sauri ya isa ya fincikota sannan ya daga hannu ya zafga mata mari, tare da fadin ni Sa,an wasan ki ne?,, kinaji ina kiranki amman kikaki saurarata, dan uban ki angaya miki ni faruq ne?
Nihilah dafe kuncin ta tayi cikin mamaki, dan bashir yasha cewa zai daketa amman Allah betaba bashi sa,a ba sai yau"
Hawaye ne suka zomu mata sannna tasa hannu ta share tare da gyara tsayowan rigarta, ahankali ta juya ta kalli bashir, sannan tace"
Me namaka dazaka dake ni?
Zagi ya kunduma mata sannan yace ko zaki rama ne?
Hanyar dazata sadata da dakin anty ta nufah tanadin,
A,a bazan rama ba, idan kafi karfina ai bakafi karfin Allah ba"
Cikin sauri bashir ya nufeta gadan2 aguje ta shige dakin anty"
Bashir be daina bin bayanta ba, har dakin antyn ya shiga"
Anty nakwance akangado nihilah tazo ta tsallaketa ta kwanta abayanta daidai lokacin da anty ta mike take tabayan nihilah, bashir ya shigo azuciye"
Ganinta bayan anty yasashi juyawa da sauri"
Itako anty tsoro abin ya bata dan bata taba ganin shi cikin fushi haka ba dan haka ta shiga kiran sunnan shi"
Da sauri ya dawo ya tsaya tare da sunkuyar da kanshi kasa"
Kallon shi anty tayi sosai sannan tace"
Bashir meya faru kaida kanwar taka?
Azuciya ya fara fada mata abinda ke faruwa, har yazo kan marin daya mata tamai Allah ya isa"
Ai mari yayi kadan bashir cewan anty tana kokari jawo nihilah tare da cigaba da fadin"
Wlh bashir mari yayi kadan ina sani da take taken yariyar na, idan ba tashi akamata tsaye ba baza,aji dadinta ba, gaban shita ta wurga nihilah tace dan Allah bashir yau kabar yariyar nan akwance, idan ba haka aka mataba bazamu samu sauki agidan nan ba"
Azuciyar shi yace dako muyi baram baram da faruq saidai na firgitata dahaka ya nufi nihilah gadan2"
Ihu ta fasa tare da kiran sunan faruq da karfi"
Zagaye dakin suke duk inda tayi binta yake tare da mazurai itako sai yankara ihu take tana kiran yaya faruq"
Gani tayi yana dafda kamata dan haka ta cichukuye anty"
Fisgota anty tayi tare da rufeta da duka daidai lokacin faruq da hajiya b suka shigo atare,
Faruq ganin shi kawai yayi gaban anty ya rike hannunta da takai zata dake nihilah"
Daga ido anty tayi ta kalleshi cikin mamaki"
Shima sai alokacin ya farga da abinda yayi da sauri ya sake hannun anty ya matsa ya kama hannun nihilah yana kokarin dagata"
Hajiya babba ce ta matso ta karbeta daga hannun shi sannn ta fara tambayan meta yi ne?
Anty ce tafara warware mata abun dake faruwa, bayan ta gama sauraran anty juyawa tayi tashiga yiwa nihilah fada"
Kuka nihilah take sosai babu abin da kk ji sai muryanta, bashir juyawa yayi ya fita, hajiya b ma fita tayi, yayin da anty tayi tsaye tana karewa nihilah da faruq kallo dan zama yayi agaban ta idon shi jawur kaman zaiyi kuka"
Abin haushi ya fara bawa anty, dan haka tace"
Yaro wai kai da nihilah ko lfyr ku lau?, wannan wacce irin soyayya ce? dan Allah yaro ka daina biyewa nihilah katashi tsaye ka dinga tsawata mata idan ko ba haka ba Allah kadai yasan iskancin da zata zuba"
Sunkuyar dakai faruq yayi sannan yace"
Anty nihila fa bata da matsala kawai kishine ya mata yawa, anty me zai hana asamu malamai suyi mata rukiya dan gani nake abun kamar harta aljanu"
Dariya sosai anty tayi sannan tace"
Yaro manya indai rukiya ce kabari daddyn ku zaimata"
Shiru yayi dan yagane me anty take nufi"
Juyawa anty tayi ta kalli nihilah sannan tace"
Ke kuma bariki ji yau kwata2 karki je dakin yaro, gobe sai kije, ita kuma naziya ta zauna yau tunda jiya aike kk wuni adakin naziya batace komai ba, kece me bakin mgn dayake ke tantiriya ce, yar ficika dake kin iya fada akan miji"
Sosai nihilah taji kunyan fadan da anty ta mata dan haka ta mike zata fita, cikin sauri anty ta dakatar da ita sannan tace"
Idan kk shiga dakin yaro banason ki wuce minty 15, gaida shi kawai zakiyi ki fito ai ba tarewa kk yi ba, idan kuma kin kosa kiyi mgn"
Bakaramin bakin cikin mgnr anty tasata ba, dan haka ta fita da sauri"
Faruq zama yayi agaban anty yayi shiru zuwa cen ya mike ya fita"
******
Tun daga ranan nihilah bata kara zuwa dakin faruq ba, kulum tana dakinta saidai idan yaso ganinta yabita dakinta, saidai yanzun tana kulah da sadiq sosai"
Ahaka har suka kwashi tsayon wata uku, hannun faruq yayi sauki sosai dan har yana zuwa aiki"
Naziya ko ciki ya tsufa zama daker tashi da ker, matsalar ta daya faruq tunda ya tashi ciwon nan, ya zama wani irin jarababbe, baya iya hakurin kwana daya, arana ma beki yayi so uku ba, dan haka tayi wanne irin rama, dataji muryan shi gabanta faduwa yake"
Ana cikin haka ne daddy ya kira faruq da naziya yace ya kamata su koma gida tunda hannu yayi sauki"
Dadi sosai naziya taji dan ta balakin kosawa ta koma dakinta"
Shiko faruq beso ba dan ganinshi kamar anrabshi da nihilah ne, dan haka beyi nauyin baki ba yace"
Daddy amman dai da nihilah zamu tafi?
A,a daddy ya fada kanshi tsaye sannan yaci gaba da cewa"
Nihilah kabar tarewan ta za,a hada rana daya da bikin su khadi da sadiya"
Da sauri ya dago ya kalli daddy yace"
Daddy bikin sufa saura wata 1"
Murmushi daddy yayi sannan yace ai wata 1 kamar yau ne"
Shiru yayi dan idan yasake mgn besan me zaice ba"
Kwanan su biyo da komawa gidan naziya ta fara nakuta"
Waya yayiwa anty sannan ya wuce da ita asibiti"
Basufi minti 15 ba naziya ta haifi yarta mace", dan haka lokacin da su anty suka karaso ya gaya musu ta haihu ba karamin mamaki sukaji ba"
Zuwa can aka fito musu da yariyar hajiya babba ce ta karbeta yayin da anty ke leka fuskanta"
Baki suka hada wajen fadin kaga yariya saikace nihilah ta haifeta?
Ai faruq bebari suka rufe bakiba ya taho da sauri ya karbeta"
Tunda ya daura idonshi akan yariyar yaji beson daukewa sabo da tsananin kama da nihilah daya gani hawaye ne ciki aidon shi saboda farin ciki, ahankali ya matso hawayen sannnan yace"
Anty nihilah ta samu takwara"
Da sauri tace karkai haka yaro, ka bari kayi shawara da naziya"
a,a idan ma akwai sunan da take so ta ajiyeshi sainan gaba wannan kuwa sunanta nihilah"
****
Bayan sun koma gida yan barka suka cika gidan, kowa cikin dangi yace yayi barka amman banda nihilah da umma,
Har ranan suna ta zagayo basu zoba, shagali akayi faruq ya kashe kudin bakadan ba"
Naziya najin dadin yadda faruq keson nihilah karama dan zuwa yake ya zauna ya tasa ta gaba yaita kallo, ita kanta wani kulawa yake bata na mussaman, hatta murmushin sa yakaru agareta, koya yaga ta dan motsa zaice yaya akayini maman nihilah? Wani abu kikeso? har kunya abun ke bata"
Ahaka har nihila tayi kwana 27 wayau tayi sosai tai katuwa"
Faruq kuwa yau jinshi yake asama dan gobe za,a kawo mai nihilah"
Shiri yayi sosai akan tarewan nihilah, ya kashi kudi wajen ygara gefen da nihila zata zauna sannan ya hada akwati nagani na fada, dan gani yake yanzun ne zaiyi aure"
Akwati saiti uku yayi mata nan fa kishin hajiya b
ya motsa, ta fara harare2 da sakin habaici"
Faruq ko balakin kosawa yayi sugama hidiman su subaashi matar shi dan tunda naziya ta haihu jini be dauke ba dan haka amatse yake, shi kanshi yana tausayawa wadda duk ta sameshi cikin wannan hali dan jin shi yake kamar betaba aure ba"
Nihilah ma gyara anty ta mata sosai taikyau har wani sheki take"
Khadi da sadiya ko sagali suke sosai sungaiya to kawayen su da yawa, sai hayaniya suke yi"
Itako daman bawani kawaye gareta ba daga ita sai shamsiya"
Suna hiransu ita da shamsiya, tajiyo kawayen khadi suna fadin"
Ai khadi yau zaku yabawa aya zakinta, dan wlh wata yayata da tayi aure tagayamin cewa idan namiji ya saka maka abun shi saita tabo har makogoro"
Zare ido nihilah tayi, cikin sauri ta tashi ta zauna dan ita koda yaya faruq ya kusanceta bazata iya karas da komai ba, dan batasan yaddan akayi ba"
Gaban kawar khadi ta zauna tare da fadin me kk ce?
Kara maimai mata tayi"
Da sauri nihila tace kiji tsoron Allah ki fada min gaskiya, haba yaya za,ayi kice ajikin namiji akwai abin da zaikai har makogoro"
Dariya sauran kawayen sukayi mebada lbr ce tace, ke dallah ai yanzun ajikin su abun ba haka take ba, kawo kunnen ki kiji?
Kunnen nata ta mika, zuwa can ta mike idonta cike da hawaye tana fadin nikam wlh bazan iya ba"
Khadi ko girgiza kai take tanawa nihila kallon uku saura kwata"
Sadiya ma gefe ta koma tayi tagumi"
Nihilah ko bakarmin tsorewa tayi ba dan har idonta sun zurzurma, dauren da dan kwalin da aka mata ko cireshi tayi ta ajiye agefe"
Tanajin andaura auren su sadiya ta miki ta nufi dakin anty, sai dai bataga anty adakin ba sai baki dake cike dan haka ta nufi part din hajiya babba"
Tana tura kofar taga su anty salma babban yar hajiya babba, tare da yaran umma mata su 2 waddan da sukebin bashir anty fatima da anty saudatu" Wadan da duk kannaine awajen faruq, sunyi aure tuni ko wacce tana da yara 4"
Suna ganinta suka yake baki"
Itama yake tayi sannan tace"
Anty fatima umma tazo ne?
A,a umma tana gida nayi nayi tazo ayi baki da ita taki zuwa"
Kwal2 nihilah tayi kamar zatayi kuka sannan ta juya ta shiga dakin hajiya b"
Binta da kallo sukayi sannan fatima tace,
Niko wlh yaya faruq mamaki yake bani wlh, maza kwata2 basu da kunya wai nihilah zai aura kanwar2 bayan shi, kai wlh ya kusan ma haifanta"
Saudatu ce tace" lallai shi ina ruwan shi da kankantan ta ni nihilah ce ma take bani dausayi dan daga ganin idon shi akwai fitina aciki gashi saiwani rawar kai yake"
Ita ko salma tabe baki tayi tace"
Nihilar ce take baku tausayi meye abin tausayin?, yariyar da har haihuwa tayi"
Kallonta fatima tayi tace, to ai har yanzun nihila batasan komai ba, dan lokacin bata cikin hankalin ta....
Faruq ne ya tura kofar saida ya gama kare masu kallo sannan ya daure fuska yace"
Ke Fatima nihilah na ciki?
Amsa mishi tayi da Eh tana kokarin mikewa"
Cikin dakin ta shiga yayin da faruq yaja ya tsaya, yana zuba kamshi"
Kyau yayi sosai ba kadan ba"
Zuwa can fatima ta fito tace"
Yaya wlh taki zuwa nayi2"
Taki zuwa ??? Ban gane taki zuwa?
Toh yaya wlh rike anty tayi wai ita tsoron ka takeji"
Tsaki yaja sannan yace, ki koma kiyi duk yadda zakiyi ki fitomin da ita, ai dai bakarfin ki tafi ba"
Juyawa fatima tayi azuciyar ta tana fadin gsky yaya beda hakuri, yanzun nufishi kinkimota zanyi?,
Zuwa can ta fito rike da hannun nihilah"
Takowa ya farayi yayin da nihilah naganin ya fara takowa ta kamkame jikinta tare da fadin innalillahi yau nashi uku"
gaba dayan su suka kwashe da dariya, mika hannu yayi ya rekita sannan yace"
Mike mana menene haka,?, abokai nane fah awaje, gaisawa kawai zakuyi ki dawo gida"
Yaya nikam bazani ba, ka gaishe su kawai wlh tsoro nakeji"
Saifa kinje nihilah ki mike kawai"
Kokarin kwace hannunta take tana fadin innalillah nashiga uku
Wa inna ilaihir raju,un, tashi muje nihilah"
鉂勷煉� Mmn Yazeed鉂勷煉�
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
*ASIRINSA YA TONU*
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
鉂勨潉鉂勨潉馃挦
*By*
鉂勨潉鉂勷煉�
*Fadeela Lamido*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉�
鉂勨潉馃挦
*Page 68 to 71*
鉂勨潉馃挦
*Salam, yan uwa masoya ASIRINSA YA TONU, ina baku hakuri akan rashin jina akan lokaci, bana da lfy ne, dafatan zakumun uzuri dan wlh daker nakeyi, ina godiya da addu'oi da kuke yi agareni*
Mikewa tayi jikinta sai bari yake har suka isa tsakar gidan"
Tsayawa faruq yayi yace"
Nihilah ki daina min kuka, nifah bana son haka, waje fah kawai nace muje, ku gaisa da usman, wani abu nace miki zan miki? Ko wani yace miki nace zan miki wani abu ne?
Cikin kuka take girgjza kai tare da fadin nidai dan Allah kayi hakuri wlh cikina ciwo yake"
Haushi ne ya kamashi dan haka ya sake ta tare da fadin tunda bazakije ba tashi ki koma gida"
Da gudu ta mike ta shige gida yayin da faruq ya bita da ido, sannan ya girgiza kai ya fice"
Haka aikata hada2 biki amman nihilah na daki amakure babu abin da ke tayar mata da hankali kamar zancen kawayen khadi"
Yamma nayi mutane suka fara raguwa dan haka nihilah ta koma dakin anty"
Can lungun gado ta samu ta makure hawaye na zubo mata tana sharewa"
Anty ta shigo da sauri ta shiga lungun da nihilah take"
Ganin nihilah zaune awajen abin yayi matukar bata mamaki"
Hannu ta mika ta mikar da ita tsaye sannan tace menene haka"
Kara karfin kukanta tayi sannan tace"
Anty wlh tsoron yaya nakeji, dan Allah kar akaini abari na kara girma"
Bude baki anty tayi cikin mamaki tace"
A yau?, wanne irin tsoro? maza ki share hawaye tunkan ki tara min jama,a Yaron ne kuma yau ya zama abin tsoro, saida kk gama shishige mishi zakice wani tsoron sa kike?
Kukan tace gaba dayi, anty shiru tayi tana kallon ta, sannan tace"
Inaga key zansa nakulleki adakin nan, nibana san hauka"
Fita anty tayi ta barta ita daya, nihilah ko batabar kuka ba, dan haka kafin safe idonta yayi luhu2"
Tanaji aka tafi kaisu sadiya gidan miji, dadi taji sosai da ba,a hada da ita ba, gyara kwanciyarta tayi sannan ta jawo bargo"
Sama sama ta fara jin muryan bashir da wata murya wadda batasan me itaba"
Gabanta taji ya fadi da sauri ta mike ta zauna tana mutseke ido"
Zuwa can taji anturo kofar anty saudatu ce kanwar faruq"
Mikewa tayi da sauri ta kalleta itama kallonta tayi sannan tace"
Nihilah tashi ki shiga wanka gasu bashir nan sun iso"
Mikewa tayi tana fadin innalillahi yanzun da tsohon daren nan? bazakubari sai gobe ido naganin ido"
Murmushi saudatu tayi sannan tace"
Kinga nihilah ki kama bakin ki, kitashi maza muyi abin da ya dace"
Mikewa nihilah tayi tashiga toilet din, ba jimawa ta fito"
Kallonta anty saudatu tayi sannan tace anya nihilah wankan kirki kikayi kuwa?
Bata samu amsa ba dan haka da kanta ta shiga goge mata jiki sannan ta fara gyarata"
Cikin kankanin lokaci sai gata tayi rass da ita "
Gyale ta yafa mata sanna ta ruko hannun ta suka fitoh"
Suna fitowa falon anty taga bashir da wani mutu wadda yayi mata kama da wani saidai ta rasa waye ne"
Kallonta bashir yayi sanan ya kwashe da dariya"
Ko kallosa batayi ba, dan a tunaninta haushi yason bata"
Falon daddy suka shi tare da sallama"
Alhaji ibrahim ne ya amsa yayin da daddy ya dago kai yana kallon su"
Akasa saudatu ta zaunar da ita, sannan ta juya ta fita"
Takurewa nihilah tayi cikin gyalen ta"
Alhaji ibrahim ne ya kalleta sannan yace"
Aisha yau Allah ya nufa zaki tafi gidan miji, inason Ki bude kunne kiji abin da zan fada miki, aure da kike gani ba abin wasa bane, ki natsu sosai kisan abin da kikeyi, banda shiririta, faruq dai dan uwanki ne, kisan halinsa yasan naki, duk da cewa idan zama yayi zama zaku iya ganin wani hali wadda bakusan juna dashi ba, saboda haka nakeson kisani hakuri shine maginin zaman duniya, ko ina kike dole saikinyi hakuri"
Kuka nihilah keyi hadda shasheka, shiko daddy binta da kallo kawai yake"
Zuwan can ya kalli alhaji ibrahim yace"
Ji dan Allah abinda nihilah keyi saikace wata duniyar za,a kaita"
Um ai kasan dole ne ayi tunanin barin gida, juyawa yayi gurin nihilah yace"
Kinji dai abin da nagaya miki ko?
Da sauri ta daga kai sannan yace"
Toh tashi kije Allah ya muku albarka"
Da sauri daddy yace inada mgn"
Toh bismillah alhaji ibrahim ya fadin tare da gyara zama"
Ahankali daddy yace"
Nihilah kinsan dai kina da abokiyar zama ko?
Ahankali ta daga kai alamar eh"
Madalla gara da kika shaida hakan, banason naji wata Matsala ta bulo daga gareki, kibi mijiki kimai biyayya sannan ki girmama abokiyar zaman ki, nasiha yayi mata sosai sannan yace tashi ta wuce"
Mikewa tayi sumi2 ta fitan adakin, a falo ta samu anty saudatu na zaune tare dasu bashir
Gaba daya suka juyo suna kallonta, kara kudun dune kanta tayi sannan ta fara kokarin shiga daki"
Daidai lokacin wadanda suka tafi kai su sadiya suka dawo,"
Cikin Sauri bashir yace yauwa toh sun dawo sai ku tattarota mutafi"
Wata yayar anty ce ta shigo ta rike nihilah"
Tirjewa nihilah ta fara tare da fadin inna dan Allah abari sai gobe baku Ganin dare yayi?
Fada innan ta shiga mata fafur amman nihilah ta makale sai tirjewa takeyi"
Duk abun da ake anty naji dan haka ta fitoh azuciye"
Duka taso kaiwa nihilah amman Anty fatima ta tare"
Bashir da usman ko dariya suke dan daganin nihilah afirgice take"
Saida bashir ya gama dariya sannan ya matsa yace"
Kubarta tunda bazata je ba, bari na wawushita"
Daidai lokacin daddy da alhaji ibrahim suka fito, dasauri daddy yace"
Me Kuke jira har yanzun baku tafi ba?
Bashir ne yace daddy ai taki ne wai dare yayi abari sai gobe karashe mgnr yayi cikin dariya"
Tahowa daddy ya farayi har ya iso gabanta, hannunta ya kama yace muje inna ruwan ki da dare keda zaki gida kuma"
Takawa nihilah ta fara tana fadin innalillahi daddy yau nashiga uku"
Da sauri anty ta juya daki tana share hawaye dan sai taji nihilah ta bata tausayi"
Har daddy yasakata amotar bashir bata daina fadin innalillahi ba"
*******
Cikin kankanin lokaci suka isa gidan, dare yayi gidan shiru kamar babu kowa aciki hasken fitulo kawai kake hangowa"
Koda inna ta fito da nihilah daga cikin motar kuka ta kara sakawa"
Ahaka suka kaita har part dinta, abakin gado ta zaunar da ita"
Haka mutane sukaita shigowa suna ganin dakin, tare da yaba tsarin da akawa dakin"
Zuwa can ta farajin tashin motoci, nan ta tabbatar tafiya suke dan haka ta kara rike anty fatima katam"
Kowa ya tafi anty fatima kawai da bashir suka rage"
Lallashin nihila take amman ta riketa wai saidai ta bari sai gobe"
*****
Faruq yana zaune afalon naziya shida bashir, kwalliya yayi sosai cikin kanan kaya"
Hira suke da bashir sama sama, zuwa can faruq yace"
Wai kai bazaka tafi gida bane?
Murmushi bashir yayi sannan yace"
Me ka gani?
Gani nayi har shadaya tayi baji kace zaka tafi ba"
Kwashewa bashir yayi da dariya sannan yace"
Ni me zai kaini kwana gidan ka?, ni fatima nake jira mutafi"
Da mamaki faruq yace"
Au fatima tana ciki ne? Toh me take jira?
Kauda idon bashir yayi sannan yace"
Ai nihilah tayi taushi lubus, riketa tayi waisai ta kwana"
Be bari bashir ya rufe baki ba ya miki yana fadin bari na turo maka ita"
Yana shiga dakin ya hada fuska, ahankali ya karasa gaban nihilah sanna ya kalli fatima yace"
Tashi ku tafi"
Mikewa tayi amman nihilah ta riketa tam"
Hannun shi ya saka ya banbare hannun fatima da karfi, sannan ya Fara hura hannun nihilah "
Tsayawa fatima tayi tana kallon shi dan daganin shi bazai dagawa nihilah kafa ba"
Hannu yasa ya fara zame mata gyale sannan ya juyo ya kalli fatima yace"
Me kike jira?
Cikin sauri ta bude kofar tayi waje"
Faruq kuwa cirewa nihilah kaya ya Fara dan bakaramin kokari yayi ba da har ya kawo wannan lokaci"
Nihilah banda rawar jiki babu abin da take"
Tana ganin ya fara kokarin kwance zaninta ta rike hannun shi tare da fadin yaya wlh bazan iyaba ba, kabari saina kara girma"
Dan murmushi yayi sannan yace"
Nihilah kina son na bar ki?
Da sauri tace eh"
Ok toh ki kalli cikin ido na minti 5 kawai"
Cikin sauri ta kalli idon nashi, shima ido ya zuba mata yana rike da zaninta"
Wani irin maya taccen kallo yake mata tare da sauke wani irin nunfashi"
Jikinta taji ya fara cenzawa take ta farajin wani abu ajikinta dan haka cikin sauri ta maida idonta kasa"
Ajiyan zuciya yayi sannan ya kara matsawa daf da ita yace"
Nihilah ai lokaci be cikaba, dan haka sai mun sako daga farko"
Hawaye ne ya zubo mata tasa hannu ta share sannan tace"
Yaya bazan iya ba dan Allah kiyi hakuri"
Nihilah bazan iya hakuri ba, idan kina son na hakura ki kalleni na minti 5"
Daker ta iya daga idon ta maida nashi" zuwa can ta sake saukewa"
Kara jawota yayi jikin shi, cikin kuka tace"
Kaface baza kamin kome ba"
Cikin rawar murya yace, eh haka ne, amman yanzun kizo ki ciremin kayan jikina dan ni bana kwana da komai ajiki na"
Innalillahi nihila ta fada tare da mikewa tsaye atsora ce
鉂勷煉mn Yazeed鉂勷煉�
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
*ASIRINSA YA TONU*
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
鉂勨潉鉂勨潉馃挦
*By*
鉂勨潉鉂勷煉�
*Fadeela Lamido*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉�
鉂勨潉馃挦
*Page 72 to 74*
鉂勨潉馃挦
*Kuyi hakuri da wannan wlh saida nagama typing komai ya goge awayar馃槶馃槶*
Kara jawota yayi jikin sa yace"
Nihilah wai menen haka? Ni kikewa haka, sai kace baki sannan ni ba, nine fah yaya faruq din ki Wadda muka dade muna shaukin juna tare da son mu kasan ce tare, nihilah na dade inason naganmu cikin daki daya mukuma kwana kan gado daya"
Kuma kema ada na tabbatar kinajin dadin kasancewa tare dani tare dason irin wasannin da nake miki, amman meyasa da kika zama mallakin zaki fara kokarin gujemin meye nufin Ki?
Shiru tayi kanta akasa harsai da ya kara maimaita tambayan shi sannan ta dan ruko hannun shi tana wasa dashi tare da fadin "
Yaya nifah wlh tsoro nakeji
Cikin ido ya kalleta sanan yace tsoron me?
Sunkuyar da ido tayi sannan tace"
Yaya cewa fah kawar khadi tayi wai saiya kaimin har makogaro"
Da mamaki ya kalleta sannan yace menene zaikai makogaro kuma?
Shiru tayi ta sunkuyar da kanta kasa"
Shima shiru yayi yana nazari zuwa can ya kwashe da dariya saida yayi me isarsa sannan ya kalleta"
Hawaye ya gani a idon ta dan haka ya jawota jikin shi ya rungume sannan yace"
Dama kina zama ana irin wannan hiran dake?
A,a nifah bana yi jinsu kawai nayi suna hiran"
Toh ke kuma dagaji anyi hira saiki hau ki zauna, ai irin wannan jarabawa zakiyi dan ki tabbatar"
Ceff nikam wlh bazan jaraba ba, tsoro nakeji"
Shiru ya sake yi zuwa can yace"
Nihilah ki kwantar da hankalin ki, karya sukeyi ba gaskiya suka fada miki ba, daman sun fahimci ke matsuraciya ce shi yasa suka fadin miki haka, yanzun kitashi kije kiyi alwala kizo muyi sallah"
Mikewa tayi sumi2 dan ta fahimci yau faruq bazai barta ba"
Faruq naganin fitowan nihilah ya mike ya shiga toilet din shima vejima ba ya fito"
Sallah sukayi raka,a 2 kamar yadda musulun ci ya tanadar, bayan sun ida ya mike ya nufi falon naziya"
Samun naziya yayi zaune ta rafka uban tagume har yaje gabanta bata sani ba"
Hannusa yasa ya zame mata tagumin zamura tayi ta dago tana kallon shi"
Ahankali yace naziya me kikeyi har yanzun bakije kin kwanta ba?
Hawaye ne ya zabo mata sanna tace"
Na kasa baccin ne tun dazun nake juyi agado baccin yaki zuwa, kuma kirji na wani irin zafi yake min"
Toh fah naziya duk meya kawo haka?, kodai dan yau ankawo miki amarya yasa ki jin haka"
Shiru tayi tana share hawaye"
Lallashinta yayi sosai sannan ya dauketa cekk ya kaita har kan gadonta sannan ya dawo ya dauki ledar da usman ya aje masa ya nufi dakin nihilah"
Gani yayi harta haye gado"
Bakin gadon yaje ya zauna sannan ya dago tare da fadin sakko kici abinci"
Kin sakkowa tayi haka faruq yaita naci har ya gaji ya Bari"
Tausayi nihilah ta bashi sosai saidai bazai iya daga Mata kafa ba, dan abin da yakeji idan ba sauke shi yayi ba bazaita samun natsuwa ba"
Kwanciya tayi shiko faruq mikewa yayi ya cire kayan dake jikin sa sannan ya haye gadon ya jawo nihilah jikin shi"
Nihilah tunda taji dumin abu ajikinta ta Fara fadi"
Innalillahi yau nashiga uku"
Bakin tq ya rufe da nashi ahankali ya dinga sarrafata tare da kara gigicewa"
Hawaye ne ke zubowa adon nihilah acikin zuciyarta take tunanin wai ita nihilah yayanta faruq yakewa irin wannan abubuwan, yaya faruq da nake ganin uwa daya uba 1 muke shine yau ya sarrafani son ransa, wata zuciyar ce tace kece kike Ganin abun sabo amman shi ba sabon abu bane awajen shi"
Shiko faruq yayi nisa gashi tunda ya kama bakin nihilah yaki saki, nihilah ko duk abin da yake tana kallon shi, tsoro ne ya Kara kamata dan ganin faruq tayi kamar ankara masa girma gaba daya kirjinshi ya rufeta, jin inda faruq ke nurfarfashi yasani kada bujena nayi waje "
Ban sake komawa ba sai washegari da misalin karfe 10:30am atunanina duk jarabar faruq yanzun yabar nihilah, amman saina same shi rungume ta ita kuma har yanzun bakin shi na cikin nata, da alma dai sunyi wanka dan har sun canja kaya kuma dakin ma gyare yake tsaff yana zuba kamshi"
Naso na juya amman wata zuciyar tace ki tsaya kiga abinda ya turewa buzu nadi"馃槈
Ina kallo ya fara tura hannu cikin rigarta"
Cikin sauri nihila ta tare hannu tare da zare bakin ta daga cikin nashi"
Kallonta ya tsayayi sanan yace menene haka?
Nan danan hawaye ya zubu mata cikin kuka tace"
Waikai baka gajiya ne?, tun dare fa kake abu daya wlh nagaji jikina fa duk yayi tsami"
Murmushi yayi sannan yace"
Yi hakuri ki bari nadan kara ko so daya"
Cikin kuka tamike zaune tana cewa haka fa kaketa cewa tun jiya ni wlh na gaji"
Fuskarshi dauke murmushi yace"
OK toh shikenan na hakura"
Komawa tayi ta zauna sannan ta zuba uban tagumi"
Kallonta yayi yace toh meye kuma?
Sunkuyar da kanta tayi kasa sannan tace"
Nifa yunwa nakeji wlh cikina kama babu hanji"
Dan murmushi yayi kadan tare da mikewa tsaye yana fadin niko ko wuni zamuyi adaki indai tare dake ne bazanji yinwa ba"
Bejira me zata ce ba ya nufi falon naziya"
Samunta yayi zaune akasa tana cin abinci, cinyanta ko nihilah ce sai cilcillah kafa sama take"
Hannu ya mike ya dauki yariyar sannan ya zauna agefen naziya"
Gaisheshi tayi ya amsa tare da lakace mata hanci yana fadin jibeki kamar ba kece jiya kike kukan kishi ba"
Kauda idonta tayi sannan tace ya amarya ta kwana
Lfy lau take"
Shiru sukayi zuwa can yace"
Naziya kanwar ki fa najin yunwa baki shirya mata abin karyawa bane?
Kalon shi tayi akarka ce sannan tace"
Aidai kasan jego nake"
Bangane jego kike ba?, wannan abincin dake gabanki waye ya dafa miki ?
Ni na dafa amman daidai cikina na dafa idan kuma zakaci ne kasa hannu"
Azuciye faruq ya mike sannan yace OK Nihilan ce bazaki ba abincin ba kenan?, to nima bana ci, bazanci ba....
Mmn Yazeed
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
*ASIRINSA YA TONU*
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
鉂勨潉鉂勨潉馃挦
*By*
鉂勨潉鉂勷煉�
*Fadeela Lamido*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉�
鉂勨潉馃挦
*Page 75 to 78*
鉂勨潉馃挦
Cikin zafi ya nufi part din nihilah har yana huci dauke da nihilah karama"
Bayan shi tabi da kallo sannan ta mike ta shiga kitchen, zuwa can ta fito da kulolin abinci ta nufi part din nihilah"
Shiko faruq yana shiga dakin ya sakarwa nihilah murmushi, ahankali ya isa gabanta ya daura mata yariyar akan cinyarta yana fadin"
Amshi takwarar ki, be kalli fuskan nihilah ba dan haka besan wanne irin roko ta mata ba, ya fara nannade hannun rigar shi yana fadin"
Me kike son kici naje na dafah miki?
Jinta shiru yasa shi dagowa ya kalleta, zaro ido yayi ganin 'yar sa na shirin faduwa"
Karasawa yayi ya dauketa sannan yace"
Menene kuma haka...
Bata bari ya rufe baki ba tace"
Yaya kai wai meyasa har yanzun baka san halina bane? Nifa bana son yara kwata2"
Cikin mamaki faruq ke kallonta saida ya gama kare mata kallo sannan yace"
Nihilah wannan yariyar fah 'yata ce nina haifeta, idan ma bazaki sota sabota mahaifiyarta ba toh dan Allah ki sota danni"
Kauda idonta tayi sannan tace nifa bawani abu bane kawai yara ne bana son su gaba daya"
Shiru yayi zuwa can yace har jinina?
Eh ta fada kanta tsaye"
Girgiza kai yayi tare da fadin Toh shikenan ba komai, yanzun me zakici na dafa miki?
Daidai lokacin naziya ta fara buga kofar ahankali"
Faruq ne ya nufi kofar da sauri, dan yasan babu me zuwa wannan lokacin idan ba naziya ba"
Yana bude kofar ya ganta tsaye da kayan abinci ahannuta, ido ya zuba mata sannan yace"
Yaya aka yi?
Kasa tayi dakai sannan tace daman abincin ne, na kawo"
Ok daman rainin wayo ne ya hanaki kawowa tuntuni?, toh bari kiji nagaya miki bazan dauki iskanci ba, daga gidan ubanki kika taho da abincin dahar zaki hana nihilah abinci? duk neman kudin da nake dan ita nakeyi itace farin cikina, bani da wani buri daya wuce na faranta mata rai, dan haka kijuya da kayanki bazataci ba"
Sai a lukacin naziya ta dago ido ta kalleshi wani kululun bakin cikine ya taso mata, bata taba jin haushin faruq irin nayau ba, cikin matsanan cin kuka ta saki kolulin kasa tanufi part dinta aguje"
Faruq bayanta yabi da kallo saida yaga kulewarta sannan yaja tsaki ya koma daki"
Naziya kuwa gado ta fada ta saki kuka me ban tausayi saida ta kwashe kusan awa daya acikin wannan halin, jin kiran sallan azahar yasata mikewa, mikewa toilet ta shiga zuwa can ta fito ta sanya hijjabi ta tada sallah"
Bayan ta idah zama tayi nan kan sallayan tana addu'oi zuwa can ta sake fashewa da kuka"
mgnr faruq ke mata yawo akai daya ke tambayanta daga gidan ubanta ta taho da acin dahar zata hana nihilah? Sai yanzun takejin matsanancin zafin sunan nihilah daya sa wa 'yarta tare da ganin soyayyar da yake nunawa yariyar bata Allah bace dan dai yasa mata sunan masoyiyar shi nihilah ne"
Mikewa tayi tsaye tana cije lebe hakaki da ace tana da yadda zatayi bazata sake cin abincin gidan faruq fah"
Bakin gadon ta koma ta zauna, zuwa can ta sake zabura ta mike tare da fadin gsky gidan mu zantafi"
Gyale ta yafa hartakai kofah taja ta tsaya tunani ta tsayayi anya kuwa mlm zai barni na zauna karfa naje ya koro ni, shiru tayi zuwa can ta koma bakin gado ta zauna"
Wayarta ta dauka ta fara neman no mahaifiyarta"
Bugu biyu aka dauka kuka naziya ta sake me ban tausayi, saida ta kwashe kusan minti 5 tanayi mama batace mata komai ba"
Zuwacan mama tace Naziya kukan ya isa haka, ki natsu Ki gayamin menene ya faru?
Cikin matsanancin kuka ta fara fadawa mama irin bakaken maganganun da faruq ya fada mata"
Runtse ido mama tayi, hakika ta tausayawa 'yar ta, ahankali tace"
Naziya faruq be kyauta ba, amman kema be kamata ace kin dafa abincin ba kuma ki kasa zuba mata"
Cikin shashshekar kuka tace mama wlh nasan Halin yariyar ne bata da kunya kuma nasan bazataci abincin dana dafah ba"
Shiru mama tayi zuwa can tace naziya inason kisan wani abu guda 1 abin da hakuri be baka ba rashin hakuri bazai baka ba, karki bari kishi ya rufe miki ido, kin san idan namiji yayi sabon aure dole saikin kyauda ido dan rawar kafa zaki gani iri iri, kiyi hakuri wata rana sai lbr"
Kuka naziya ta cigaba dayi zuwa can tace mama toh kicewa baba yasaimin kayan abinci"
Hmmm naziya yaushe kika canza hali daga me hakuri zuwa mara hakuri kibar wannan mgnr shima faruq din yayi mgnr ne cikin fushi idan bakici abincin gidanshi ba nagidan wa zaki ci?, naziya kodai kawaye ne ke zuga ki?
Ahankali tace a,a
Toh natsu sosai kiji abin da zan gaya mike, karki yadda ki beyewa zugar kawaye su kaiki subaro, idan kika yadda wata tajaki gidan malamai Allah ya isa ban yafe miki ba, duk irin bacin ran da kikaji dauko Qur'ani kiranta ina me tabbatar miki zakiji sanyi azuciyar ki"
Hawaye naziya ta sake sharewa sannan tace mama nifa yar shishigi ce arayuwar su dan faruq dan nihilah kadai aka aka haliceshi"
Kash馃槵 naziya ya kike mgn saikace ba musulma ba, tabas nima shaida ce faruq na matukar son nihilah, haka itama nihilan, amman Allah daya sakaki a tsakiyan su shi yasan abin da yake nufi, inason kiyi hakuri kicinye wannan jarabawan, kuma ai daman rayuwa abinda kakeso ba lallai ne kasameshi ba, Allah yasa haka shine mafi alheri"
Dahaka sukayi sallama da mama, ajiyan zuciya taita saukewa dan gaskiya nasihar da mama ta mata ya kwantar mata da hankali"
Tafiya ta fara ji, da sauri ta mike dan ta tabbatar faruq ne, toilet tashige tare da murda key"
Koda faruq ya shigo bega naziya ba, zama yayi bakin gado yana jiran fitowanta"
Wasa yaitawa nihilah harya gaji da zama ya fara kwalawa naziya kira, amman taki amsawa"
Tunawa yayi da abinda ya faru tsakanin su dazon dan haka yamike ya kwantar da nihilah akangado sannan ya fara tafiya yana fadin"
Idan kingama iskancin naki ki fito ki dauketa, idan kuma har kikabarmin yariya ta fado wlh saikin raina kanki"
Sai da naziya ta tabbatar ya tafi sannan ta fito, kallon nihilah tayi sannan taja tsaki, hakika tana bakin cukin sunan da asawa nihilah, kuma idan har faruq yana son yaga fara,a ta to saidai ya canja mata suna馃槼
*****
Tun daga ranan faruq be sakebi takan naziya ba, haka itama ta dauke mai wuta, faruq ko part dinta be kallo"
Ya sake jiki da nihila sosai tana daga part dinta takejin guje gujen su tare da dararraku, sai dai ta kure mgnr tv dan ma kartaji bare ranta ya baci"
Ahaka har suka share sati 2
Wanda yayi dai dai da kwanan naziya 45 da haihuwa, tanason zuwa gida amman tana bakin cikin bin faruq ta neme iznin fita"
Ahaka suka kara samun sati biyu, naziya duk tayi baki ta rame yayin da nihilah tayi wani irin kiba tare da fari naban mamaki"
Kuma yau din ni nihilah tasawa faruq kuka saiya kaita gurin anty dan haka yace tabari saida daddare"
Haka kuwa dare nayi suka kama hanya, gidansu umma faruq ya taida motarsa sannan ya sakko ya dauki nihilah cek yayi ciki da ita"
Saida yakai kofar da zata sadashi da babban falon gidan sannan ya sauketa"
Hannun shi ya sagala cikin nata sannan suka shiga tare da sallama"
Umma ce kadai afalon tunda ta daga kai ta kallesu ta maida kai"
Faruq ne ya fara gaidata cikin girmamawa sannan nihilah,
Gaba daya amsa musu tayi ba yabo ba fallasa"
Shiru falon yayi zuwa can faruq yayi ta maza yace"
Umma baki tambayi kishiyar ki ba"
Dagowa tayi ta wurgamai wani kallo dayasa shi dole yayi kasa da ido, amman shifa so yake umma ta sake dashi dan haka ya sake daga ido yakali umman yace"
Umma toh ko dai kishi ne ya hanaki tambayan ta ?
鉂勷煉mn Yazeed鉂勷煉�
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
*ASIRINSA YA TONU*
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
鉂勨潉鉂勨潉馃挦
*By*
鉂勨潉鉂勷煉�
*Fadeela Lamido*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉�
鉂勨潉馃挦
*Page 79 to 82*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉� Kai dan uban ka yaushe muka fara yar haka dakai?, tun da nake nataba wasa dakai ne?, ko angaya maka ni Sa,ar wasan kace?, maza tashi kaja matarka ku barmin gida"
Faruq be motsaba yana nan yadda yake ahankali yace"
Kai umma daga tambaya sai fada, naga idan naje gurin anty tana tambayan naziya da nihilah harda aisha, ke kuma naga ko aishar ma baki tambaya ba"
Kallon mamaki umma take wa faruq lallai yaga gadon baccin ta, cikin fada tace"
Kaidai wlh bakaji dadin halin ka ba, mutun banda rashin kunya babu abin daya sa agaba, tun wuri ka kiyayeni idan ba hakaba kuwa wlh zanci mutuncin ka"
Jikin faruq sanyi yayi amman duk da cewa fada umma ta mishi yaji dadin hakan dan tunda yake arayuwa betaba mgn da umma me tsayin nayau ba, jikinshi asanyaye yace"
Toh umma dan Allah kiyi hakuri zanyi kokari nagyara halina, mikewa yayi tare da kallon nihilah yana fadin tashi muje"
Hawaye yaga tana sharewa"
Hannu ya mika zai dagata, waigawa yayi yaga umma ta kafe nihilah da ido dan haka ya janye hannun sannan ya juya yana fadin kisame ni amota"
Saida umma ta tabbatar faruq ya fita sannan ta mike ta karaso gurin nihilah"
Dafata tayi sannan tace Aisha me ya faru kike kuka, ya miki wani abu ne kafin ku shigo?, ko yana takura miki ne?
Share hawayen nihilah tayi sannan tace"
Umma ai kece duk kin canza min, yanzun kin daina sona kuma umma har yanzun bakizo gidan yaya ba"
Hmmm Aisha kenan kice dai har yanzun banzo gidan ku ba, kuma ni ai bakiso naxo gidan ku ba, tunda kika auri wannan fitsararren yayan naki"
Wasa nihila ta shiga yi da hannun ta tare da fadin toh umma awar ware auren indai baza ki ringa zuwa ba"
Hmmm Nihilah kenan kuyi zaman ku bayan gashi nan naga kinyi kiba, hankalin ki ya kwanta kina tare da yayan ki"
Hannu tasa ta rufe idonta hakan yasa umma ta dan murmusa tare da fadin inna kika baro takwararki?
Wani haushi taji ya taso mata daker ta daure tace tana gida"
Da haka sukayi sallama da umma ta fito bayan sun dau hanya faruq yake tambayan ta kukan me take dazun"
Cikin kisisina take fada mishi dalilin kukanta har yadda sukayi da umma"
Dariya faruq yayi sosai sannan yace wato umma nine bata son naga fara,ar ta"
*****
Suna isa gidan daddy part din hajiya babba suka nufah bayan sun gaisa suka nufi gurin inna hajiya barkewa sukayi da hira tsakanin faruq da inna hajiya dan haka nihila ta barshi ta wuce gurin anty"
Bakaramin dadin anty taji ba ganin nihilah ta murje kamar alatsa jini ya fito"
Kwance tayi ajikin anty tana zuba mata lbr"
Zuwa can faruq ya shigo fuskarshi dauke da murmushi, zama yayi yana gaida anty"
Amsawa tayi cikin sakin fuska san tace"
Meya hana baku toho da naziya ba??
Gaban shine ya fadi dan haka ya rasa wanne irin amsa zai bata, tsintan kanshi yayi da fadin anty ai jego take inace sai anyi arba,in ake fita?
Cikin matsanan cin furgice anty tace"
Yaro? Kana da hankali kuwa? arba'in din har guda nawa zatayi? , yaro anya kuwa awannan auren babu zallinci aciki?, yanzun kana nufin bakamasan tayi arba'in ba?
Shiru yayi sannan ya kasa cewa komai sai faman sosakai yake"
Nihilah ma jin anfara wannan mgnr ta takure aguri daya zucigarta cike da bacin rai"
Kallon shi anty tayi sannan tace kwana nawa nawa kakeyi.....
Tun kanta rufe baki yace 3 3"
Hmmm yaro kenan bansan ka da karya ba ka fadamin gsky kawai"
Kara shafo keyar shi yayi sannan yace"
Anty daman ni jira nake tayi Ar......
Hannu anty ta daga mai鉁嬸煆� tare da fadin, wato kaidai mahaukaci ne baka da hankali, wannne irin rashi hankali ne wannan ina ka tabajin anyi haka?, toh bazai yiyu ba, yau basai gobe ba ka koma dakin naziya, kuma gobe ka daukota da wuri ka kawo min ita, idan ka wuce karfe 9 baka kawota ba zanzo dakaina"
Kunya ce sosai ta kama faruq dan haka ya mike tare da fadin bama sai kinzo ba zan kawota"
Juyawa yayi ya kalli nihilah sannan yace ke tashi mutafi"
Wuce kawai gobe idan ka kawo naziya sai ka wuce dasu a tare"
Juyawa yayi ya kalli anty sannan yace anty goben basai nakawo su tare ba"
A,a ka wuce kawai....
Bejira ta rufe baki ba ya wuce da sauri"
Nihilah ko mikewa tayi da sauri ta haye gadon anty ba tafiyan faruq ke bata haushi ba kadaicewa faruq da naziya shine babban bakin cikinta"
Faruq ya dade be wuce ba yana jiran ko anty zataji tausayin shi ta turo mishi nihilah, saida ya gaji da jira tukun ya wuce"
Damisalin 10:48pm faruq ya isa gida, part din naziya ya nufa ya tura kofar, jikin shi asanyaye ya shiga dan shima sai yanzun yake ganin abin da yayi be dace ba"
Babu kowa falon dan haka ya nufa dakin ta dai dai lokacin da naziya ke fitowa daga toilet, tana ganin shi ta hada giran sama data kasa"
Zama yayi yai shiru itama gadon ta haye tajawo bargo ta rufah"
Ahankali faruq ya miki hannun shi ya jawo bargon tare da fadin"
Ke me kike nufi da har zaki ganni ki kasa gaisheni?
Cikin halin ko in kulah tace au ashe mutun ne, ni ji nake ma inuwata ce"
Cikin ido ya kalleta dan yasan ta fadi haka ne dan ta bashi haushi, dan haka yace"
Ashe kinyi arba'in shine baki gayamin ba, nikuma ashe na bace a lissafi"
Waya ce maka nayi arba'in?, ai nima alissafi na banyi arba'in ba"
Shiru yayi yana kallonta tare da fadi azuciyar shi toh fah
ita fah naziyar nan idan tayi fushi bata da sauki, yanzun ta ina zan fara ne?
Tafin kafarta ya kama yana shafawa ahankali tare da fadin Allah ya huci zuciyar ki, nayi laifi dan Allah ki gafarce ni"
Rufe ido tayi, yaita mgn yaji shiru dan haka ya mike ya shiga toilet din dake dakinta"
Naziya dake kwance idonta rufe ta farajin karan ruwa, hakan ya tabbatar mata da cewa wanka ya keyi"
Kudundu newa ta sakeyi tare da kara jawo 'yar ta jikinta"
Zuwa can faruq ya fito daure da towel akugun shi, hannun shi rike da wani yana goge jiki"
Tsayawa yayi saitin kanta yana tunanin hanyar da zai bullo mata, dan naziya akwai wahalan lallashi, shiko yanzun burin shi ya kusan ceta, dan yau nihilah bata bata barshi yayi yadda yake so da ita ba, ita dai barta da son wasa, saita gama shige mishi yakai makura tace tagaji, ko cikin dare bata bari ya wuce sau 2 , shiko ya saba gurin naziya yakanyi sau 3 zuwa 4, kuma bata nuna gazawar ta, sabanin nihilah ita dai ayi wasa dataga zaikai kololiwa zata ce ai danzun kayi har sau 2"
Haka yake hakuri ya barta dan haka yauma tunda yayi sau 1 daddare bata kara bari ba"
Ahankali faruq ya daga fargon ya shiga ciki, mannewa yayi ajikin naziya"
Zabura tayi zubur ta mike, cikin sauri ya jawota jikin shi tare da fadin haba naziya dan Allah ki kula dani dasafe zamuyi mgn"
Sarai ta gane me yake nufi kuma tasan halin shi baya wasa awannan fanin, amman meyasa yau beje gurin nihilah tashi tabashi ba, karkacewa tayi ta kalleshi sannan tace"
Dan Allah ka tashi ka barmin daki dan wlh abin da kake nema bazaka sabo ba"
Tashi yayi ya zauna abakin gadon ya bita da kallo sannan yace "
Naziya nagaya miki duk mgnr da take bakin ki kiajiyeta saida safe, dan ni ayanzun ke nake bukata, kawai kizo ki bani hakki na"
Zagayawa tayi ta dauki nihilah dake barci ta girgizata nan da nan yariyar ta bare baki ta fara tsandara kuka, murmushi naziya tayi sannan tace idan kana iyawa kazo ka kwaci hakkin naka"
Mikewa faruq yayi tare da gyara dauren towel din dake jikin shi sannan yayi waje"
Yana fita ya farajin dariyar naxiya axuciyar shi yace lallai yariyar nan bakaramar muguwa bace"
Dakin nihilah
ya kwanta amman bacci yaki zuwa, tashi yayi ya koma dakin naziya, da niyar ya kwantar da kai ya lallasheta amman yana taba kofar yajita kulle"
Komawa yayi falo ya kwanta jikinshi asan yaye, kwata2 idon shi babu bacci wayar shi ya dauko ya kira bashir har sau 3 amman ba adauka ba, sai ana hudu bashir ya dauka cikin murya irinta me bacci yace"
Faruq lfy kuwa"
Ajiyan zuciya faruq yayi sannan yace bashir kayiwa naziya mgn ta budemin kofah, ita daga ammata dan kuskuri saita gwadawa mutun taurin kai"
Hmm faruq toh tunda cikin fushi take kabari saida safe mana"
Bazan iya ba bashir anty tarike nihilah nikuma bazan iya kwanan gwaranci ba, kwashe duk abinda ke faruwa yayi ya gayawa bashir"
Dariya sosai bashir yayi sannan yace"
Toh kai kuma tunda amatse kake ai kwantar dakai ya kamata kayi har ka lallasheta kara kwashewa bashir yayi da dariya, sannan yace ina zuwa bari na lallashan ma ita"
Ajiyan zuciya faruq ya sauke tare da lumshe ido"
Zuwa can kiran bashir ya shigo wayar shi, da sauri ya dauka, daga can cikin wayar bashir yace"
Inaga fah tayi bacci dan nakira ta har sau 2 bata daga ba.....
Bawani baccin da tayi idonta 2 kawai ta lura amatse nake shiyasa, kasan meye?, dan Allah gobe daka fito sallah asuba, kaje gidan daddy ka dauko min nihilah"
Shiru bashir yayi yana nazari zuwa can yace kai faruq kayi hakuri mana, wanne irin rashin hakuri ne wannan?
Nidai nace maka ka daukota kacewa anty bani da lfy ne"
Toh kawai bashir yace sannan ya kashe wayar tare da fadin da asuba?
鉂勷煉mn Yazeed鉂勷煉�
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
*ASIRINSA YA TONU*
鉂勷煉︹潉馃挦鉂勷煉�
鉂勨潉鉂勨潉馃挦
*By*
鉂勨潉鉂勷煉�
*Fadeela Lamido*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉�
鉂勨潉馃挦
*Page 83 to 86*
鉂勨潉馃挦
鉂勷煉� Bashir kwana yayi da tunanin faruq tare da jinjina rashin hakuri kalan nashi, koda asuba da ya tashi, bayan yaje sallah ya dawo gado ya nufa tare da kashe wayar shi, afili ya furta aini ba mahaukaci bane dazanje dauka maka yariya da duku2 fitinanne kawai, nima dai bari nazo nayi Aure.naji abin da akeji"
Shiko faruq yana fitowa daga masallaci ya shiga kiran bashir, jin wayar kashe yasa shi fadin dan iska bazashi bane"
Hakuri yasawa zuciyar shi, dan ya fahimci abinda yake so ba samu zaiyi ba, cikin kankanin lokaci jikin shi ya dawo daidai nan ya dada tabbatarwa daman abin sawa araine"
Da misalin karfe 8:30am ya shiga dakin naziya, fuskar kamar betaba dariya ba, kananan kaya ne ajikin shi dasukai matukar karban shi"
Kallo daya naziya tamai sannan ta maida kanta kasa sabo da wani irin kwarjini daya mata"
Gani tayi ya dawo mata faruq din da tasani tun kafin auren su, jikinta gaba daya yayi sanyi dan haka ta kasa kallon shi"
Tsaye yayi hanun shi daya cikin aljihun shi, saida ya gama kare mata kallo tukun ya bude baki daker yace"
Idan kinga dama ki sameni amota yanzun nan"
Rass gaban naziya ya fadi tunaninta Allah yasa ba abin da ya faru tsakanin su jiya ya gayawa babanta ba, cikin sauri ta dago ta kalleshi tason tambayan inda zasu amman ganin inda ya hada rai yasa takasa mgn"
Cikin sauri ya juya ya fita tare da fadin idan kika wuce minti 5 zan wuce"
Tanajin haka ta dauke mayafi cinkin sauri ta rarume nihilah tabi bayan shi yana cire kafa tana sakawa"
Koda suka kama hanya be kalli inda take ba, itama naziya can waje ta kallah"
***
Koda suka isa naziya jitayi zuciyarta tayi sanyi dan tasan anty nada fahimta"
Zaune suke agaban anty, kowan ne su tunanin shi daban, yayin da hankalin nihilah yafi nakowa tashi, dan babu abin da ta tsana aduniya kamar naziya"
Kallonta anty tayi taga inda ta turbune fuska tace"
Ke tashi ki bamu guri"
Da sauri ta mike ta fita,
Kwantar da murya anty tayi tace, naziya inason duk abin da na tambaye ki kibani amsa bana son karya , dan idan kikamin karya daga yau na daina yadda dake, meke damun ki kika rame haka??
Dago kai tayi ta kalli anty sannan ta sake mayarwa, murya kasa2 tace"
Anty banajin dadin gidan ne kwata kwata"
Shiru anty tayi tana nazarin ta zuwa can tace"
Toh meya ke faruwa? Kuna fada ne???
Cikin sauri ta girgiza kai tare da fadin a,a"
Toh ko Yaro da nihilah suna tauye miki hakki ne???
Kasa cewa komai tayi zuwa can hawaye suka fara zubo mata"
Tausayi sosai tabawa anty juyawa tayi ta kalli faruq cike da tuhuma, sunkuyar dakai yayi dan haka ta juyar da kallonta ga naziya"
Naziya kwanan yaro nawa adakin nihilah ya dawo naki?? Kuma ayanzun kwana nawa2 yake muku??
Jin tambayan anty yasa naziya fashewa da kuka, barinta anty tayi harsai da tayi me isarta ta tsagaita"
Hankalin faruq atashe yake dan be faye son kuka ba"
Mikewa anty tayi ta dawo daf da naziya tare da jawota jikinta ta rungume kwallah cike da idonta, tana shafah bayan naziya tana fadin"
Naziya kardai kicemin tunda nihilah ta tare yaro be dawo dakin ki ba??
Nan ma shiru babu amsa"
Shirun naziya shiya bawa anty amsa nan danan hawayen dake idon ta suka fara sakkowa"
Cikin tsoro faruq ya kalli anty itama shi take kallo, cikin matsainan cin fushi tace"
Hakika da ace bani na haifi nihilah ba da daga yau naziya bazata kara komawa gidan ka ba, amman kash fassarar da mutane zasumin daban, nasha gaya maka ba tun yauba ka tsaya ka natsu ka zama namiji tsayayye agidan shi, dan kanason nihilah bashine zaisa kazama tamkar wani wawa ba, haba yaro shekaran ka nawa,?, yaro kai ba karamin yaro bane, duka2 nihilah ko ashirin batakai ba, dan me zaka biye mata kawai dan ka kwantar mata da hankali, to kasani zaka shiga fushin Allah"
Sosai hakalin shi ya tashi yana sosa kai yake fadin anty nifan naga tana jego ne lokacin, kuma ita kanta ranan da nihilah ta kwana 1 bata bamu abinci ba dana mata mgn kuma tacemin wai ita bazata yi girki ba jego take, dan haka nabarta ta gama jegon"
Hmmm yaro waya gaya maka haka akeyi kai da zaka zaunar dasu ka tambayi ra,ayin su sannan ka yanke hukunci me zaisa ka yanke irin wannan hukuncin, idan bakasan yadda akeyi ba ka ringa tambaya, karka sake yanke irin wannan hukuncin idan ko ba haka ba zaka fada cikin fushin Allah kome kakeji ka barshi azuciyar ka, kayi adalci atsakanin su, nasiha sosai anty tayi musu harsaida ta fahimci jikin faruq yayi sanyi, sannan ta bari"
Godiya ya mata tare da yi mata alkawarin adalci atsakanin su"
Shiru dakin yayi zuwa can faruq yace"
Anty bari na maida su gida inason zan wuce office"
Shiru anty tayi zuwa can tace, toh amman dai banda nihilah dan lamarin yariyar nan akwai gyara aciki"
Wani sabon baccin rai ne ya kamashi dan be cikason yaji ana aibanta nihilah, ahankali yace anty ai nima dakaina zan gyara komai, insha Allahu zakiga canji"
Ganin inda faruq ya marairaice yasata hakura da kudurinta hadasu tayi har nihilah taita musu nasiha, sai dai ta lura daga faruq har naziya jikin su yayi sanyi amman banda na nihilah domin kuwa banda kunbure2 babu abin da take, gaba daya suka mike dan faruq sauri yake"
Jerowa sukayi zasu fita faruq rike da hannun sadiq yayin da naziya ke binsa abaya dauke da nihilah akafadarta, nihilah ce akarshe sai zuba musu harara take, dan gaba dayan su haushi suke bata"
Suna daf da isa gaban motar faruq ya jiyo kukan nihilah dan haka ya saki hannun sadiq ya juyo ya karbi nihilah"
Wani harara nihilah ta gallaramai, ya ganta sarai amman sai yayi kaman be ganta ba, yajuya yaci gaba da tafiya abinsa"
Takowa tayi da sauri ta wuce naziya ta dauki sadiq, juyawa tayi cikin gida idonta jawur"
****
Cikin dakin anty ta shiga lokacin har guntun hawaye sun fara zubo mata"
Cikin fada anty tace meya dawo dake?
Saida ta share hawaye sannan tace yaya ne yace na hado kayanshi zamu tafi dashi"
Shiru anty tayi zuwa can ta dauko waya no faruq ta lalubo sannan ta kara akunnenta"
Faruq na zaune amota yanajiran nihilah tunanin shi taje maida sadiq gida ne, dan haka bekawo komai ba"
Wayar shi yaji ta fara kara anty yagani cikin sauri ya dauka ya kara akunnen sa"
Yana dauka yaji muryan anty na fadi"
Yaro kaine kace ahado kayan sadiq zaku tafi dashi"
Shiru yayi zuwa can yace eh anty nine"
Inace kaida bakinka kace ya zauna anan?
Eh anty na canza shawara ne"
Katse wayar yaji antyi dan haka ya tsaya kallon wayar tare da fadi azuciyar shi lallai ma yariya, zakisan koni waye"
Fitowa tayi jaye da akwatin sadiq yayin da ta rikewa sadiq din hannu da dayan hannunta
Satan kallonta faruq keyi harta karaso gani tayi gaban motar babu kowa dan naziya baya ta zauna, cikin sauri ta bude gaban tashiga ta zauna, sannan ta fara kokarin dauko sadiq,
Ke taji faruq ya fada da sauri ta kalleshi, fita ki koma baya.......
Bata bari ya rufe bakiba ta fita da sauri ta koma baya, can gefe take kallo yayin da idonta ke tsiyayan hawaye"
Dakanshi yasaka zadiq agaban motar har suka isa gida babu wadda yace uffam illah nihilah daketa share hawaye"
Suna isa ko ta bude motar aguje tayi cikin gida"
Bin bayanta faruq yayi da kallo tare da rashin jin dadin halin da take ciki daurewa kawai yake"
Yana saukesu ya juya bashi ya dawo ba sai dafda mangariba, cikin sauri yayi wanka ya wuce masallaci"
Yana dawowa ya nufi dakin naziya, ita da sadiq ne zaune akan gado sai kyalkyata dariya suke, tana ganin faruq tasha mur"
Bakin gadon ya zauna sannan ya jawo sadiq jikinshi yace ina antyn ka?
Banganta ba yafada yana cigaba da hayewa jikin shi"
Rungome shi yayi daidai lokacin da naziya ta jawo akwatin sadiq tana fadin daman jiranka yakeyi tun dazun ya ke tambayan antyn shi, ita kuma tunda tashiga bata fito ba"
Kallo yabita dashi zuwa can yace toh ki aje akwatin awurin ki mana naga ai kema danki ne"
Cikin shan mur tace eh d'a na ne amman ka kaishi gurin Maman shi danni banason fitina"
Cikin ido ya kalleta sannan yace bazan kaishi ba, agurin ki zai zauna idan kuma ke uwata ce saiki sani dole nakai shi"
Ajiyan zuciya ta sauke sannan tayi kasa da murya tace nidai ka tafi dashi dan wlh bazan dauke raini ba"
Cikin ido ya kalleta sannan yace ni kike gayawa haka, me kk nufi da wannan mgnr taki"
Shiru tayi kanta asa, shirun dayaji yasa shi mikewa tare da sadiq din akafadan shi"
Yana daf da fita yaji anrikeshi cikin sauri ya juya ya kalleta"
Hannun ta mikamai tare da fadin kawoshi"
Beyi musuba mika matashi yayi sannan ya juya ya fit batare da yace komai ba"
part din nihilah ya nufah tun afalo ya farajin tsakin ta, girgirza kai yayi tare da fadin nihilah rigima"
Ahankali ya tura kofar ya shiga, kwance take tana danna waya"
Sarai taji shigowan shi amman saitayi kamar batasan dashi ba"
Gadon yahau ahankali ya mika hannun shi ya karbe wayar sannan ya tura bakinshi cikin kunneta cikin rada yace"
Tsakin me kike ke daya adaki? Meya damuwan ki ? Tashi ki fadamin na miki maninta"
Gaba daya tsigan jikinta ya tashi dan haka ta kara shigewa jikin shi, shima kara manneta yayi sannan ya maida bakinshi cikin kunnenta cikin Wata irin rauna nan niyar murya yace"
Nihil kice wani abu mana nifah hira nazo gashi jiya kinbarni ni kadai kewa duk ta dameni daker na iya runtsawa"
Nan danan ta saki kukan shagwa tare da darewa jikin shi tana birgima akan ruwan cikin shi take fadin"
Uuhm uhm bawani nan wayo kawai zakamin nasan Adakin waccan mummunar me kama da kadangare ka kwana"
Duk da cewa beji dadin sunan da ta kira naziya dashiba kankameta yayi ajikin shi domin yana matukar farin ciki idan yaga nihilah tana zubamai irin wannan tabara, nan danan take karkatar da hankalin shi"
Kissing dinta ya fara itako bata daina tumurmusan shi ba, zuwa can ya dagata sannan ya juyeta akan gadon rufa ya mata nan danan kukanta ya karo tare da fadin zaka kashe ni"
Ina faruq bemasan tanayi ba, ahankali ya fara rabata da kayan jikinta tun tana dage wa harta ware tabi sahu, kusan awa 1 suna abu daya, nidai naga sunrikice basu da niyar sakin juna, aguje na nufi toilet har ina tuntube"
Shiga ta babu dadewa naji suna maida numfashi"
***
Har yanzun basu sake juna ba zuwa can faruq ya mike ya shiga toilet cikin kankanin lokaci ya fito yayi wankan yana goge jiki"
Gaban gadon yaje yana fadin nihil tashi kiyi wanka, shirun dayaji shi ya tabbatar mishi bacci take dan haka ya rufeta da bargo cikin sanda ya juya ya fita"
Dakin shi ya shiga kaya ya sauya marasa nauyi tare da fesa turare ajikin shi sannan ya nufi dakin naziya"
Hangota yayi kwance kan gado tsakiyar nihilah da sadiq ahankali ya karaso bakin gado yasa hannun shi ya danja kafarta"
Cikin firgice ta dago kai tana kallon shi, mikewa yayi tare da mata alama cewa ta biyoshi"
Bejira me zatace ba yayi gaba, saukowa tayi ta xauna saitin yarta ta tofesta da addu'oi har takai kofa ta tuna batawa sadiq ba, wata zuciyar tace wuce abin ki abin da uwar shi gani take bawani amfani da zaki mata, har ta juya taji bazata iyaba KO banza sadiq jinin faruq ne, dan haka ta koma ta masa addu'a kamar yadda tawa nihilah"
Tsaye tayi agaban faruq, tana jiran taji meye dalilin kiran ta"
Gani tayi bashi da niyar mgn sai Danna wayoyin shi yake dan haka ta bude baki ahankali tace"
Gani wani abu kake bukata"
Yana danna wayar yake fadin kinsan abin da nake nufi ai, KO sai kin gama yangan naki da kika saba?, ni kisan inada mata bani da matsala, kece abinji dan nasan yanzun gurin na nan yayi tsatsa"
Runtse ido naziya tayi sabo da yadda mgnr ta daki zuciyarta cikin rawar murya tace Allah ya kiyaye wlh aini ba irinka bace kaima kanka kasan hakuri nake da fitinan ka"
Dariya ya saki sannan yace bawani nan kema kinsan taimaka miki nake yi"
Cikin tsananin bacin rai tace toh naji amman daga yau banson taimakon, karka kara taimakon nawa"
Dariya ya dade kwashewa dashi tare da mikewa tsaye ya fara takawa har ya isa gabanta "
Tsaye tayi tanajiran isowan shi dayau jinta take daidai da uban kowa"
Hannuwanta ya rike zuwa can ya mannata jikinshi , jira take taga dame yazo amman me saikawai taji yana Kai mata sunba"
Tureshi ta fara iya karfinta, cak faruq ya tsaya yazuba mata jajayen idon shi masu cike da fitina daker ya iya bude baki yace'
Menene haka wasa fah nake miki, ko zaki cemin ne bakisan wasa ba?, karashe mgnr yayi tare da kankameta yana janta zuwa gado"
Harya yayi nasarar daurata kan gadon bata daina tureshi ba, kirjin shi yasa ya danne ta, rabata yayi da kayan jikinta gaba daya sannan
ya sake mata nauyin shi ganin haka ta shiga aikamai da Allah ya isa"
Cakk Ya dakata da abinda yakeyi yazuba mata ido tare da fadin naziya ni kikewa Allah ya isa daga wasa?, to shikenan badai dan nace kiyi tsatsa bane, toh ni bari kiji bayan tsatsa har gansa kuka nayi, sabo da rashinki, dan Allah na rokeki ki natsu ki gogemin馃檲 karki sani cikin wani hali ina cikin tsananin bukata, kuma tunda na fahimci baki son wasa bazan karaba"
Wani sanyi taji azuciyarta dan ko karya faruq ya mata toko taji dadin karyan dan bata taba tunanin iri wannan kalaman daga bakin shiba"
Amman afili saita murtuke fuska tare da fadin naji amman saidai idan ka amince zaka canza wa 'yata sunan nihilah dakasa mata"
Mamaki ne ya kamashi daman naziya na kishin sunan nihila dayasawa 'yar su ?, nan danan ya saki murmushi tare da fadin meyasa baki fadamin baki son ba tuntuni ai wannan bawani abu bane me wahala, indai sunan nihilah gobe da safe za,acanza mata, dahaka ya shawo kan naziya har ya samu abin da yake so"
Washegari da safe ya shirya tsaf cikin shiri tafiya Office, mikewa yayi yana daura agogon"
Naziya ta kalleshi tace naga har zaka tafi kuma baka gayamin sunan daka canza mata ba"
Yana kallon agogon yake fadin ok eh hakane toh na maida mata sunan Inna hajiya, Aisha kina da daman da zaki kirata da wani sunan amman nidai zan kirata da nihilah, idan kuma sunan haryanzun be miki ba sai kije ki samu su daddy ki gaya musu sunan mahaifiyar su beyi ba acanja miki, tafiya ya fara harya kai kofa yajuyo yace"
Yauwa daman inason na rokeki dan Allah kiyi hakuri da halin nihilah kinga yariya ce, kitayani mu raineta harzuwa sanda zatai hankali, bason jin wani korafi akan nihilah haka kuma banason adinga kwasan kananan magan ganu ana gayawa anty, idan nasa meki da wannan laifin zan dauki matakin da bazai miki dadi ba"
Bejira me zatace ba yayi gaba abin shi, naziya ko jitake kamar ta tashi taje ta shake nihilah sabo da haushi"
Dakin nihilah ya shiga tana zaune gaban madumi da alama taci kuka ta koshi"
Tunda ta kalleshi ta sauke kai , cikin sauri ya karasa ya tallabe fuskarta"
Cikin sauri ta bige hannun tare da zunburo baki, cikin kuka tace ka koma wajenta ni ka barni tunda har kaje gurinta ka kwana"
fuskarshi dauke da murmushi yace waye ya gaya miki dakinta na kwana, dakina nakwana dan naga nakwana biyu ban kwana ciki ba kar yayi kura"
Har ga Allah ta yadda da abinda ya gaya Mata, dan haka ta canza zance da fadin"
Toh sadiq fah?, inata jiran shi tun jiya be shigo ba"
Daure fuska yayi sosai sannan yace sadiq yana gurin maman shi nabawa naziya shi, tunda ke kince ni kadai kike so ban da jinina, dan haka gani duk abinda kikaga dama zaki iyayi ajiki na, amman babu ruwanki da 'ya'yana"
Turo baki tayi tare da fadin nifah ba sadiq nace"
Cikin ido ya kalleta yace dan me zakice banda sadiq ai shima jininane kuma agurina da sadiq da nihilah duk daya ne"
Wani haushine ya kama nihilah Wanda bata tabajin irinshi ba"
Matsowa faruq yayi ya sunbaceta akumata sannan yayi waje"
Yana fita nihila ta mike azuciye ta nufi dakin naziya"
Dawani irin karfi ta daki kofar dakin naziya wanda yayi sanadiyyan firgitan duk mutanen nake dakin"
Tuni nihilah karama ta sake kuka yayin da sadiq ya kankame naziya"
Mikewa naziya tayi tana kallon kofar ganin nihilace tajita asama cikin fada tace"
Ke wacce irin dabbace zaki fadowa mutun daki......
Girgiza jiki nihilah ta fara tare da fadin dabban? kin manta ne kin barota gidan tsohon ki"
Kirji naziya ta dafah tabas yau zata daki nihilah saidai faruq ya saketa"
Gadan2 tanu feta rufeta da duka tayi babu kyaukyautawa saida ta mata lilis sannan tabarta"
Nihila bakinta be mutuba har yanzun batabar zagin naziya ba"
Dauriwa kawai naziya tayi dan kartayi kisan kai cikin sauri ta dauki gyalenta tabar gidan dan tasan idan har faruq ya sameta gidan nan kashinta ya bushi"
Nihilah naganin fitanta tamike itama tabar gidan"
Gaba daya yaran kida suka barsu dan lokacin barci suke"
Cikin kankanin lokaci naziya ta isa gidan iyayenta cikin kuka take fada musu abinda zuciya ta dabeta ta aikata"
Batakai ga karasawa mlm saluhu ya fito daga bayi butan hannusa yajefeta da ita duk ruwan ya sauka ajikinta cikin fada yace maza ki koma dakin ki, ya kasheki ma ni bani da asara, wanne karan banin yakaiki Ki dakarmai mata"
Gyalanta ahannu tabargidan, gidan anty ta nufa da kafa dan bata dauko kudi ba"
Nihilah ma da kuka tashiga gidan anty tun aharabar gidan take fadin abin da naziya ta mata"
Anty ce ta fito tana fadin tamin daidai meyasa bata fasa miki baki ba?, mazamaza ki fita kiban guri wlh kika kuskara kika shigo gidan nan saina barki kwance"
Ganin anty ta nufuta yasata fita aguje, daker ta karasa titin tana kokarin tsaida mota amai ya kece Mata.......