Cikin wani irin yanayi na tashin hankali da damuwa ya shiga jijjiga joystick din nashi burinsa kawai yaga ta mi'ke amma ina wani irin kwanciya tayi ta lan'kwame ta koma tamkar ta karamin yaro, lokaci kankani kuma ya dinga jin yanayin jikinsa na sauyawa jikinsa ya rikice da wani irin zafin zazzabi sai ya shiga makyarkyata kawai sai ya fad'i saman jikinta ya matse ta sosai a jikinsa yana wani irin nishi hade da takure jikinsa a nata. Naja'atu tsorata tayi da yanayin data ganshi tasa hannunta jikin wuyansa taji wani irin zafi! tsoro ne ya shigeta, a hankali take kiran sunansa "Abbah" Abbah' Da kyar ya amsawa da fadin''Rufe ni da bargo bani da lafiya." Da sauri ta janyo bargo da hannunta tayi dubara ra rufe musu jiki tana jin yanda jikinsa ke wani irin kaf-kaf yana datse hakoransa, hawaye ta shigayi tana mamakin wannan wace irin rashin lafiya ce data rufe shi lokaci guda..........Dan juyawa tayi a hankali ta kalli fuskarsa taga ya rintse idonsa yana janyo numfashi da kyar.
Mikewa zaune tayi ta kunna bedlamp tana kallonsa, nan taga yasa hannunsa kan joystick dinshi ya rike, gurin.... a hankali ta kai hannunta tana so ta cire hannunsa daga gurin dan gaskiya ta tsorata da yanayin da ya shiga lokaci guda......'Kin bari yayi ta gani ya rufe gurin sosai! a sanyaye ta mike ta shiga toilet jikinta ta gyara tayi wankan tsarki ta fito ta sanja kayanta ta dawo bed din nan ta tarar dashi bacci ya daukeshi still hannunsa na rufe a gabansa
Itafa so take taga abinda yake 'boyewa shiyasa ta kasa hakura sai dai tayi dubarar cire hannunsa daga inda ya rufe, gabanta ne ya fad'in ganin yanda joystick dinshi ta zama 'yar mitsitsiya tamkar ta yaro karami! tsorata tayi da sauri ta rufe masa jikinsa ta kwanta tana mamakin al'amarin, Tunani takeyi to me ya janyo masa shiga irin wannan yanayi lokaci guda? Ta'be bakinta tayi ta sake juyawa ta kalli fuskarsa, dan tausayi ya bata ganin yanda ya koma wani irin abin tausayi, hannu ta mika ta kashe bedlamp din ta dan ja bargo dake jikinsa ta rufe jikinta...Da kyar ta samu bacci ya dauketa.
Abba Abbas kuwa wani irin mafarki yake yi wai gashi yana sex da mace mai siffar Naja'atu amma yayi yayi yaga fuskar yarinyar ya kasa gani, sai dai kuma yayi masifar gamsuwa da yarinyar dan ji yayi yarinyar ma kamar tafi sauran matan duniya dad'i
Aikuwa ya tashi yaga jikinsa duk ya baci! mikewa zaune yayi ya rike kanshi hade da kiran sunan Allah! a fili! firgigit ta mike zaune tana kallonsa.
Bedlamp ta kunna tana sake kallon yanayin sa...ganin ya rufe fuskarsa da tafukan hannayesa yana salati yasa ta sake tsurewa a sanyaye ta kira sunansa...Bai amsa ba kiran sunan Allah kawai yake dan gabad'aya jikinsa ya rikice masa ya rasa abinda ke damunsa....Bayansa ta dafa murya na rawa tace"Abbah sannu baka da lafiya ko."? Bude idonsa yayi ya kalleta, da sauri ta matsa baya gabanta na wani irin faduwa, gabad'aya an sauya masa hallinta a idonta.
Jikinta na kyarma! ta sauka daga bed din ta kama hanyar fita daga dakin tana waiwayensa..Shi kuwa kallo ya bita dashi yana so yayi mata magana amma ya kasa a kunnansa aka kira sallah ka idar gabad'aya ya kasa tashi ya gyara jikinsa ballanta na ya samu damar gabatar da sallahr asubahi.
Naja'at a firgice ta shiga dakinsu su Saddiqa ta samu guri ta zauna tana addua a zuciyarta tsoro da fargabar abinda ta gani shine ya dameta motsi kadan za taji gabanta ya fad'i! da kyar ta iya yin alwala tayi sallah ta tashi yaran domin suyi sallah.
Abbah Abbas ya jima zaune yana ta addua a fili da zuciyarsa kafin Allah ya bashi sa'a ya mike cikin tangadi ya nufi toilet din yayi wanka kana ya daura alwala ya fito ya kintsa jikinsa, lokacin gari ya soma haske dole a gida yayi sallahr sa, abinda bai ta'ba faruwa ba dashi, bayan ya idar da sallahr sai ya dauki al'kurani mai girma ya shiga karantawa, tunda ya fara karanta al'kuranin ya samu nutsuwa a tare dashi tunaninsa ya dawo daidai sai gabadaya ma ya manta abinda ya faru dashi a daran jiya, cike da kuzari ya rufe al'kur'anin ya ajiye shi a gurinsa ya fita daga dakin
Yana shiga dakin yaran Naja'atu tayi kasa da kanta bata son sake kallon fuskarsa sabida gudun ganin abinda ta gani a tare dashi dazu....Tana jinsa suna gaisawa da 'ya'yansa ba tare da ta kalleshi ba ta gaishi ya amsa cike da kulawa kana ya fita daga dakin.
Halisa na tsaye a bakin daning tana kokarin gyarawa yana fitowa suka hada ido! wani irin murmushi ya sakar mata, Halisa ta shiga mamakinsa sai ita ta mayar masa da murmushin cikin kissa da kokarin janye hankalinsa tace"Yallabai barka da asubah." Yana kokarin zama kujarar daning din ya amsa da "Barka dai uwargida kin tashi lafiya."?
Dariya tayi tace"Lafiya kalau." Kallonta ya shiga yi yana mirmushi yau gabadaya gani yayi Halisan ta dawo sabuwa a gurinsa komai nata burgeshi yake..Ita kuwa tamkar ta zuba ruwa a kasa tasha saboda farin ciki.
Break fast din ta hada masa suna hira..Su Naja'atu suka fito daga dakin ita da yaran...Daning din suka nufa suka zauna...Halisa ta kalli Naja'atu cikin munafikin murmushi na samun nasara tace"Naja'atu an tashi lafiya."?
Sak tayi tana kallonta! lallai a kwai wata a kasa yau ita Halisa take gaisarwa basarwa tayi tace"Lafiya lau anty Halisa.
Tace"Ya yara suka kwana."? Ganin tambayar tayi kamar ta rainin hankali sai kace wata mai aiki zata tambaye ta kwanan yara...dan haka kawai sai tayi mata shuru ta janyo fulas din tea tana tsiyayawa a cup.....Cikin nutsuwa take breakfast din tana kallon dramar da sukeyi ko kunyar yara basa ji sai jifan junansu suke da kallon soyayya ta lura gabadaya Abbah Abbas din hankalinsa na kan halisa gabadaya yanayin sa ya nuna ita kadai yake bukata....'Bacin ran abinda suke yasa ta ajiye
Cup din hannunta ta mike ta bar musu gurin, Halisa ce kawai ta bita da ido shi kuwa bai ma san ta bar gurin ba, halisa kawai yake bukata wata muguwar sha'awarta ce take bijiro masa....Halisa mikewa tayi ta nufi dakinta tana wata iriyar tafiya.........Bayanta yabi da kallo yana jin yanda joystick dinsa ke sake kumbura, Ba tare da yaja wani dogon lokaci ba a gurin yabi bayanta..........Yara kam suna gama break fast din su dakinsu su koma domin yau asabar basu da zuwa makaranta.....
Koda ya shiga dakin Halinsa samunta yayi kwance a bed babu komai a jikinta tayi wata irin kwanciya wacce tayi masifar tafiya da hankalinsa
Ya sake jin wani irin karfi da kuzari a jikinsa jikinsa ya shiga mazari yana wani lumshe idonsa ya nufe ta.
Mikewa tsaye tayi ta shiga cire masa jallabiyar jikinsa, ta rungumeshi sosai a jikinta tana gogo masa manyan breast dinta a kirjinsa kan bed din suka zube gabadayansu, Halisa ta samu dama sosai ta cire masa gajeran wandonsa abun mamaki joystick dinshi ta mike sam'bal! dan kamar ma ta 'kara girma da kwarjini....Halisa bata jira komai ba tasa a bakinta ta shiga tsotsa tana lumshe idonta..Wannan salon na Halisa na masifar gigita masa lissafi shiyasa yake jin a zuciyarsa komai rintsi ba zai iya rabuwa da ita dan sabida tana yi masa abubuwan da suka dace.....Halisa sai da ta rikita masa lissafi tukkuna ta bar shi ya shigeta nan ma ta rike wuta sosai salo iri iri ta shiga masa! Aikuwa abinka da gwarzo mai nema ido a rufe nan suka lalace suka share awa uku suna abu daya, sai da suka samu cikakkiyar gamsuwa sannan suka saurarawa junansu......Aikuwa Halisa tasha mamakinsa dan kyautar kudi yayi mata masu yawa kuma yace."Ta shirya zasu je umara sati biyu masu zuwa.
Yana fita daga dakin nata ta dauki wayarta cike da tsantsar farin ciki ta kira Ramlatu ta fada mata cewar aiki yayi! tafada mata kyautar kudin da yayi mata da kuma maganar zuwa umarar da zasuyi.
Yaya Ramlatu tace"To alhamdullihi haka muke sai dai kuma baki fada min tsakaninsa da tsinanniyar yarinyar nan ba.
Halisa tace"Ai tunda naga sun kwana tare da ita washe gari yana min rawar jiki na gane bai samu biyan bukata ba a gurinta amma dai duk da haka zansa musu ido sosai na gani domin na gane halin da suke ciki.
Ya Ramltu tace"To shikkenan sai naga tukwicina ko." Halisa tayi dariya da fadin"Ba ke kadai ba ma har *Yar shagamu* zan muku kyauta ta mussaman dama ni babban burina na mallaki zuciyarsa ya zama sai abinda nace masa alhmdullhi kwalliya ta soma biyan kudin sabulu."
Halisa yini tayi cikin walwala da farin ciki yayin da ita kuma Naja'atu ta yini cikin damuwa da fargaba daga ta tuno abubuwan da suka faru tsakaninta da Abbah Abbas a daran jiya sai gabanta ya fadi gabadaya ta rasa samun nutsuwa a gidan, dan zaman daki ma gagararta yayi ta fito palo ta zauna cikinsu Saddiqa tayi zugum! sa'i da lokaci tsigar jikinta na tashi
Walwalar da Halisa take a gidan itace take bata mamaki sai wani ji take dasu har da tambayarsu me zata dafa musu na abincin rana..Kowa ya fadi abinda yake so banda Naja'atu dan cewa tayi bata bukatar cin komai..Halisa murmushin mugunta tayi ta wuce kicin cikin zuciyarta tace"Shegiya Idan kikaji wuya da kafarki zaki bar min gidana."
Naja'atu kuwa na ganin yamma tayi lokacin dawowar maigidan daga kasuwa tashi tayi bar palon ta shiga dakinsu saddiqa ta zauna tana tunanin abinda zai fisheta. Waya take so ta samu ta kira Munira tana ganin gobe dole ta shiga gidan anty Maryam ta dauki wayarta a boye ta kira Kawar tata, wannan itace shawarar data yankewa kanta.......Mussadiq ne ya shigo yake fada mata Abbansu ya dawo, tace"To jeka naji." Yaron ya kama hanya ya fita daga dakin, a maimakon taje tayi masa sannu da zuwa sai ta sake gyara zamanta dan bata tunanin zata je yi masa barka da zuwa taje taga abinda zai b'ata mata rai wani lokacin har mamakin kanta takeyi a duk sanda taga Abbahn da Halisa suna zaman lafiya gami da nuna kulawa a kan junansu take jin haushin hakan ta kasa gane me yasa hakan ke faruwa da ita.tunda ita dai tasan ba sonsa take ba to me yasa take jin haushi idan taga yana mu'amular arzki da matarsa.
Har suka zauna gurin cin abinci Naja'atu bata fito ba, ya kalli Mussadiq cikin nutsuwa yace."Jeka kira Yaya Naja'atu tazo taci abinci." Halisa tayi saurin cewa"Wallahi tun dazu ta shiga daki ta kulle kanta ni kam na rasa abinda ke damun Naja'atu wallahi gabadaya yini mukayi cikin walwala amma banda ita, gabad'aya kafin na shiga kicin sai da na tambayesu abinda suke so na dafa musu da rana kowa ya fada amma banda ita a takaice dai haka ta yini da yunwa gashi abincin daran ma taki fitowa taci."
Takaici ne ya kama shi, shi kansa halin yarinyar ya soma bashi haushi duk abinda za'ayi mata ba'a burgeta, ya fahimci halisa na kokari a kanta kuma tana kokarin so su zauna lafiya da juna amma ita kullum cikin so ta tayar masa da hankali gida take.
Yace."Ki kara hakuri da halinta Akwai kuruciya a tare da ita idan ta kara shekaru zata daina abinda take." Halisa mirmushin munafurci tayi ta cigaba da had'a masa abincin, shi kuma Mussadiq ya shiga dakin nasu domin kiran Naja'atun
Fitowa yayi yana kumbura fuska yaron shima ya soma jin haushin abinda takeyi zama yayi gurin zamansa ba tare da yace komai ba.
Halisa tace"Ina naja'atun."? Yaron yace."Cewa tayi na fita na bata guri wai takoshi." Abbah Abbas ransa ya sake baci abincinsa ya cigaba daci sai da ya kammala tukkuna ya mike ya nufi dakin.
Kan dadduma ya tarar da ita a takure tunda ta idar da sallahr ishai ta kasa barin gurin, Allah Allah take gari ya waye taje gidan anty maryam.
Ganinsa a tsaye a kanta yasa da sauri ta dago kanta tana rawar baki tace"Abbah sannu da zuwa." Cikin tsare gira babu alamun wasa a tare dashi yace."Tashi ki wuce kici abinci." Mikewa tayi da sauri ta kama hanyar fita yabi bayanta yana masifar jin takaicin abinda yarinyar take masa gabadaya ta mayar dashi sakarai kamar yarinya 'kan'kanuwa kullum sai yayi ya'ki da ita kafin taci abinci...Halisa kuwa ganin sun fito tare sai ta daure ranta ta shiga tsokanar Naja'atu wai ta daure ta dinga cin abinci ko ta samu tayi ki'ba idan ba haka ba sai Saddiqa ta fita kumari! Naja'atu ko kallonta ba tayi ba sabida tsabar haushinta da takeji ta nemi guri ta zauna tana cika da batsewa.
Zama yayi yana fuskantar ta yasa halisa ta hada mata abincin ya tura gabanta tare da fad'in "Maza ki cinye shi tas!
Kamar za tayi kuka tace"Abbah ina zan kai wannan uban abinci ai yayi min yawa." Yace."Kici ki koshi jiya ai haka kika kwana da yunwa yau da rana ma baki ci abinci ba duk ba zai rasa gurbi a cikin ki ba.
Tace"Gaskiya ba zan iya cinye wannan abincin ba kwata kwata ma bana cin pride rice ni." Yace."Yau zaki koyi ci dan wallahi kinji na rantse ba zaki mayar dani d'an wahala ba ni kenan zuwa siyo miki abinci kina 'kin ci." Halisa tasa dariya tace"To kai in banda abinka ai amarya bata laifi meye dan kayi mata hidima.'' Kai tsaye yace"Na gaji da hidimar wannan yarinyar Halisa hidimar akeyi mata amma bata gani saboda haka ni ba zan zama sakarai ba."
Halisa tana dariya ta bar gurin.
Naja'atu cin abincin kawai takeyi zuciyarta na tashi dan gabadaya bata jin dadin sa a bakinta, da kyar taci rabi! ya ajiye cokalin zuciyarta na tashi.
Tilasta ta yayi kan lallai sai ta cinye sauran, kuka ta dinga yi masa tana bashi hakuri da fadin"Idan ya tsananta mata za tayi amai yayi hakuri ya kyaleta, rabuwa yayi da ita ya mike ya bar gurin.
Itama barin gurin tayi ta nufi daki tana kuka gabadaya zuciyarta tashi take tana jin yanda abincin ke taso mata kwanciya tayi tana share hawaye.
Halisa kam shigar banza taje tayo ta baza tururruka masu kamshi da tayar da sha'awa ta fito palo ta sameshi yana duba loptop kamar dai koda yaushe....Tunda ya ganta yaji 'kososhin kansa sun kwance, ya rasa wane irin turare ne wannan da halisa take amfani dashi a duk sanda zai sha'ki kamshinsa yakan rasa nutsuwarsa gabadaya....Loptop din dake cinyarsa ta dauke ta a jiye gefe ta hau cinyarsa tare da sakalo wuyansa da hannuwanta...Fuskarsa ya dora a kirjinta yana shanshanawa tare dasa hannayensa a kan mazaunanta yana matsawa, ajiyar zuciya suka sauke a tare....Naja'atu ta fito daukar lemo domin cikin firjin dake dakin babu kawai taga abinda sukayi saboda da akwai haske sosai a palo..Tsigar jikinta ne ya tashi ganin Abban Abbas din na tsotsar saman breast din halisa, gabadaya idanunta ne suka rufe ta juya da saurin gaske ta koma dakin ta rufe kofa jingina tayi da jikin kofar ta dafe kirjinta jikinta duk yayi sanyi kasala duk ta baibayeta! lokaci guda wata irin masifaffiyar sha'awa ta taso mata abinda Abbah Abbas keyiwa Halisa ya d'aga mata hankali sosai, zamewa tayi ta zauna bakin kofar tana takure jikinta.
Halisa kam sai da ta gama tayar masa da hankalinsa sannan ta cire jikinta daga nasa ta matsa gefe guda, yasa hannunsa cikin fitar hayyaci ya janyota tare da matseta a jikinsa yana cigaba da shashshafa ta....Tace"Abban mufida ina ganin fa abinda muke kamar bai dace ba muna shiga hakkin yarinyar nan a cikin kwanakin ta saboda haka yau fa sai dai kayi hakuri dan ba zan iya bari kayi komai dani ba kaje gurin matarka dan itama macece kuma tana da dik abinda kake bukata....Da yake baya cikin hayyacinsa sai yace."Halisa bana jin yarinyar nan zata iya daukata a yanda nake jin kaina sannan kuma bata da juriya irin taki ki barni na biya bukatata." Tace"Gaskiya na gaji da kwasar zunubi, sai dai kayi hakuri sai gobe tunda dama goben zaka dawo dakina amma bana tunanin zan iya amincewa da bukatarka a yanzu.
Kafin yace wani abu ta fizge jikinta ta nufi dakinta, rufe kofarta tayi ya bita da wani irin kallo na rashin mafita......Mikewa yayi yana had'a hanya ya nufi dakin yaran.
Har yanzu tana takure a jikin kofar taji ana kokarin turo kofar da sauri ta mike tsaye, ya bude kofar ya shigo, ganinta a tsaye yasa ba tare da yayi magana ba yaja hannunta suka fita daga dakin
Kai tsaye dakinsa suka nufa...Naja'atu a bukace take dan da'alama tana da sha'awa a kusa shiyasa ta kyaleshi ya dinga ya mutsa mata jikinta tana ta fitar da numfashi tare da rirrikeshi, ita dashi gabadayansu sun kai makura gurin bukatuwa da junansu....Babban burinsu su samu biyan bukata, Abbah Abbas ganin abinda ya faru dashi jiya yasa yau bai manta da adduar saduwa da iyali ba.(Allahumma jannabunalshaid'ani wajannabunal shaid'ani wama raza'ktana) sai da ya karanta sai uku sannan ya saita jijiyarsa ya fara kokarin sawa cikin ikon Allah ta shiga kuma bata kwanta irin jiya ba, to sai dai kuma bayan ya daidaita komai yana kokarin ya fara sai yaji tamkar an bubbuga masa gorori a gwiwowinsa gabad'aya jikinsa ya mutu yayi wani irin sanyi, kasala ta dabaibaye shi, gefe guda kuma masifaffiyar sha'awar dake damunsa na sake azalzalarsa amma kuma ya kasa katabus! sai kawai yayi kwance a kanta ga joystick din nasa ta samu guri sosai a cikin ramin, inda ta bangaran Naja'atu notikan kwanta suka kwance babban burinta taji ya soma sosa mata gurin da yake mata kyaikyayi amma kawai yayi kwance a kanta ya kasa aikata mata komai..
Kuka tasa masa tana kiran sunanshi! "Abbah Abbah'' yana jinta ya kasa cewa komai in banda nishi babu abinda yake.
Kawai sai ta fara motsa jikinta tana d'an d'aga masa wai so take yayi, ko motsi ya kasayi.....Ta dinga motsa jikinta tanayi da kanta tana shashshafa bayansa, duk yana jinta kuma yana jin dadin abinda take amma ya kasa mayar mata da martani! Cikin wani irin mawuyacin hali ta samu satisfaction! tayi kokarin turesa daga jikinta ta tashi ta nufi toilet tana zumbura bakinta.....Koda ta fito babu shi a dakin.tayi zukud'um! tana tunanin ina ya tafi! zuciyarta tace" Ya tafi gurin Halisa ai dama sun saba raina miki hankali...Kayanta ta mayar ta kwanta tana kukan takaici ai dole ne ma tabar musu gidansu..
Halisa bugun kofa ta dinga ji tayi murmushin mugunta tare da gyara kwanciyarta, tana jinsa taki bude masa, Abba Abbas kamar zautace ya dinga buga kofar yana kiran sunanta, Halisa sai da tagama ja masa rai tukkuna taje ta bude masa kofa, ganin yanayin da yake ciki yasa ta rungumeshi suka nufi bed dama haka take so ya faru hakan ya tabbatar mata da cewar ya kasa ta'buka komai da yarinyar shiyasa ya dawo gurinta, sosai ta bashi kulawa ya hau ya dinga aiki tamkar ba zai bari ba, shi kansa mamakin al'amarin yake idan yana tare da Halisa har wani karfi yake ji, amma idan yana tare da Naja'atu gabadaya ya kan rasa karsashi gami da kuzari! babban abinda ke bashi mamaki shine yanda gabansa ke macewa tamkar na mara lafiya....Wannan abin na bashi mamaki mutuka.
B'angaran Naja'atu kuwa Kasa bacci tayi a dakin bayan fitarsa ta dinga juye-juye abun duniya ya isheta ita abin ma mamaki yake bata ai da farko ba haka hallitarsa take ba! amma yanzu ya akayi ya zama kamar wani lusari! takaicin al'amarin yasa ta bar dakin nasa ta gwammace ta kwanta cikin yaran yafi mata alkairi, dama ai ya riga ya tsufa a ganinta shekarunsa sun ja babu wani abin arziki da zai iya sai dai karfin sha'awar amma babu kuzari! Zuciyarta tace mata kin manta ranar da ya karbi budurcinki kenan? ke kanki kin san ba zaki kira Abbah Abbas rago ba. Shuru tayi tana tunani! gaskiya farko ta tsorata dashi sabida jarumtarsa amma tsakanin jiya da yau mugun haushi ya bata duk ya wani sakwarkwace ta'b! yaushe zata iya kayan takaici! idan hakane to gaskiya Halisa na hakuri..Zuciyarta tace mata kin manta ranar da Halisa takasa tafiya ranar da Yaya Ramlatu tazo, Abbah Abbas fa ba rago bane watakila bashi da lafiya shiyasa ya kasa aikata komai.
Gyara kwanciya tayi tana ta'be bakinta koma dai menene ita kam ba taga gurin zama ba tana ganin dama kwad'ayi ne kawai irin nasa ina shi ina ita ai a kwai cutarwa a ciki a lokacin da take kan ganiyarta shi kuma ya tsufa to waye zai biya mata bukatarta shiyasa wasu matan ke bin mazan banza ko kuma su dinga neman junansu suna biyawa junansu bukata, ita ko tana ganin data fad'a halaka gwara ta nemawa kanta mafita tun kafin tafiya tayi nisa.
Da safe Abbah Abbas nauyi da kunyar yarinyar ya hanashi hada ido da ita, koda ya shiga dakin bai bari sun hada ido da ita ba, ita kam sai kallonsa take tana girgiza kanta takaici kamar ya fasa mata zuciya dama ina da gami gashinan tun ba'aje ko ina ba ya gaza Allah ya sawwa'ke!
Bayan sun gama break suka zauna a palo gabadayansu har yaran da yake basu da makaranta suna hutu, naja'atu idonta a kofar dakinsa so take ya fito ta tambayeshi zuwa gidan aunty Maryam
Halisa ce ta fito daga dakin sai wani murmushi take kana kallonta kasan tana cikin farin taci uwar kwalliya tamkar wata amarya ita kanta Naja'atun sai da tayi mata kyau a idonta, amma haushinta da take ji bai bari yasa ta kalleta ba sai ma ta mike ta nufi dakin Abbah Abbas din..Halisa kam zama tayi ta dora kafa daya kan daya tana sakin murmushi na samun nasara.
Yana kokarin fitowa daga dakin ita kuma tana kokarin shiga sukayi karo da juna, da sauri ya matsa gefe yana kallonta, ita kuwa tunda tayi masa kallo guda taji gwiwarta ta sage! wani iri kyau da kwarjini yayi mata a idonta, yayi gayu sosai yana sanye da filtex blu black d'inki tazarce sai yayi amfani da milk din hula (dara) irin ta larabawa a gogon fata ne daure a hannunsa yasa takalmi sau ciki.....Yayi kyau tamkar matashin saurayi....Dabarbarcewa tayi ta manta abinda ya shigo da ita
Shi kuwa cikin kulawa yace."Naja'atu ya akayi ne kina bukatar wani abu.''
Ta dan ja hanci cikin kokarin saisaita nutsuwarta tace"Dama inaso na shiga gidan Aunty Maryam ne idan anjima kadan.
Dan'bata fuska yayi yace"Me zakije kiyi." Ta daga kai tana kallonsa da mamaki a fuskarta ganin yasa mata ido yana jiran amsarta yasa tace''Babu komai kawai inaso naje mu gaisa ne."
Yace."Kin san bana son yawo ko? kada kice zakije kofar na'isa irin kwanakin baya.
Tace"Wallahi babu inda zanje to me akayi min a gidan da zanje kofar na'isa.
Yace."Ai ba dole sai anyi miki laifi ba nasan ki da rawar kai ne idan kika je kofar na'isa kin san labari zai same ni sai na 'bata miki rai."
Tace"Insha Allahu ba zani ba.
Juyawa tayi zata fita ya ri'ko hannunta ta juyo tana kallonsa.
Gani tayi yana mata wani irin kallo.
'bata rai tayi ta dauke kanta ta gane kome yake nufi
Jin hucin numfashinsa dai-dai wuyanta yasa tayi saurin fizge hannunta ta bude dakin ta fita, lallai ina zata iya tsayawa ya tayar mata da hankali ya barta da wahala...Yaji takaicin abinda tayi masa dalilin da yasa da ya fito bai ko kalli inda suke zaune ba ya nufi kofar fita, Halisa da azama tabi bayansa, ita kuwa Naja'atu tana jin yaran nayi masa a dawo lafiya tayi shuru da bakinta.
Salim na zaune saman mota ya hangi fitowarsu, sai ya sakko daga motar yana wani sunkuyar da kansa kamar wani mutumin kirki! Yace."Kawu barka da asuba.'' Abbah ya mika masa hannu suka gaisa Salim ya kalli Halisa yana murmushi yace."Big anty an tashi lafiya." Tace"Lafiya kalau Salim ina Yaya Ramaltu.'' Yace."Tana nan kalau." Tace ka gaisheta! Yana kokarin budewa Abbah Abbas mota yace"Insha Allah zan fada mata...Halisa bata koma cikin gida ba sai da taga motarsu ta fita daga gidan tukkuna
Tana kokarin shiga sukayi karo da Naja'atu zata fita. Tace"A'a naja'atu ina zakije kuma."? Ko kallonta ba tayi ba ta kama hanyar fita...Halisa tace"Naja'atu kina ji ina miki magana kin share ni.
Hannu ta daga mata a fusace! tace"Kinga Anty Halisa bana son gulma da munafurci dan Allah bake kike aurena ba ballantana ki dameni da tuhumar ina zani aikin banza aikin hofi kawai wallahi kada ki dauka duk abinda kike bana ganewa ina sane, kuma ke kika damu da wannan tsohon har kike satar kwana ki rubuta ki ajiye na kusa fita na bar miki gidanki dan banga gurin zama a cikinsa ba."
Halisa ta bude bakinta tana kallonta cike da mamaki! Naja'atu buge zaninta tayi ta bar gurin....Halisa ta juya tana wani irin murmushi ta nufi cikin gidan ranta wasai bukatarta ta kusa biya.
Dakinta ta shiga ta dauki wayarta ta kira maigidan nasu.
Yace"Allah yasa dai lafiya. cikin alhini da yanayi na a tausaya mata tace"Yanzu yanzu na Naja'atu ta gama zagina saboda kawai na tambayeta ina zata je shikkenan take zagina harda kiran ka tsoho da fadin cewar na fad'a maka wai a kurkusa zata bar maka gidanka domun kuwa ba taga gurin zama ba.
Cike da mamaki yace."Naja'atu tace fada miki hakan." Salim dake driving yasa kunne sosai jin an kira sunan Naja'atu.
Halisa tace"Kwarai kuwa wallahi ni kaina banji dadi ba me yayi zafi! ni banga abin'ki a tattare da kai ba." Jikinsa a sanyaye yace."Koda ta dawo gidan kada ki sake shiga sabgarta ballantana ta sake zagin ki ki rabu da ita dani take zancen zan dawo na sameta. Halisa farin ciki ya wanke mata zuciya tace"To shikkenan Yallabai Allah ya dawo mana da kai lafiya." Ya amsa da amin tare da kashe wayarsa.
Naja'atu kam tana zama a gidan anty maryam kuka tasa......Anty maryam ta zauna kawai tana kallonta dan babu yanda ba tayi da ita ba akan tayi shuru tayi mata bayanin abinda ke faruwa amma taki tayi shuru sai da taga dama tukkuna ta share hawayenta tana kallon aunty maryam din tace"Anty wallahi bashi da lafiya." Anty maryam ta zuba mata ido tana kallonta da fadin"Waye bashi da lafiya." ? Kai tsaye tace"Abbah Abbas mana Allah aunty yana da matsala babba ni bazan iya zama ba dan cutata kawai yake....Anty maryam duk shekarunta kasa gane inda maganar ta dosa tayi.
Tace"Kinga ni kiyi min bayani yanda zan fuskanta wace irin rashin lafiya yake."? Hanci taja tace"Baya iya biya mun bukatata kullum sai dai ya tayar min da hankali ya barni cikin sha'awa saboda haka tun kafin tafiyar nan tayi nisa ku san yanda zakuyi ku warware shi."
Anty maryam tayi 'kasa da kanta kunya kamar ta sa ta nutse a gurin, ashe naja'atu bata da kunya haka har ta iya zuwa tazo tana yi mata wannan maganar gaba da gaba lallai 'yan matan zamani halinsu sai su!
Sai da ta aro jarumta tukkuna ta dago kanta tana kallon Naja'atun ta 'bata fuska sosai tace"Ke Naja'atu bana son sharri wallahi! Ni tunda nake da Halimatu da Halisa babu wacce na ta'ba jin tayi wannan maganar! Sharri ne kawai irin naki! sannan har yaushe akayi auran naku da zaki tantance yanda al'amarin yake har kike cewa baya biya miki bukatarki wallahi kiji tsoran Allah.
Itama shan kunu tayi tace"Aunty Maryam ya zaki fad'i wannan maganar ? nifa macace kuma ina da sha'awa sai kuma kice wani abu ni wallahi gaskiya na fad'a banyi masa sharri ba ki fadawa mijinki a san yanda za'ayi.
Anty Maryam ta rike bakinta tana kallonta cike da mamaki tace"Wai ke baki da hankali ne? wai kike tunanin zan fadawa wannan maganar? Humm! ba dani ba ke idan kina ganin kina cutuwa sai ki tsaya yayan naki ya dawo ki fada masa amma ni babu ruwana....Cikin takaici tace"To shikkenan ai kuwa wallahi in tura ta kai bango sai na fad'a! ai sune suka cuce ni yama za'ayi su auran min tsoho mara kuzari ni kam ba zan iya wannan takaicin ba.
Anty maryam shuru kawai tayi tana kallonta mamakin ta kawai take lallai *Zamani* Indai akace maka *Zamani* to magana ta 'kare ita kam tana jin koda mijinta baya iya gamsar da ita zata hakura ta zauna sabida tana jin kunyar taje gida ta fad'a to taya ma zata farayi wa iyayenta bayani
*(Wannan ba dabara bace Aunty Maryam akwai 'kwaruwa ace namiji baya biya wa matarsa bukatarta sai dai ya biya tashi, akwai matsala babba! matsalar da kan iya janyowa mace fad'awa ga halaka! mata da yawa suna nan sun fad'a harkar madigo duk sabida irin wannan matsalar akwai wanda kuma suke bin mazan waje da auransu da komai amma kuma mazajen nasu sun zama hoto a gurinsu....'Yar uwa idan kina fuskantar irin wannan matsalar kada ki zauna kiyi ta cutar kanki ko kuma ki jefa kanki ga sa'bon Allah! Akan ki sa'bi Allah gwara kin kashe auran kije kiyi wani shine yafi miki alkairi...ko kuto kika kai al'kali ba zai ce miki don me ba sabida shima yasan matsalar gagarima ce...Allah kasa mu dace)*
Aunty Maryam ta mike da sanyayyan jiki ta kalli Naja'atun tace"Ni dai duk wannan surutun da kikeyi babu wanda na dauka a ciki dan sabida nasan karya kikewa bawan Allah nan wallahi ki sanja halinki Naja'atu."
*(Eh gaskiya kam Naja'atu karya tayi wa Abbah Abbas lafiyarsa lau kawai Halisa ce tayi musu farraqu)*
Ganin anty maryam din na kokarin shiga kicin yasa tace"Dan Allah dan bani aron wayarki zan kira kawata." Anty Maryam tace"Tana dakina ki shiga ki dauka.
Da sauri ta mike ta nufi dakin nata...Kan mirror taga wayar ta dauka tare da zama bakin bed dinta...Numbar Munira tasa bugu daya tayi ta daga wayar.
Munira najin muryar Naja'atu tace"Kamar *Na'ja'atu Abbas qofa* Naja'atu tace"Eh nice kinyi mamaki ko." Munira tace"Eh lallai nayi mamaki Naja'atu yau kin tuna dani kenan ai wallahi baki da kirki Naja'atu."
Murmushi tayi tace"Nasan dole dama ki fadi haka amma dan Allah kiyi hakuri kinji ko wayata ce ta lalace shiyasa kika ga na kiraki da wannan numbar wayar aunty na ce."
Munira tace"Babu komai ' k'awata ya kwana biyu! wallahi baki yanda nake ji ba a duk sanda na tuno rayuwarmu ta makaranta.
Naja tayi murmushi tace"Wallahi nima haka munira ina kewarki sosai cikinmu duk ke kad'ai ce mai zumunci kinyi kokarin ziyartar inda nake nima a lokaci da nake shirye shiryen kawo miki ziyara wata kaddara ta gifta min."
Munira tace"Innalilihi Naja'atu me ya faru da rayuwarki......Naja'atu ta goge hawayen dake zubo mata ta shiga bata labarin abinda ya faru bayan rabuwarsu.....Munira tace"Yanzu dama Mamma Halimatu ba itace ta haifeki ba."? Tace"Wallahi munira nima ban sani ba sai bayan mutuwarta...Munira tace"Ubangiji Allah ya jikanta halinta na gari ya bita, ammafa 'kawata Abbah Abbas yayi masifar bani mamaki lallai shi ko kunya baiji ba yazo ya wani aureki sabida son kai ai wallahi idan nice ba zan yarda ba gaskiya an cutar dake."
Naja'atu zuciyarta ta sake karyewa tana zirarar da hawaye tace"Munira na rasa wane mataki zan dauka wallahi mutumin nan ya nace min dik wani wulakanci da iskanci nayi masa kamar maye yaki yayi zuciya ya sakeni."
Munira tace"Kici kwalarsa kawai in ta kama ma ki zazzage shi!! nasan zai sake ki idan kikayi masa haka." Naja'atu shuru tayi tana nazarin maganar! Anya kuwa zata iya cin kwalar Abbah Abbas! Tace"Munira ba zan iya yi masa hakaba yana da babban matsayi a zuciyata bazan tozarta shi irin wannan ba. Munira tace"To shikkenan wace shawara kika yanke ni dai idan zaki dauki shawara ta kiyi masa haka." Tace"Idan na yanke shawara zanyi miki waya." Tace"To shikkenan ni kuwa ina Salim kuma yaya yayi da yaji faruwar wannan al'amarin."?
Murmushin takaici tayi tace"Ya shiga tashin hankali da farko amma yanzu gani nayi kamar ma ya daina sona tunda har yake iya kirana da auntynsa." Munira tace"Lallai Salim gaskiya baiyi hallaci ba amma babu komai koda bai aureki ba ai idan kin futo ba zaki rasa saurayi mai jini a jika ya aureki ba, alhamdullhi kina da kyau da duk suffofin da ake so a jikin mace, wallahi akwai wani abokin Muktar wanda zan aura kenan dan gayu ne sosai sunansa khamis yana da hankali da nutsuwa ga kuma kudi da duk abunda mace take bukuta, insha Allah zan hadaki dashi nasan ya ganki zai soki tunda kin cika mace."
Naja'atu tace"Ni yanzu babban burina na rabu da auran wannan tsohon saboda na tabbatar da cewar ba zanyi wani nauyi ba zan samu daidai dani na aura." Munira tace"To shikkenan ina sauraranki idan kin yanke shawarar sai ki kirani ki fada min ni kuma zan taimaka miki saboda darajar k'awancen mu." Tace"To nagode kawata sai kinji ni." Sallama sukayi da juna, ta kashe wayar tare da 'kurawa kasan kafet din dakin ido tana tunanin shawarar da zata yankewa kanta...
Aunty Maryam ce ta shigo dakin ta ganta ta zabga tagumi dan gabad'aya ma bata san ta shigo dakin ba, aunty Maryam Jikinta ne yayi sanyi ta tsira mata ido cikin zuciyarta tace"Kodai yarinyar nan da gaske takeyi da maganar da tazo mata dashi to idan ba haka ba me zai sanya ta shiga damuwa irin haka, gaskiya to idan ya kasance gaskiya ne yarinyar zata shiga damuwa tunda ta lura bata da hakuri ta wannan bangaran kuma tana da karfin sha'awa tabbas kuwa tunda har ta iya zuwa tafad'a mata maganar abin na damunta saboda haka zata yi dubarar fad'awa maigidanta taji abinda zaice.
Zama tayi a kusa da ita ta dafa kafadarta a sanyaye ta kira sunanta, ta juyo tana kallonta idonta na kokarin kawo ruwa.
Anty maryam tace"Ki daina kuka kinji ko! jikina kuma yayi sanyi yanzu dana ganki cikin damuwa, tabbas hakan tana iya kasancewa gaskiya ne insha Allah idan Abbah Magaji ya dawo zan fad'a masa abinda yake faruwa sai muji abinda zai ce a kan matsalar abokin nasa ke kuma dan Allah ki daina wannan kukan da kikeyi ita mace da kawaici da hakuri a kasanta.
Dan ta 'kara tunzura Anty maryam din tace"Ni wallahi anty bazan iya hakuri na jure ba ni bani da hakuri ta wannan bangaran kawai a san yanda za'ayi."
Aunty Maryam tace"Ni abinda yake bani mamaki anan kince bakya sonsa to ya akayi kike sakin jikinki dashi har wata mu'amula take shiga tsakaninku kike jin dadi wanda har kike ganin kamar yana cutarki."
Tace"Aunty shine kullum sai yazo yayi wasu abubuwa wanda suke sawa hankali na ya tashi ni wallahi da baya ta'ba min jikina bazan damu ba amma kullum sai yayi ta damuna ni kuma na kasa hakuri."
Aunty Maryam tace"Tom magana dai ta wuce kija bakinki kiyi shuru kada ki fadawa kowa kuma kada ki sake Halisa ta sani dan za tayi farin cikin hakan ki cigaba da bashi kulawa insha Allah idan bashi da lafiya to zai samu sauki ai kowace cuta nada maganinta."
Shuru tayi kawai Aunty maryam ta cigaba dayi mata nasiha gami da koya mata dabarun zama da miji da kishiya Naja'atu jinta kawai takeyi domin ita ta riga ta gama yankewa kanta hukunci.
Sai bayan la'asar ta koma gidan, nan tarar da wata dattijuwa a zaune a palo ita dasu Saddiqa, ta zauna kan kujera tana fuskantar matar suka gaisa a nutse, matar tace"Sunana Larai daga gidan Hajiya nake tasa aka kawo ni nan gidan domin na dinga taimakawa matan gidan da aikace-akaice."
Sai da matar tayi mata bayani sannan ta gane cewar mai'aiki aka kawo musu, tace"To sannu da zuwa Allah ya bamu hakurin zama da juna." Matar tace"Ameen ya Allah.
Tace"Ina kayanki suke." Larai tace"Suna can wani daki a harabar gidan Hajiya tasa an kai mun can tace can ne masaukina."
Tace"To hakan yayi Allah ya taimaka."
Larai tace"Ameen" Halisa ce ta fito daga dakinta ganin Naja'atu da larai suna hira sai ranta ya 'baci! Ta kalli Larai fuska a 'bace! dama can halisa akwai girman kai tace"Yana da kyau ki shiga kicin ki fara aikin ko."
Larai ta mike da sauri tana fadin "To Hajiya a nuna min kicin din." Tace"Muje na nuna miki yanda ake amfani da komai." Larai tace"To." kicin din suka nufa Naja'atu ta bisu da kallo tana girgiza kanta, Halisa ba 'yar gidan uban kowa ba amma dan kawai tana auran mai kudi sai shegen girman kan tsiya, tsaki taja ta kalli Mussadiq dake mata magana
Tace"Ba gidan Alhaji naje ba gidan Aunty Maryam naje." Yaron yace"Da kin sani kinje dani Yaya Naja'atu. Tace''Wani weakend din sai ku tambayi Abbanku kuje ku yini a can."
Mufida tace"Aikuwa zamu tambaye shi." Ta kalli Saddiqa da fadin"Saddiqa ya hannunki." Yarinyar tace"Hannu ya warke kinga yanzu ina iya amfani dashi ba tare dana ji zafi ba." Tana kokarin mikewa tace"Allah ya kara sauki." dakin yaran ta nufa, ta shiga wanka ta fito daure da zanin atamfar jikinta jakar kayanta ta bude taga babu duk ta sanye su sai 'kananu irin na kanti sai dogwayen riguna ita kam ba zata sa doguwar riga ana zafi ba riga da sket ta dauka tasa a jikinta ta gyara gashinta tasa masa ribborn ta gaji da rashin kitso tana ganin dole ta tambaye shi zuwa kitso kanta kusan satin sa biyu a tsefe! gashi tubarkalla tana da gashi babu laifi....Dankwali abaya ta daura a kanta ta zauna tana hada kayanta dana yaran wanda da sukayi daud'a! ta fito palon tana kallon Mufida tace"Kije bakin gate kiga idan me muku wanki nan kice yazo ya dauka."
Yarinyar tace"To" Da sauri ta mike zata fita..Halisa ta fito daga kicin tace"Ke ina zakije.''? Tace"Yaya Naja'atu tace naje na kira Yunusa mai wanki.''
Cikin tsawa tace"Koma ki zauna idan ita ba zata je ba to ta aiki wanda take da iko dasu.
Yarinyar ta kalli Naja'atu dake tsaye tana kallonsu...Jikinta a sanyaye taje ta zauna saboda tana masifar jin tsoron mommyn nata tana kuma tsoron irin dukan da take mata....Saddiqa ta mike ta nufi dakinsu ta sako hijabinta ta nufi kofar fita.
Naja'atu kuwa murmushi tayi ta zauna kan kujera da fad'in "Allah yasa nima na haifa kafin ki haifa ballantana kiyi min gori ina da masu share min hawaye ehe."!! Halisa na jinta tayi mata banza so take kawai maigidan ya dawo taga irin hukuncin da zaiyi wa yarinyar na fita ba tare da saninsa ba kuma tasan ya tsani yawo komai shirin da kuke dashi kukan iya 'batawa dashi idan yaji maganar zuwa unguwa shiyasa itama bata fiye zuwa sabgogin danginta ba saboda kullen da yake musu.
Larai tuwo tayi musu na farar shinkafa yayi kyau sosai ga lafiyayyar miyar bushashshiyar kubewa da taji nama da daddawa da kayan kamshi, cikin nutsuwa ta shirya musu gurin cin abincin tayi musu sallama ta nufi masaukinta.
Halisa kuwa zuwa akayi ka cancad'o ado da wani uban material mai tsadar gaske sai dai anyi masa banzan dinki riga da siket ne duk an tsaga shi hannun riga mai tsayi da gajere tasa turare mai kamshin gaske, palon ta fito tana shan k'amshi
Naja'atu da yaran suka bita da kallo, Naja'atu Kallo guda tayi mata ta dauke kanta tana kunshe dariya! Halisa ta lura da ita sai ta shareta ta zauna kan kujera hade da daukar romot tana dannawa! Yaran kuwa motsin kirki sun kasa yi wanda da kafin fitowar Halisa hayaniya suke akan film din da suke kallo amma zamanta a gurin duk yasa sun shiga taitayinsu......Haka suna ji suna gani ta sanja musu tashar da suke kallo ta mayar dashi Mbc1 tashar larabawa, gabadaya yaran basu ji dadi ba dan yanayin su sai da ya nuna....Naja'atu ta kalleta a da'kire! tace"Kallo fa suke zaki dauke musu dan Allah ki mayar musu su 'karasa.
Halisa ko kallonta ba tayi ba ta cigaba da kallon dramar da akeyi a tashar mbc1 din.
Naja'atu ta mi'ka hannu zata dauki romot din ta wani fizge hannunta ta dauke romat din ta rike a hannunta.
Naja'atu tace"To ikon Allah! kina Iko da abinda ba naki ba? Kayan kallon nan fa ba daga gidanku kika zo dashi ba maigidan ne ya siya ya ajiye domun 'ya'yansa kawai kuma sai ki dinga 'kuntatawa yara kina son zuciyarki." Halisa ba tare data kalleta ba tace"Ki cigaba da zagina kina min rashin kunya zaki gane baki da wayo wallahi."
Naja'atu tace"Babu wani zan gane bani da wayo ai gaskiya na fada miki dama ni tuntuni abinda yake had'ani dake son kai aikin banza kawai." A fusace! Halisa ta juyo ta wanke mata fuskarta da mari ta mike tsaye tana wani irin huci! tace"Ke na gaji da rashin mutuncin da kike miki wai dan uwarki ni sa'arki ce."! Naja'atu ta dafe fuskarta tana kallonta ta'b!!! Mikewa tsaye tayi a zafafe! kawai suka ji sallamarsa a palon...Naja'atu ta fashe da kuka tana sake rike fuskarta ta da fadin "Kawai daga na fad'a miki gaskiya shine zaki mareni har da zagin uwata."
Ya k'araso gurin yana tambayar abinda ke faruwa, Halisa dai jikinta ne yayi sanyi dan ta kasa magana data san zai dawo da wuri to da bata aikata abinda ta aikata ba shi kuwa ya dawo da wuri ne domin kawai yaga shin naja'atu ta dawo gidan ko kuma tana waje.
Tana kuka ta kama hanya zata bar gurin. Hannunta ya rike ya dawo da ita yana tambayarta abunda ke faruwa...Tana kuka tace"Kawai daga na aiki Mufida nace ta kira Mai musu wanki yazo ya dauka shine tace yarinyar ba zataje ba wai naje da kaina ko kuma na aiki wanda nake da iko dashi, sai kawai Saddiqa ta tafi ta kirawo shi yazo ya dauki wankin, to kuma yanzu yara suna kallon film dinsu kawai daga zuwanta tazo ta sanja musu tasha shine dan nace ta mayar musu su karasa gani sai kawai ta hau d'ura min ashar harda zagina." Cikin gawurtaccen kuka ta 'karashe maganar.....Halisa jikinta yayi sanyi lallai yarinyar nan ta gawurta gurin iya sharri yanzu dame zata kare kanta ji tayi giwarta tayi sanyi.....Babu walwala a fuskarsa ya kalli Halisa da fad'in "Wai me yasa kema da girmanki kike mayar da kanki yarinya? Akwai Tv a dakinki me zai sanya ba zakije can kiyi kallonki ba sai kinzo ki takurawa yara kuma idan nayi magana kice ina fifita yara a kanki ke abinda kikeyi ya dace kenan."?
A sanyaye tace" To ni dai bani da abinda zance anan gurin shuru shi yafi min alkairi amma duk abinda yarinyar nan ta fada maka to karya take yi Tunda ta dawo daga yawonta take zagina dama kuma na fada maka tun kafin ta fita ta fara to ina tunanin inda taje an zugata! shiyasa ta shigo da neman fitina kuma ni ban zauna dan na takurawa yaranka ba kayi hakuri."
Tana kare maganarta ta bar gurin, tana mamakin yanda al'amarin ya juye kanta tana so ya dawo gidan taga irin cin mutuncin da zaiyi wa yarinyar sai gashi al'amarin na nema ya dawo kanta aikuwa dole ta lalla'ba kada ya kunyata a gaban yara shiyasa tayi gaggawar barin gurun.
Halisa na barin gurin Ya shiga bin jikin Naja'atu da kallo drassing din da tayi yayi masa kyau! komai na jikinta ya futo kuma yau bata sanye da hijabi! Ganin yana kallonta ga yara a zazzaune sai tayi saurin zama kan kujera tana dauke kanta...Shima da sauri ya bar gurin gudun kada yaran su fahimci wani abun.
Mufida ce ta dauki romot din tayi saurin mayar musu da Mbc2 tashar da suke kallo, suka cigaba da kallon film dinsu.
Halisa da kyar ta iya binsa dakinsa ta taimaka masa yayi wanka ya shirya jikinsa suka zauna suna mayar da maganar abinda ya faru ita dole sai ta wanke kanta ta d'ora laifin abinda ya faru a kan Naja'atu shi kuma ya kasa fahimtar ta shifa ba zai fahimci komai ba mutukar magana ta kasance a kan yaransa to yakan iya daukar mataki mai tsauri a kan koma waye (Lallai Abbah Abbas kana da son 'ya'ya da yawa) Halisa da taga ya kasa fahintarta sai ta kawai ta bar maganar ta shiga fada masa zuwan mai'aikin da hajiya ta turo...Yace."To alhmdullhi naji dadin zuwanta kowa sai ya huta dama dake da Naja'atun dukkaninku kuna ganin kyashin kulawa da yaran wannan kuwa kudi zan biya ta nasan zata kula min dasu.
Halisa ta rike bakinta tana kallonsa da mamaki a tare da ita tace"To me kuma yayi zafi da fadin wannan maganar." ? Yace."Duk maganar dana fada a kanku ai ba karya nayi ba, ke 'yar da kika haifa ma baki nuna kulawarki a kanta to akan wa zaki nuna." Halisa ganin yana nema ya mayar da abin rigima sai ta shiga bashi hakuri wai ya bar maganar kada tayi tsayi ita dai tasan tana iyakacin bakin kokarinta a kan yaran, kuma tasan Allah yasan zuciyarta.....Jinta kawai yake saboda halinta sai da ya fadawa wani
Idanunta ne ya sauka kan ledojin kayan lefen Naja'atu da suke ajiye a gefe guda, tace"Wai wannan yarinyar ba zata dauki kayanta ta kai d'inki ba."
Yace."Tace bata so ki kwashe ki bawa wanda ya dace! kafin mu tafi umara zamuje da ita ta duba duk abinda take so..Halisa zugum! tayi tana kallonsa cike da mamaki tace"Yanzu meye laifin kayan nan da zate ce bata so kai kuma zaka biye mata wallahi ka dinga amfani da kudinka a inda suka dace." Cike da kishi ta fadi maganar
Yace."Duk da ban san kayan mata ba na duba naga kayan na gane basu da kyau da quality saboda haka tunda tace ba suyi mata dole a sanja mata wasu tunda hakkinta wannan kuma ni nace ki bayawa mabukata ko a cikin danginki ne."
Halisa sai taji maganar tasa kamar da akwai cin fuska a cikinta Ikon Allah! Lallai yau ya shigo gidan da son yaci zarafinta dan haka sawunta a likkafa ta fita tabar masa dakin.
*( To dama waye ya fad'a miki kullum ake kwana a gado Halin namiji ai yafi dubu yau zuma gobe mad'aci! haka suke Komai asirinki idan wani namijin ya burkice miki sai kin rasa yanda za kiyi gwara ma ki daina asirin shi zai fi miki alkairi*)
Daure da alwala ya fito ya samesu a zaune a palon Naja'atu ta sake sai dariya take ita da yaran ya kallesu yana jin dadi a ransa a duniya yana so ya gansu suna walwala yace."Ku tashi kuje kuyi sallah! Da sauri suka kashe tv din shi kuma ya kama hanya ya fita da niyyar shiga massalaci
Sai da ya sallaci isha'i ya shigo, kai tsaye gurin cin abincin ya nufa, Naja'atu da yaran suka bi bayansa, sukayi zaune suna jiran Halisa tana daki ta'ki fitowa sai haushi take ji...Ya kalli Mufida da fadin taje ta kira ta.
Yarinyar ta fito ta zauna tana kallonsa tace"Wai gata nan zuwa." Suka cigaba da zaman jiran fitowarta bata fito ba, Ya kalli Naja'atu da fad'in "Zubawa kowa abincinsa." Ta kuwa mike da sauri ta shiga had'awa kowa nasa, dadi take ji itama yau ta samu galaba kan Halisa.......Tun kafin ya fara cin towon ya bashi sha'awa kuma gabadaya girkin baiyi kama dana Halisa ba yace"Da alama wannan abincin na bakuwar da mukayi ne." ? Tace"Eh nima bayan na dawo daga gidan aunty maryam na tarar da matar tace sunanta Larai daga gidan Hajiya." Ba tare da yace komai ba yayi bisimillah a nutse ya fara cin abincin gaskiya yaji dadin abincin matar sosai ashe Halisa ba ta iya komai ba hakuri kawai yake amma yanzu tunda ya samu mai aiki dattijuwa wacce ta iya girke-girken zamani dana gargajiya to yasan matsalarsa ta kare....
*Littafin na kudi ne....!*
Koda zaki ganshi a gruops to na sata ne idan kina so ki biya kudin karatu ga yanda abin yake.
Vip gruop#600
Normal #300
Account:0542382124...Binta Umar gtbank..Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Mddbhrmbn37
Har suka kammala cin abincinsu Halisa bata fito ba tana dakinta a kwance abun duniya ya isheta, gabad'aya ba tayi tsammanin al'amarin zai kasance haka ba ita abinda taso shine yana dawowa yaci mutuncin yarinyar ko kuma yace ta koma inda ta fito kamar yanda ya saba yi mata a duk lokacin da ta fita ba tare da izininsa ba to tana dawowa ko zama baya bari tayi zai ce ta koma inda ta fito, sai tayi kuka ta bashi hakuri sosai tukkuna yake barinta ta shiga gidan......Abunda kuma ya sake hassala mata zuciyarta shine ganin kwata-kwata daya shigo gidan baiyi maganar ba ballantana yayi wa yarinyar fad'an fitar da tayi ba tare da izininsa ba, bayan kuma d'azu data kirashi a waya ya nuna fushinsa harda cewa idan ya dawo sai ya hukunta yarinyar sai gashi ya kasa aikata komai a kanta ta tabbata idan itace ta futa ba tare daya sani ba sai yayi mata cin mutunci amma da yake Naja'atu ce ya kasa cewa komai, gaskiya alamarin yayi masifar bata mata rai! bayan haka kuma yana maganar zai dauki yarinyar suje siyayya ita kam ta rasa yanda zata kamo bakin zaren daga aiki ya fara kyau sai ya lalace! ta rasa wane irin sirri da asararai Baba malam yake dashi wanda da yakewa 'ya'yansa, lokacin Halimatu ma haka tasha wuya da jikinta da aljihunta, daga ta fara ganin daidai sai aiki ya wargaje! to yanzu ma ga Naja'atu tazo tana lalata mata aiki wai shin ya za tayi ne!? *(Hum Halisa kenan Baba malam babu wani abu da yakewa 'ya'yansa face addua itace maganin kowa ce irin masifa! kuma dama waye yace miki asiri na tabbata? asiri gaskiya ne tunda ya kama fiyayyan hallita annabi Muhammad slw! amma karfin addua bai sa yayi tasiri a jikinsa ba, karkarin asiri kwana bakwai zuwa ar'ba'in ya lalace shiyasa zaku ga masuyi kullum suna tafe kamar mahaukata! sannan kuma Wani lokacin asirin da Halisa keyiwa Abbah Abbas yana tasiri a kansa amma kuma akwai lokacin da asirin ba zaiyi tasiri ba a tare dashi ba tunda dai shi ya kasance mai yawan azkar da addua domin kare kansa da iyalinsa, idan hakane kuwa yana da kyau Halisa ta gane cewar aikin banza takeyi domin akuwa asiri ba zai ta'ba sanja mata Abbah Abbas ba ya koma lusarin namiji kamar yanda take b'ukata.....Mata masu biye-biyen malam wallahi ku daina kuyi wa kanku fad'a! babu wani abu da boka ko dan bori zai muku a duniyar nan face abinda Allah yayi muku suma bokayen Allah ne ya basu wannan ilimin domin sun kauce masa sunbi shaid'an to dama shi shaid'an kullum tunaninsa yaya za'ayi ya janyo wani jikinsa domin ya cutar dashi kamar yanda yayi wa Allah al'kawari! Duk mutumin daya had'a Allah da waninsa to ya ta'be! Kuma Ubangiji ya lan'ance shi, Allah na yafe wa bayinsa lafuka da yawa amma kuma baya yafewa bawansa idan ya had'ashi da abokin tarayya ba........Allah bashi da kishiya shi kad'ai ne tal sabida haka ka/ki nemi biyan bukata a gurinsa ba'a gurin wani ko wata ba.*
Naja'atu na kokarin barin daning din ya kalleta cikin kulawa yace." ta koma ta zauna yana so za suyi magana." a sanyaye ta koma ta zauna tana dan kallonsa....Yace." Ina fatan baki mance cewar yau kwanaki bakwai din da musulunci ya tanadar miki suka 'kare ba." Ta kalleshi tana dan nazari, ita ta manta dan ba lissafawa take ba. Yace."Yau zan koma dakin Halisa insha Allah zaku cigaba dayin kwana bibbiyu kamar yanda muka tsara ranar da kika zo gidan nan da sunan matata.
Shuru yayi wai ko za tayi magana, tayi shuru bata ce komai ba, sai ya cigaba da cewa''Sabida yawan sa'bani da kuke samu da Halisa yasa na yanke shawarar cewa zaki koma d'aya 'bangaran da zam...katse shi tayi tun kafin ya karasa tace"Umum! Abbah ni tsoro nake ji wallahi nafi so in cigaba da zamana anan." Yace."Ni kuma bana son tarayyarki da yara dan sabida watarana kada su gane wani abun.....ki koma gurinki yafi alkairi.
Murya na rawa tace"Dan Allah ka barni anan d'in Abbah." Yace." ba zai yiwu ba Naja'atu a duk ranar girki zaki dinga yi min yawo da hankali a gaban yara na sabida haka na yanke wannan shawarar."
Had'ashi da Allah ta shiga yi kan yayi hakuri ya barta anan din tayi al'kawarin zata zauna da Halisa lafiya.
Ganin tana kuka yasa jikinsa yayi sanyi yace"To shikkenan na kyaleki tunda kinfi kaunar ki takura kanki har yanzu kin kasa zama cikakkiyar mace a gidanta ke kenan ra'be-ra'be daga wannan d'akin zuwa wannan." Shuru tayi ba tace masa komai ba.
Yace."Insha Allahu sati mai kamawa zamuje umara nida Halisa da Hajiyarmu kafin mu tafi zamuje dake sahad store ki had'o lefanki sannan kema tuntuni na siya miki mota inaso ne naga kin 'kara hankali da nutsuwa sai na baki key din.
A sanyaye tace"Abbah daka bar maganar lefan nan dan ni basu ne a gabana ba."! Tsira mata ido yayi cikin sigar tuhuma yace."Menene a gabanki."!? Ganin yana mata kallon zargi yasa ta sunkuyar da kanta tace"babu komai." Yace"Karya kike kina so kice abinda ke gabanki rabuwa da aurena ko."? Da sauri ta shiga girgiza kanta gabanta na faduwa.....Yace"Na fada miki ki cire wannan kudirin daga ranki ba zan rabu dake ba har abada ina tunanin abu daya zakiyi min naji na tsaneki a rayuwata amma bana fatan ki aikata abun.'' Tayi kasa da kanta tana ji inama ya fad'i abinda baya so tayi masa wallahi da sai tayi komai munin abun dan kawai ta samu biyan bukatarta Ya kalleta yana lumshe mata kyawawan idanunsa yace."Tashi kije ki kwanta." Yanayin yanda yayi mata magana a kasalance yasa jikinta yayi sanyi ta gaza kallon kwayar idonsa dan jin yanda wani irin feeling ke taso mata a hankali ta mike zata bar gurin, ya riko hannunta yana me tsirawa fuskarta ido...Gabanta ne ya dinga dukan uku-uku gefe guda kuma tana jin yanda d'umin hannunsa ke ratsa mata jiki....Kafin tayi aune taji ta a saman cinyarsa...Hannunta ya dora a saman wuyansa ya tsirawa bakinta ido shi kadai yake muradi! To itama da yake tasan dadin abin sai ta lumshe idonta tana dan sauke numfashi...Cikin nutsuwa ya tallafo fuskarta ya had'a bakinsa da nata ya shiga tsotsa babu kunya ta dinga yi mayar masa da martani al'amarin da yayi masifar gigitashi! ya shiga shasshafa jikinta yana cigaba da sucking din harshenta da le'bunanta tamkar zai shanye mata yawun bakinta haka yake kissing dinta.....Jin yanayin jikinta ya soma sauya nipples d'inta sun soma tashi, sai tayi gaggawa sauka daga jikinsa da sauri ta nufi daki ta rufe kofa tare da jingina jikin kofar tana wani irin mayar da numfashi.
Ya jima zaune a gurin kafin ya mike da mataccen jiki ya nufi dakin Halisa, tana kwance tayi shirin bacci tana jira ya shigo mata daki ta huce fushinta, aikam ganinsa cikin rashin kuxari yasa ta gane abinda yake da akwai sai tayi wata iriyar kwanciya cinyoyinta duk a waje...Bai saurareta ba sai da ya shiga toilet dinta yayi uzirinsa ya fito tukkuna ya nufi bed din Halisa a zuwan bacci takeyi da taji ya janyota jikinsa, sai ta mike zaune cikin fusata tace"Dan Allah Abbah Mufida ka rabu dani yau na huta kai kam kullum akin abu daya sam baka gajiya kamar ni kadai ce matarka, ni yau bacci zanyi ka kyaleni."
Tana gama maganarta ta juya masa baya.....Ya dinga kallon bayanta takaici kamar ya kashe shi gabadaya ma ji yayi baya sha'awarta Naja'atu yake sha'awa sanin da yayi ko yaje gurin Naja'atun ba wani abun arziki zai tsinana ba sai kawai ya cire abin a ransa yayi addua ya kwanta cikin ikon Allah kuwa bacci mai nauyi ya daukeshi...Halisa tayi mamaki sosai tasan halinsa bashi da hakuri ko kadan amma duba yau ba tare da ya nuna mata damuwarsa ba ya hakura, sai jikinta ya sake yin sanyi lallai dole ne ta sake tashi a tsaye.......
Sai wajejen shida da rabi na safe ya shigo gidan tun bayan fitarsa sallahr asubahi...Larai na palo ita kadai tana aikace akaice ta gaishi ya amsa yana kokarin kawar da damuwar dake fuskarsa.. Kai tsaye Dakin yaransa ya nufa...Suna ganin shugowarsa suka shiga gaisheshi kamar yanda suka saba.
Naja'atu da dan murmushi a fuskarta ta dago domin gaishi sai taga fuskarsa a murtuke tamkar hadarin dake daf da zubar da ruwa! Taji gabanta ya fad'i! Ta jima ba taga irin wannan yanayin daga gareshi ba, ya kalleta da idanunsa wanda suka zama jajaye duk da tsananin hasken su.."Ki same ni yanzu yanzu a dakina." Abunda ya fada mata kenan ya fita daga dakin....Jikinta a mace ta nemi hijabinta tasa tabi bayansa....Tsaye ta same shi hannuwansa goye a bayansa, Tana shiga yace"Rufe kofar.''Ta juya da sauri tayi yanda yace.
Tsira mata idonsa yayi tana daga inda take yana daga inda yake bai motsa ba yace."Zo nan ki maimaita min abinda kikaje kika fad'awa Maryam."! Ta kalleshi cike da fargaba da tsoro! Cikin tsawa! mai razanarwa yace."Ba dake nake magana ba."?
Bakinta na rawa tace"Babu abinda naje na gada mata wallahi."!
Sabida baki da kunya kuma kin raina Allah kike rantsewa dashi kin san girman wallahi kuwa."? Shuru tayi hawaye na kokarin zubo mata, Yace."Abokina Magaji ba zaiyi miki karya ba kana kuma Maryam ba sa'ar wasanki bace ballanta tayi miki karya! Shine saboda baki da mutunci kikaje kina kokarin tozartar dani a gurinsu ko? Ni ne bani da lafiya bana gamsar dake shin yanzu ke ba kiji kunyar zuwa ki fadi wannan maganar ba."? Tana kuka tace"Wallahi Abbah har abada ba zan tozarta kaba kuma ni banji kunyar zuwa na fadi maganar ba dan sabida nasan ba karya nayi maka ba kai kanka kasan baka cika lafiya ba to ina ganin idan zamu cigaba da zama da juna akwai cutuwa shiyasa na fad'i maganar kuma ban fad'i maganar ba dan su fad'a maka ko kuma na tozartaka kamar yanda kake tunani."
Zama yayi gefen bed tare da dafe kansa wani irin gumi yana tsatstsafo masa kamar ba safiya ba. Ya dago kansa a burkice yace."Naja'atu ban gaza miki ta wannan bangaran ba kiyi hakuri kinji ko! nima kwana biyu haka na tsinci kaina amma insha Allahu zanje ga likita domin na fada masa matsalata na tabbatar da cewar zaki sheda cewar ni din jarumi ne kuma gwaron namiji ne ta wannan bangaran tunda karon mu na farko dake kinga abinda faru so insha Allahu zaki same ni cikakken namiji mai biya miki dukkanin bukatunki.
Cikin izgili daso dole sai ta tunzura shi Tace"A gaskiya Abbah ka daina wannan maganar da kakeyi, idan za'a duba al'amarin nan a tsanake za agane kai ba tsaran aurana bane dan idan kace lallai xaka cigaba da zama dani zaka cutar dani da rayuwata dan girman Allah kayi hakuri ka zauna zaman aure da daidai da kai ni kuma ka kyaleni na samu daidai dani na aura ina ganin shine yafi alkairi a tattare damu baki daya."
Maganar ta sosa masa rai sosai da sosai wato har an kai matakin da yarinyar nan zata dinga yi masa kallon wanda ya tashi daga aiki mara mamora wai shin nawa ne ma shekarunsa a duniya da yarinyar keyi masa kallon tsoho wanda ya tashi daga aiki....girgiza kansa yake cike da jin takaicin maganganun data fada masa.Ita kuwa bude kofar dakin take kokarin yi domin ta fita ya dago kansa tare da fadin" Kada ki futa zo nan." Bata dauka wani abu zaiyi mata ba sai ta nufi inda yake, tana zuwa ya fuzgota ta fad'i a jikinsa, hijabin ya fizge ya kwantar da ita tare da kokarin cire mata kayanta...Tana kuka tana bashi hakuri yaki saurara mata sai da ya tub'e mata kayanta tsaf! ya cire jallabiyarsa ya bar gajeran wando sabida hasken gari yasa yaja musu bargo ya rufe musu jikinsu....Hannunta ya kama ya tusa cikin gajeran wandonsa jikinsa na wani irin kyarma yace"Ki r'ike da hannuki kiji yaya yanayinta yake ni ba ragon namiji bane kamar yanda kike tunani nafi karfin duk wani matashin saurayin da kike tunani! Naja'atu duk yanda kike tunani na wuce haka."!! A tsorace ta ri'ke! Joystick d'in nashi taji ta wani iri a hannuta girmanta ya bata mamaki mutuka da sauri ta cire hannunta jikinta na rawa, tunani take to ya akayi haka kuma yau bata kwanta ba, addua ta shiga yi kan Allah yasa kada ta kwanta har sai bukatarta ta biya....Tana jinsa yana ta wasa da sassan jikinta sha'awarta na 'kara tashi duk ta rikice gabanta sai zuba yake yana mata kaikayi gaskiya itama tasan tana da karfin sha'awa sosai!! a yanzu dai burinta kawai taji shi a jikinta....To shima nasa bangaran hakan ne dan jijiyarsa takai ta kawo kuma takai matakin da ya kamata a bata abincinta, sabida haka sai ya cire bakinsa daga kirjinta ya gyara cinyoyinta yau ma bai manta da adduar saduwa da iyali ba ya karanta sau uku ya saita cike da kwadayi yasa yana kokarin farawa jikinsa ya mutu kamar dai ranar farko yaji gabadaya giwarsa ta sage tayi sanyi kasala ta baibaye shi kawai sai yayi kwance a kanta yana futar da wani irin numfashi mai wahalar gaske.
Takaici kamar ya kasheta tana ji kamar ta rufeshi da duka kota zazzage shi sabida bacin rai! Hawayen bakin ciki ya soma zubo mata, haka nan ta daure ta dinga yi da kanta tana motsa jikinta a hankali a hankali tana kukan bakin ciki...Ta jima tanayi ta kasa samun gamsuwa gashi duk ta gaji sabida nauyinsa daya ke kanta kuka ta shiga yi mai gunji tana kiran sunansa hade tureshi daga jikinta.......A yanda yake kwance a jikinta shi kadai yasan kokawar da yake da jikinsa wai yana so ya yunkura ya tashi domin yayi yana ji tamkar an dauki (dala da gwaron dutse) an dora masa a kansa....(Bisimillahillazi layaduru ma'asmihi shai'un fil'arabi wala fissamawati wahuwassamiulalim) adduar da yake ta nanatawa kenan a cikin zuciyarsa, cikin ikon Allah yaji kamar saukar wani abu daga jikinsa, ya yunkura ya mike tare da gyara giwowinsa sosai ya gyara mata kwanciya cikin wani irin kuzari da muzzakarinci ya soma bugunta yana cigaba da nanata adduar a cikin zuciyarsa.
*Wannan adduar tana kore duk wani shaidanin aljani da duk wani shaidanin mutum*
*Littafin na kudi ne...!*
Koda zaki ganshi a groups to na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu to ga yanda abin yake.
Vip group #600
Normal gruop#300
Account: 0542382124..Binta Umar gtbank idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Mddbhrbn38
Jin irin bugun da yake mata ne yasa jikinta ya shiga karkarwa ta wani rungume shi tana sake tura masa tare da shashafa jikinsa tsabar dadin da take ji ne ya sanya ta dinga shashshafa jikinsa tana kissing din fuskarsa ba tare data san tanayi ba sosai ta sakar masa jiki ta manta da duk wata 'kiyayya da take masa burinta kawai ta samu cikakkiyar gamsuwar da take bukata daga gurinsa..
Abbah Ya jima yana sarrafata a kwance kafin ya burkitar da ita ruf da ciki ya d'an tasar da ita gwiwarta ta dogare da kafitar gadon (goho) yana kaunar wannan stayel din sai dai bai ta'ba kwantatashi a kan kowa ba sai a kan Halisa dan ita kadai ce ke iya jurewa Halimatu kuwa da yake ba cikakkiyar lafiya ce da ita bai fiye takura mata da fitina ba.....
*(maza da yawa nason goho yayin da su kuma matan ba kasafai suke yarda dashi ba saboda zafi da rashin gane inda harkar ta dosa, amma dai yana da kyau kiyi hakuri idan mijinki ya bukaci yayi ta hakan sai ki bashi kwarin gwiwa kuma ki taimaka masa sai kiga kun zauna lafiya😅 Kada fa kuga rashin kunyata gaskiya na fad'a muku wallahi 'kauyanci da gidadanci shine yake cutar da matan arewa babu abinda muka iya sai gasa da ri'ke manyan wayoyi da fafar shiga manyan motoci da 'karyar sanya sutturu masu tsada da gwalagwalai amma idan akazo wannan 'bangaran sai zance yasha bam-bam☺️ Dan Allah kuyi hakuri da yanda nake sakin layi a cikin wannan littafin al'amuran da suke ta faruwa kenan.....A rana na amsa kiran wayar mata sama da biyar masu kawo mun matsalarsu wai dan Allah ya zasu yi🤔 To Nakance kije ki gyara zamantakewar ki da mijinki da duk wanda kike mu'amula dashi sannan babu gardama da jayayya da miji idan ya umarce ki kiyi masa abu ta ko wanne fanni kiyi kokarin yi masa kada kuma ki raina samun mijinki kiga saboda bashi da kudi ko wata suttura ba zaki mutuntashi ba mutukar yana sauke dukkanin hakin ki da Allah ya d'ora masa to kiyi masa ladabi da biyayya! Amma kuma kada ki sake ki zama shashasha ki kama mutuncinki kada ki bari ya rainaki dan wasu mazan idan sunga matansu nayi musu biyayya sai kuma su dinga wulakansu saboda butulci, idan mijinki na kokarin ci miki mutunci bayan kuma kina sauke masa dukkanin bukatansu to idan kika zauna kika kyaleshi kece kika so! gwara tun kafin tafiyar tayi nisa ki nuna masa ke mai daraja ce*
Naja'atu jin yanda ya matseta jikin fuskar gadon ya rike mata wuya sosai yana bugunta yasa ta shiga taitayinta gabadaya ma ta daina jin dadin da take ji sai bakar azaba! gabanta sai wani irin zafi yake mata....Shi kuwa wani irin dadi ne yake ratsashi ya dinga sakin karamin ihu! abinda bai ta'bayi ba wai yana sex da mace ya dinga sambatun surutai...Wannan dad'in naja'atu yasa ya manta a inda yake sai numfashi da huci mai zafi yake fesarwa.
Halisa ta jima a tsaye a bakin kofar dakin tana murd'awa tayi tayi kofar ta bude taki...Cike da mamaki ta nufi dakin yaran nan ta tarar dasu sun Shirya tsaf cikin Uniform suna kokarin fitowa palon....Gaisheta suka shigayi ta amsa tana neman Naja'atu a dakin
Da bata ganta ba sai ta kalli Mussadiq da fadin ina Naja'atu take.'?
Yaron yace."Tana dakin Abbanmu tun dazu da ya shigo yace ta same shi a can.
Halisa taji gabanta ya fad'i! da sauri ta juya ta fita daga dakin...Larai na gaisheta ko sauraranta ba tayi ba ta nufi dakin a karo na biyu.
Ba tare da tunanin komai ba ta shiga bubbuga kofar dakin tana kiran sunansa.......Halisa ita take sha'aninta dan Abbah Abbas ba jinta yake ba ya riga ya samu sake ya samu kankanuwar yarinya mai tarin baiwa da ni'imar da ta kusa zautar dashi! Ya kasa barinta sai sanja mata kwanciya yake yana ha'karta tamkar wanda baya cikin hayyacinsa.
Naja'atu kam wuya tasa tayi gum! da bakinta sai rintse idonta take dan tuntuni ta samu satisfaction har sau biyu yanzu babu wani abun da take fuskanta in banda wuya ga wata iriyar kunyarsa da take ji dalilin daya sa kenan take rufe idonta dan bata son ta dinga hada ido dashi yana cikin irin wannan yanayin.
Halisa cike da tsabar bakin ciki da takaici ta bar gurin tamkar iskarta zata tashi a lokacin dan a jigace ta shiga dakinta ta kwanta kan gadonta tana kukan bakin ciki...Wato jiya data hanashi ashe ya shirya ci mata mutunci saboda rashin adalci ko tashinta baiyi ba ya bar mata dakinta kuma a cikin hakkinta ya kulle kofa da wata.(Kunji Halisa ko wato ta manta irin abinda ta dinga yiwa naja'atu cikin nata hakkin)
*Nifa har yanzu na kasa tantancewa akan muhawarar mu daku ta kwanakin baya dan Allah a cigaba da nemo mana fatawa daga gurin malamai shin ya hallata Namiji ya ke'be da matar da ba'a cikin dakinta yake ba, kamar dai yanda Abbah Abbas keyi a gidansa na tambayi malam biyu sunce bai hallata ba, sannan na tambayi wani malami shi kuma yace musulunci ya bawa namiji damar ya kusanci matar da ba'a dakinta yake ba, kamar dai yanda Hajiya Bhomis da Sistar Aisha Abdullahi suka fad'a! gabadaya kaina ya kulle na rasa manene gaskiyar magana*
Naja'atu taji jiki kafin Abbah Abbas ya saurara mata duk tayi muzu-muzu da ita lallai ta yarda da jarumtarsa dan gabanta har wani tsut-tsut! yake mata tana jin ma sai tayi ruwan dumi sannan zata ji sassauci...Bargo taja ta rufe jikinta kunyar idunya ta isheta.
Tana jin motsinsa a lokacin da yake kokarin shiga toilet sai ta mike da kyar tana neman kayanta tasa, bayan tasa kayan da kyar ta mike tsaye ta dinga wata irin tafiya tana cije bakinta...Daf da zata fita ya fito daga toilet din..Dakatar da ita yayi da fadin"Kada ta fita a haka taje tayi wanka tukkuna.
Babu yanda ta iya tazo ta wuce shi simi-simi ta shiga toilet din...Shi kuwa yana shirya jikinsa ya bar dakin..Yara tuntuni sunyi break fast dinsu sun wuce skull sai ya nufi dakin Halisa......Kwance ya tarar da ita ta tsurawa rufin dakin ido taci kuka ta koshi
Yana shiga ta mike zaune tana kallonsa bakinta na rawa tace"Kada ka kusanto inda nake idan ba hakaba sai nayi maka illah."!! sai kawai ta tsaya yana kallonta dan gani yayi kamar ma ba ita bace!! Yace."Ke me yake damunki? ni zaki illata.".
A fusace! ta diro daga bed din ta dauki kwalbar turare ta fasa tayo kansa tamkar mahaukaciya...Da sauri ya bude dakin ya fita yana mamakin al'amarin anya kuwa ba zai sa ayi wa Halisa ruk'iya ba........Koda ta fito daga dakin Kansa tayo da kwalbar a hannunta! Yayi saurin kaucewa yana kokarin murde hannunta!! Naja'atu ta fito daga dakin nasa duk ta zurma tayi wata 'yar rama ta lokaci guda....Halisa na ganinta cikin wata irin hard'ad'diyar magana tace"Dama ke muke nema." Sai ta nufe ta da abinda ke hannunta kafin naja'atu tayi wani yunkuri Halisa ta kai mata duka a fuska da kwalbar dake hannunta, aikuwa ta tsaga mata gefan kunne jini ya soma fita! Dafe fuskarta tayi jikinta na kyarma tana salati ta 'buya a bayansa tsoro duk ya cika mata zuciya anya kuwa Halisa nada hankali.
Murde hannunta yake kokarin yi domin ya kwace makamin tana sake fizgewa burinta kawai taga ta samu Naja'atu! Wani wawan mari ya kwada mata a fuskarta, a take ta silale ta fad'i a gurin tana wata iriyar fuffuka da fitar da farar kumfa a bakinta...
*Halisa kin had'u da aiki kin gayyato ba'kaken aljanu jikinki za kuwa su hanaki kwanciyar hankali tunda dai Abbah Abbas da iyalinsa sunfi karfinsu a kanki zasu dinga hucewa.*
Yau Pege din babu yawa kuyi manage sai mun hadu idan anjima da yardar Allah
*Littafin na kudi ne..!*
Koda zaki ganshi a gruops to na sata ne idan kina bukatar biyan kudin littafin ga yanda abin yake
Vip Gruop#600.
Normal gruop#300
Account: 0542382124..Binta Umar gtbank..Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Mddbhrmbn39
A mutukar tsorace Naja'atu ta matsa gefe tana zare idonta tayi masifar tsorata da ganin abinda Halisa takeyi sai wasu surutai take wanda gabad'ayansu basa gane abinda take cewa......To shima Abbah Abbas din a nasa b'angaran ya dan tsorata da abinda Halisan takeyi sai dai da yake namijin gaske ne bai nuna ba tunda dama ba wannan ne karo na farko da halisan ta ta'ba tada iska a gabansa ba.
Baba Larai mai'akinsu ce ta fito daga kicin taga abinda ke faruwa hankali a tashe ta 'karaso gurin tana tambayar Naja'atu...A tsorace tace"Wallahi nima ban sani ba kawai naga ta fad'i a gurin ne.....
Baba Larai ta kalleshi jikinta a sanyaye tace"Alhaji anya Hajiya ba iskokai takeyi ba wannan birgimar da takeyi bata hankali bace."
Cikin alhini da damuwa yace."Abinda ke damunta kenan insha Allahu kuma zanyi maganinsu. Ya kalli Naja'atu da fadin ta dauko masa ruwa...Kasa motsi tayi a gurin, Baba larai ita ta wuce da sauri taje ta dauko masa ruwa karamar roba ta kawo masa.
Ya bude murfin ya tsuguna gaban Halisan ya shiga tofa addua a cikin ruwan kamar yanda yayi a kwanakin baya ya shiga yayyafa mata ruwan adduar a jikinta.....Sai da duk ya Jike mata fuskarta da ruwan adduar sannan abinda takeyi ya lafa...Ya ajiye robar ruwan ya cigaba da tofa mata adduoi a fuskarta.....Kamar anyi ruwa an dauke Halisa ta daina burgimar da takeyi jikinta ya shika bacci mai nauyi ya dauketa..Mikewa yayi cikin yanayi na damuwa ya kallesu da fad'in "Kada wanda ya tashe zata tashi da kanta.'' Baba larai tace" Insha Allah babu wanda zai tunkari inda take Allah ya bata lafiya.
Ya amsa da ameen tare da kallon Naja'atu a nutse yace" Kiyi hakuri da abinda tayi miki bata cikin hayyancinta....Naja'atu tsabar tsoro yasa ta manta da ciwon da Halisa taji mata a gefan fuskarta, tasa hannu a gurin tana ta'bawa kawai sai taji danshi tana dubawa taga jini a hannunta amma ba sosai ba. Hawaye ne suka zubo mata yanzu da badan yana gidan ba Halisa zata iya yi mata mummunan rauni kuma karshe babu wani mataki da zai dauka sai dai ace tayi hakuri.....Yace."Ki sanjo hijab tunda wannan ya 'baci da jini sai muje asibiti a duba miki gurin, a sanyaye taje ta sake hijabi ta fito, Tarar dashi da Baba larai suna maganar Halisa inda yake cewa zai kira malaman rukiya suyi mata dan ya fahimci iskokin dake damunta masu cutarwa ne, Baba larai tace"To Allah yasa ayi cikin nasara." Naja'atu ta d'aya gefan ta wuce tana waiwayen inda Halisan ke kwance gabadaya yanzu masifar tsoranta take ji........To Da yake tayi saurin kaucewa yasa Halisa bata samu nasarar illata mata fuskarta ba d'an gurin daya tsage aka wanke sannan aka bata magunguna masu kyau wanda zasu taimaka gurin dusashewar ciwon......Bakin gate ya ajiye ta yace ta shiga gida zai wuce kasuwa, kuka tasa wai ita ba zata shiga gidan ba tsoron Halisa takeji sai dai ta shiga gidan aunty Maryam idan ya dawo da yamma ta dawo gidan.A take ya nuna mata rashin amincewarsa yace lallai sai ta shiga gidan Halisa bata isa tayi mata wani abun cutarwa ba, Tasa gaddama hade da fad'in "Gashinan ta tsaga mata fuska da makami ai idan ta farfado ta ganta a gidan zata sake d'aukar makami a kanta! Suka dinga tababa ita dashi a motar Abbah bai ta'ba tsammanin yarinyar nada taurin kai irin hakaba, ita kuwa Naja'atu da biyu take masa haka dan kawai ta d'aga masa hankali ne ya za'bi zama da Halisa ita ya rabu da ita
Ganin tana 'bata masa lokaci ne yasa yace"Ta fitar masa a mota tunda ita bata jin magana, aikuwa ta bude motar ta fita tana kuka kamar wacce aka aikowa da mutuwar iyayenta, yasa mata ido kawai yana kallon inda ta nufa, sai yaga ta dauki hanya tana tafiya tama wuce gidan aunty Maryam din da alama kofar na'isa zata nufa...Da sauri ya tari gabanta da mota taja ta tsaya tana kallonsa da idanunta da sukayi jawur! duk tana sane take wannan kukan iskancin...Gilashin motar ya sauke babu fara'a a tare dashi yace." Ki shiga gidan aunty Maryam din amma kada ki sake kije kofar na'isa ki fada musu wata magana akan al'amarin nan daya faru.
Ba tare da tace masa komai ba ta juya da niyyar zuwa gidan anty maryam, bai ja motar ba sai da ya tabbatar da cewar ta shiga cikin gidan sannan yaja motar...Yana dab da fita daga layin Salim ya shigo da mota da niyar daukarsa bayan ya ajiye yara a skull Ganin kamar Kawun nasa na cikin damuwa yasa baiyi magana ba yayi saurin bin bayan motarsa data fice daga layin gidan.
Aunty Maryam na ganin Naja'atu wujiga wujiga ga gefan fuskarta manne da plasta sai gabanta ya fadi tana rawar baki take tambayarta abinda ya sameta.
Cike da neman fitina gami da 'kara rura wutar al'amarin da ya faru tace"Halisa ce haka kawai ta dauki kwalabar turare tace sai ta burma mata ta kashe to da bata samu damar caka mata ba sai ta yanke ta a fuskarta, tana kuka ta cigaba da cewa kuma Abbah Abbas din bai dauki mataki ba karshe ma cewa yayi wai tayi hakuri Halisan bata cikin hayyacinta.
Anty Maryam ranta ya 'baci mutuka tace"To a gaskiya wannan al'amarin ba zai yuwu ba tunda har Halisa takai ga matakin daukar makami a kanki to kuwa dole a dauki mataki a kan al'amarin! dan dama Abbah Abbas din ya saba goyawa Halisa baya ko lokacin da Halimatu take raye sau nawa Halisa za tayi mata abu baya daukar mataki sai dai kawai ya bata hakuri, dan kawai ya samu mace mai hakuri suka hadu suka dinga cutar da ita bakin cikinsu ya kasheta to gaskiya a wannan karon dole manya su shigo cikin maganar.
Naja'atu tace"Shiyasa tun farko nake fada muku cewar wannan al'amarin da kuka k'ulla akwai cutarwa a cikinsa ina zan iya zama da Halisa muguwar macace babu irin sharrin da ba tayi min a gidan kuma ya goyi da bayanta gashi yanzu ta kai har ta dauki abu zata kasheni wallahi idan baku raba auran nan ba to zan gudu na bar muku garin kowa ya huta." Cikin kuka na fitar hankali ta kare maganar
Anty maryam jin maganar guduwa yasa hankalinta ya tashi tace"Daina kuka nima ban goyi da bayan ki cigaba da zama a gidan ba, bayan gagarimar matsalar da kike fuskanta ta rashin biyan bukata kuma a dinga barazana da rayuwarki, gwara tun kafin tafiya tayi nisa a san yanda za'ayi.
Dakinta ta shiga ta dauko wayarta ta dawo ta zauna kusa da Naja'atun.
Numbar mijinta ta shiga kira, wanda a lokacin ma suna tare da Abbah Abbas din a kasuwa suna sake tattauna maganar jiya da naja'atu taje ta fadawa maryam din ta rashin gamsuwa...Abbah Magaji ya daga wayar da sallama a bakinsa, to da yake handsfree yasa babu abinda Abbah Abbas din baya ji....Anty maryam muryarta na rawa tace"Abban Ilham abubuwa fa suna nema su lalace! ga Naja'atu nan muna tare da ita ta shigo min hankalinta a tashe tana kuka ga wani irin rauni a fuskarta wai Halisa ce ta dauki makami zata caka mata da bata samu damar caka mata ba sai ta yanke ta a fuskarta wallahi baka ga abun ba babu kyawun gani, a gaskiya yarinyar nan na cikin tashin hankali mai girma, Aure kwana takwas duk ta lalace kullum babu nutsuwa a tare da ita ga wannan babbar matsalar da na fad'a maka jiya a gaskiya yana da kyau ku zauna gabadayanku ku duba al'amarin nan kada garin son zuciyarku ku cutar da yarinyar nan Dan gaskiya xaman gidan Abokinka sai wanda ya shirya Halisa ba a zaune take ba." Aunty maryam ta karashe maganar ta tana sauke numfashi.
Abbah Magaji ya dinga kallon abokin nasa ya rasa ma abunda zai cewa da matarsa dan duk ta daureshi da jijiyoyin jikinsa...Tace"Abban Ilham kana jina kuwa.'' Yace."Duk naji abinda kika fada idan na dawo gida zamuyi maganar insha Allahu kuma kada ki bari yarinyar taje ko ina sai na dawo."
Tace"To insha Allahu dama babu inda zan bari taje.
Kashe wayarsa yayi ya cigaba da kallon abokin nasa dan yasan yaji komai kawai yana bukatar karin bayani daga bakinsa
Abbah Abbas ya cire hular dake saman kansa yasa hankici ya goge zufar goshinsa ya kalli abokin nasa cikin wani irin yanayi na tsantsar damuwa da tashin hankali yace."Duk abunda Naja'atu taje ta fa'dawa Maryam hakane! Yau da safe kafin na fito al'amarin ya kasance tabbas Halisa ta dauki kwalbar turare da niyyar ta illatar dani kamar yanda tafad'a da bata samu nasara a kaina ba sai ta huce kan Naja'atu akan wani dalili nata na daban, amma Halisa bata dauki kwalbar turare da niyyar ta cakawa Naja'atu ta kasheta ba kamar yanda naji Maryam na fad'a maka yanzu..Sannan kuma inaso kasan da cewar abinda Halisan tayi bawai tayi shi bane a cikin hayyacinta ba ina kyautata zaton Halisa na tare da mugwayen aljanu wanda suke tunzura mata zuciyarta ta dinga kokarin aikata mummunan abu a kwanakin baya idan baka mance ba na fad'a maka cewar a ranar da Halisa ta samu labarin aurena da Naja'atu kwanana ne kawai a gaba dan wuka ta dauko zata kashe ni da ita da gaske caka min za tayi daba don nayi gaggawar murdeta na kwace wukar ba to da zata iya illatani kuma a ranar na tabbatar da cewar tana da aljanu dan a gurin suka bugeta."
Abbah Magaji ya jima kansa a kasa yana ta nazarin maganganun abokin nasa, to a gaskiya idan hakane zaman Halisa da Naja'atu a guri daya bai taso ba dole daya ta matsa ta bawa daya guri ma'ana ya zamana ko wacce na gidanta tare da sharadin 'kin ziyartar juna domin a samu daidaito da zaman lafiya, dan mutukar d'aya na zuwa gidan d'aya to kuwa matsala zata cigaba da afkuwa....Abbah Magaji ya dago kansa a nutse yana kallon abokin nasa ya shiga fad'a masa shawarar da ya yanke a zuciyarsa wacce yake ganin kamar itace mafita a garesu
Abbah Abbas yace."Tun farko haka naso ya kasance to a tsakaninsu Halisan da Naja'atu babu wacce na isa nace ga yanda za'ayi tace to! Halisa ganin ido Naja'atu taurin kai! amma tunda al'amarin nan ya kasance da haka insha Allahu bayan munje umara mun dawo zan dauke Naja'atu daga gidan gabad'aya zan sanja mata gida idan ma bata so ta zauna a tsohon gidana dake d'anbare zan dai samar mata gurin zama wanda ya dace! Sannan ina k'ara baku hakuri a bisa abinda ya faru a yau insha Allah zan nemi malamai domin su zauna kan Halisa a sama mata lafiyarta."
Abbah Magaji ganin yanda hankalin abokin nashi ya tashi yasa ya sassauta zuciyarsa yace."Haba Alhaji Abbas meye abin bada hakuri ai ba wata matsala bace wannan insha Allahu Allah zai daidaita maka zamantakewar gidanka da iyalinka sannan kuma naji dadin kar'bar shawarata da kayi ina rokon Allah ya kawo zaman lafiya da daidato a tsakanin iyalinka." Abbah Abbas ya mika masa hannu da fad'in Ameen ya Allah nagode sosai abokina."
To 'bangaran Halisa kuwa sai kusan uku da rabi na rana ta farka da jan gindi ta shiga dakinta ta zabga tagumi tana kallon guri guda, tunda taji kanta yayi mata nauyi da kuma kasala da ciwon jiki yasa ta gane cewar aljanunta ne suka tashi, hawaye ta dinga sharewa tana jin wani irin daci a bakinta, shin wai ita a haka zata kare rayuwarta ne a duniya bukatarta ba zata biya bane.? Sai da taci kukanta ta koshi sannan ta lalla'ba ta shiga wanka ta fito da wata iriyar masifaffiyar yunwa da kyar ta shirya jikinta ta zauna a zaune a kan dadduma tayi sallah saboda tsabar rashin tsoron Allah haka ta hada sallahr azuhur da la'asar a zaune ba tare da tayi addua ba ta cire hijabin ta fita palo
Larai tana zaune ita kadai tana kallon tv tana so hudu da rabi tayi ta shiga kicin...Tana ganin Halisa ta fito tace"Hajiya sannu da jiki kin fito kenan."
Da kyar ta amsa tana kokarin zama kan kujera tace"Ki kawo min abinci yunwa nakeji." Larai ta mike da sauri ta nufi kicin domin kawo mata abincin.
Larai na ajiye mata abincin tace."Ina Naja'atu take."? Larai tace"Eh to tun dai da suka fita da maigidan bata dawo gidan ba." Halisa tayi shuru tana tsakurar abincin mamaki take sosai akan ya akayi yarinyar ta iya samun galaba a kanta har ta iya janye hankalin mijinta ya rufe kofa da ita a cikin kwananta a gaskiya al'amarin yayi masifar girgizata wai yau ita yarinyar k'ankanuwa tayi wa satar kwana humm!! Da kyar take cusa abincin tana tunanin irin mugun abun da za tayi wa yarinyar ta huce bakin cikinta.
*Halisa in banda abinki meye abin damuwa bayan kinsan ko ya kulle kofa da yarinyar ba iya tsinana komai zaiyi ba to meye abin d'aga hankali kuma*
Naja'atu na can tare da aunty maryam tana ta fad'a mata karya da gaskiya aunty maryam kuwa ta hau kai ta zauna dan saboda ta riga tasan halin halisa babu irin abinda ba zata iya aikatawa ba shiyasa taji gabadaya ba tayiwa yarinyar sha'awar zaman aure a gidan domin Halisa duk macen da zata zauna da ita sai ta shirya.
Sai bayan magariba suka dawo gidan shida Abbah Magaji sukayi sallama kowa ya nufi gidanshi, yayi mamaki da baiga Naja'atu a gidan ba...Tabbas yarinyar naso ta d'ora masa ciwo mai tsanani duk da cewar yana da tabbacin tana gidan abokinsa hakan bai masa dadi ba saboda shi a rayuwarsa ya tsani ya dawo gida ya tarar da babu daya daga cikin iyalinsa....Halisa ta daure ta kula dashi gurin cin abinci ya tambaye jikinta a sanyaye tace da sauki Yace."Kin san abinda yake damunki kuwa." Kamar wata shashasha tace"Ban sani ba wallahi." Yace."Kina tare da ba'ka'ken aljanu wanda ni tunda nake tsayin shekarun da nayi dake ban ta'ba sanin kina dasu ba sai da kikaji labarin aurena da yarinyar nan sannan kika fara tayar dasu shin kodai ke kika janyowa kanki su dan saboda ni nasan lafiya lau na aureki baki da wata matsala."
Murya na rawa tace"Kawai sai na janyowa kaina aljanu a ina zan gansu na janyosu dan Allah ka daina wannan maganar kada ka 'bata min rai. Shin kai baka tunanin iyayen matar taka zasu iya had'ani dasu ai wannan tsohon mai zama akan buzu kullum babu abinda ba zai iya ba, kullum yana nunawa duniya shi na Allah ne nan kuwa zuciyarsa tafi ta fir'auna."
Abbah Abbas 'bata rai yayi yace."Bana son rashin kunya da zargi Baba malam bazai cutar dake ba malami ne shi ba boka ba kuma yana d'aya daga cikin malaman da zan kawo domin suzo suyi miki ru'kiya."
Jin maganar ru'kiya yasa ta fashe da kuka tace"Ashe har an kai wannan matakin da zaka dauko malamai su rufu a kaina suyi min ru'kiya ni kuwa wace iriyar iska ce dani da za kayi min haka."
Cike da mamaki yake kallonta yace"Okey wannan yana nuna min cewar kinfi so a rabu dake kiyi abinda kike so ko kuma suyi abinda suke so a kaina da iyalina kina dauko wuka da makami domin cutar dani da wanda ya shafe ni to idan kina sane kikeyi zanyi maganinki idan kuma su aljanun ne suke saki ki fad'a musu nafi karfinsu." Halisa ta dinga kuka tana fad'in "A ina zan gansu na fad'a musu sa'konka dan Allah ka bar maganar rukiyar nan." Yace."Baki da gaskiya tunda kike maganar a bar maganar rukiya hakan na nufin abubuwa da dama ana so a rabaki da wahala kina cewa a bari to bazan bari ba sai anyi idan kece kika siye su da kudinki zasu fad'a kowa yaji
Halisa gabanta ya dinga dukan uku uku shikkenan asirinta ya kusa tonowa Allah yasa aljanunta su rufa mata asiri kada su tona mata asiri a idon duniya, adduar da takeyi kenan a cikin zuciyarta tana kuka.
Naja'atu kuwa tana can suna fafatawa da Abbah Magaji dan cewa tayi ba zata dawo gidan ba, Abbah magaji tun yana mata masifa har ya dawo rarrashi dan sabida yasan halinta da taurin kan tsiya da kyar ta hakura zata koma gidan, Abbah magaji yasa Aunty maryam ta rakota.
Halisa da kyar ta iya amsawa aunty maryam gaisuwarta dama sun saba 'yar d'auke d'auken kai a tsakaninsu, aunty maryam kasa had'a ido tayi da Abbah Abbas duk kuwa da cewar suna dan wasa a tsakaninsu, abinda yasa ta kasa hada ido dashi kuwa maigidanta ya fad'a mata cewar lokacin da ta kira wayarsa tana fada masa a binda ke faruwa Abbah Abbas din na kusa dashi kuma yaji komai, wannan dalilin yasa ta kasa zama a gidan tayi musu sallama da ta tafi...Naja'atu kuwa dama ko zama ba tayi a palon ba ta shige dakinsu mussadiq tayi kwanciyarta.
********
A tsakanin kwanaki biyu zamantakewar gidan duk ta dawo wani iri Halisa tayi sanyi sosai tunda taji maganar rukiya ta shiga nutsuwarta ta daina rawar kai sai ta yini a dakinta ma bata fito ba Naja'atu da Baba Larai ne kawai suke sha'aninsu.....Yau ya kasance girkin Naja'atu ne, tana ta murna dare yayi su ke'be da maigidan dan gaskiya kwana biyu tayi missing din soyayyarsa ta shirya cikin 'kananun kaya wanda sukayi mata kyau sosai ta zauna a palo cikin yaran suna ta wasa da dariya, taji dadi sosai da taga halisa ta daina power a gidan.....Koda ya shigo gidan ya gansu a palon sai yaji farin ciki ya lullubeshi, amma rashin ganin Halisa a cikinsu ya sosa masa rai! salo salo din da Halisa takeyi bayayi masa dadi ko kadan, dan haka bayan ya amsa gaisuwarsu kai tsaye dakin Halisa ya nufa....Naja'atu tabishi da kallo tana jan tsaki. ta tsani taga yana mu'amular arziki da Halisa( Ikon Allah wai Naja'atu meke damunki ne kullum kina cewa bakya son mutum amma kina kishi a kansa da alama kema kina bukatar ayi miki rukiyar)......Samunta yayi a kwance tayi shuru, ya tsaya a kanta da fad'in "Halisa wai me akayi miki ne kika takura kanki kwana biyu bana jin dadin abinda kikeyi a gidan nan dan Allah ki saki jikinki kamar da ki cigaba da mu'amular ki da kowa.
Kuka tasa tace" Ba dole na ke'be kaina ba tunda ni mai laifi ce a gidan nan yarinyar 'karama na zagina na bangazata nayi min dariya ai dole na takura idan kuma na dauki mataki a kanta a dauki laifi a dora min ai ni kam walwalata da farin cikina ya kare a gidan nan."
Yace."Kiyi hakuri insha Allahu ta kusa ta bar miki gidanki ni nagaji da wannan tashin hankalin naku me yasa lokacin Halimatu kuke zauna lafiya da juna." ? Tace"Halimatu daban take a cikin mata Naja'atu kuwa annoba ce a cikin mutane wallahi watarana yarinyar nan sai ta wargaza maka gidanka idan ba kayi da gaske ba.
Yace."Magana dai ta wuce insha Allahu komai ya kusa zuwa karshe ki taso ki bani abinci." Yafada yana me juyawa da niyar fita..Halisa dama irin wannan damar take nema tunda tasan ba girkinta bane to tunda ya nema da kansa bari taje kodan ta cuzgunawa yarinyar
Naja'atu na ganin sun fito daga daki a tare tayi saurin dauke kanta zuciyarta ta sosu amma dai ta share bata nuna komai ba gabadayansu suka zauna gurin cin abincin.....Tana kallon abubuwan da Halisan keyi masa yayi shuru baice komai ba ga yara a zaune sai haushi ya isheta kawai ta mike tana kallon yaran tace"Kowa ya dauko plate dinsa muje palo muci a can." Da sauri suka mike kowa ya dauki nasa, dama can haka suke daga tace musu ga yanda za suyi basa yi mata musu...Halisan dashi kansa suka bisu da kallo domin kuwa sun rasa abin cewa....
To sai bayan goma na dare suka kashe tv kamar dai koda yaushe suka nufi daki domin shirin kwanciya...Naja'atu wanka akaje a kayi tayi bursh ta shirya cikin kayan bacci harda sa turare ta zauna tana jiran shigowar maigidan tasan dole idan ya shigo sai ya nemi data bishi dakinsa aikam zata bishi dan yini tayi cikin sha'awa da tashin tsigar jiki idan ta tuno soyayyarsa har wani lumshe idonta take......Har karfe goma sha daya da rabi idonta biyu tana jiran shigowarsa shuru bai shigo ba, ranta ya baci sosai, a sanyaye ta shiga gyara shimfidarta dake kasan kafet taji ya turo kofar ya shigo da sallama ajiyar zuciya mai sanyi ta sauke ta amsa masa ya karaso cikin dakin sosai kai tsaye taga ya fara zagaya gadon yaransa yana musu addua kamar yanda ya saba! shuru tayi tana binsa da kallo har ya gama musu ya juya zai fita ba tare da ya tanka mata ba
Takaici kamar ya kasheta kamar wata shashasha tabi bayansa da kallo tana ji kamar taje ta rungumeshi...Kwanciya tayi tana kuka tare da takure jikinta tana jin danshi danshi a pant dinta tsabar sha'awar data yini dashi yasa ta zubar da ruwa sai kace kankana.
Shi kuwa Abbah Abbas bacin ran da yake cike ne yasa yaji gabadaya ma baya sha'awar komai baban burinsa ya kwanta ya huta sannan kuma yayi tunanin yanda zai kawo zaman lafiya a gidansa dan ya lura ba k'aramin gagarimin aiki bane a cikin zaman Halisa da Naja'atu a gidansa.
Washe gari gidan haka kowa ya tashi da rashin walwala dalili ruhikan gidan (Abbah Abbas da Naja'atu) basa cikin walwala sai ya kasance suma yaran basu da walwala Halisa kuwa a cikin yaran babu wanda yake ta tata.
Tsaf ya fito da shirin fita, Halisa da Baba Larai ne a zaune a palo suna hira...Ya duba yaga babu naja'atu a gurin kai tsaye sai ya nufi dakin yaran, nan ya sameta a kwance tashi tayi zaune tana kallonsa...Sai da ya kalli agogon dake daure a hannunsa sannan ya kalleta babu cikakkiyar walwala a tare dashi yace."Ki shirya anjima kadan Salim zai zo ya kai ki kasuwa kamar yanda nayi miki al'kawari." A dan sanyaye tace"To nagode." Fita yayi ba tare da ya sake cewa komai ba.
Shuru tayi bayan fitarsa tana tunanin sauyarsa kodai haushinta yake ji kan abunda ya faru jiya oho koma dai menene ai ba 'karya tayiwa matarsa ba ta tabbata idan da Halisa ta samu dama a kanta mugun rauni za tayi mata, tasa hannunta a gefan fuskarta ta shafa inda ciwon yake cike da takaici tace"Allah yasa macuciya kawai."
Salim yazo ya d'auketa kamar yanda ya fada mata...Kai tsaye sahad store dake zoorod suka nufa...Naja'atu ta dinga kallon Salim a fakaice tana mamakin sauyawarsa Salim ya goge sosai yayi ki'ba ga wani uban haske da yayi idanunsa sun kara bud'ewa! sai taji duk jikinta yayi sanyi ganin kamar Salim din kamar yafi karfinta....Salim murmushi yayi ya kalleta yana kanne mata ido yace"Anty Naja'atu ya gida ina fatan kina nan lfy."
Ta 'bata rai murya na rawa tace"Salim bana son sunan nan da kake kirana dashi ni wallahi sai nake ganin kamar ka daina sona yanzu." Salim ya shafa sajensa yana wani munafikin murmushi yace."Ai naja'atu ina kyautata zaton da soyayyarki zan mutu hausawa na cewa fad'an da yafi karfinka sai ka mayar dashi wasa, naga Kawu Abbas ya rike wuta a kanki shiyasa na cire rai da samunki."
Tace"Salim wallahi ina nan ina kokari kan al'amarin nan dan Allah ka daina wannan maganar indai zaka aureni ni kuma nayi maka al'kawari insha Allahu zanyi duk yanda zanyi naga bukatarmu ta biya.
Yace."Haba baby nifa jikina yayi sanyi wallahi bana tsammanin za'a samu budurci a tare dake nafi kowa sanin waye Kawu Abbas a fagen son mata kullum a gabana shida abokansa na kasuwa suke siyan magungunan karfi domin saduwa da iyali na tabbatar da ba zai zuba miki ido yana kallonki ba.
Naja'atu gabanta na faduwa tace"Wallahi ka daina wannan maganar ni har yanzu budurwa ce to har yaushe ma akayi auran da wata mu'alama zata faru a tsakanimu na fada maka fa kai zan mallakawa komai nawa to me zai sanya ka dinga wannan maganar." ...murmushi yayi yana sake sosa sajensa cikin shakiyanci yace. Amma dai nasan ko baiyi mai gabad'aya ba yana rungumeki ko."? Da sauri ta sunkuyar da kanta tace"Dan Allah ka daina wannan maganar bana so." Salim yace."Shikkenan tunda bakya so na daina ina nan ina jira ki cika min al'kawarina ki fito ni kuma nayi miki al'kawarin auranki."
Naja'atu siyayya tayi sosai kaya na manyan mata na kece raini manyan atampopi da lesuka da abaya gami da mayafai masu tsada da takalma da kayan make up duk abinda take bukata sai da ta dauka akwatina hud'u ta cika da kayanta sukeje gurin biya Salim ya tura musu kudin kayansu ta banki, yaran dake aiki a gurin ne suka kwashe akwatin nan suka kai mota, daf da zasu fita daga get din Sahad din Abbah Abbas din ya kira wayar Salim din, cikin girmamawa Salim ya daga wayar da fad'in "Kawu gamu nan zamu koma gida alhmdullhi na kaita ta za'bi duk wani abu da take bukata kamar yanda ka umarce ni." Tana jin muryarsa yana cewa"To ya tabbatar da cewar ka shigar mata da kyan cikin gida." Cike da ladabi yace."Insha Allahu Kawu..Sunayin sallama Salim ya juyo yana kallonta yana d'an 'bata fuska yace."Kinji mutuminki ko sai kace wani yaronsa wai yana cewa na shigar miki da kaya cikin gida nifa wallahi mugun haushinsa nakeji ina bala'in kishinsa.....Dariya tasa tace"Kaji ka da wata magana to da meye kai idan ba yaron nasa ba, kawai kabi umarnin ubangidanka." Yace."Daga ranar da kika zama matata zan daina yi masa hidima yanzu inaso na cimma munufata ne a kansa shiyasa nake zama a karkashinsa." Kallonsa ta shigayi tana mamakin wace irin munufa ce a zuciyarsa dangane da Abbah Abbas din, jikinta ne yayi sanyi cikin zuciyarta tana adduar Allah yasa munufar alkairi ce a zuciyar Salim din..Cike da hirar Abba Abbas din suka isa gidan..Salim ya shigar mata da akwatinan kayanta cikin gidan kamar yanda aka umarce shi, Halisa na ganin iyayen akwatina masu masifar tsada da daukar ido sai hankalinta ya tashi 'kyashi da ba'kin ciki gami da kishi ya cika mata zuciyarta............
*Littafin na kudi ne!*
Koda zaki ganshi a group na sata ne idan kina bukatar biyan kudin karatu ga yanda abin yake
Vip Gruop#600
Normal#300
Account.. 0542382124....Binta Umar gtbank...Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*MANZIL ALWAFIR ABUJA🌴🌴🌴*
_*Sun tanadarwa da mata kayan gyaran jiki masu kyau da inganci, magungunansu babu almundahana a ciki mutukar kika fara amfani da ingantattun magungunan company manzil alwafir to ba zaki daina ba saboda ingancin magungunansu kowace matsala kike fama da ita mutukar ta shafi zamantakewar auranki manzil alwafir zasu share miki hawaye akwai groups na mussaman da suka bude domin taimakon mata masu fama da matsaltsalo a gidan auransu idan kanki na cikin duhu mutukar kinyi rigistar dasu kukanki ya kar'e idan kina bukatar kiyi rijistar sai kiyi magana.*_
Mddbhrmbn40
Naja'atu ganin yanda Halisa tayi kici kici da fuska yasa ta fasa shiga daki ta tsaya suna magana da Baba Larai inda take cewa da ita tazo taga kayan data siyo..Baba Larai na washe baki taje kusa da naja'atun suka shiga kici kicin bude kayan, Halisa kasa barin gurin tayi tana ta satar kallon kayan ta gefan idonta...Ganin irin manya manyan lesukan da Naja'atu take ta fito dasu daga akwatin ne yasa hankalinta ya tashi cikin lesukan dik babu na kasa da dubu ashirin daga na talatin sai na hamsin sun kai guda biyar ga iyayen atampopi masu kyau da tsada! Naja'atu na dariya tace"Baba wai dani za'a rainawa hankali aje a had'o min wasu banzayen kaya ace sune lefena an dauka nima 'yar kauye ce." Ta'karasa maganar tana dariya kana ganinta kasan tana cikin nishadi.
To kowa dai yayi zagi a kasuwa yasan da wanda yake..Halisa uffan ba tace ba ganin kayan lefen na'ja'atu yayi masifar daga mata hankali a 'kiyasin da tayi da akwatin nan da kayan dake ciki sun kusa tassama miliyan guda..lallai ba zata yarda da wannan rashin adalcin ba tana ganin idan ya dawo itama dole ya 'kara mata kudi akan abinda ya bata.
Baba Larai da bata san abinda ke faruwa ba tace"Aikuwa dai kaya sunyi kyau ubangiji Allah yasa ki kashe lafiya Allah kuma ya baku zaman lafiya dake da mijinki." Domin ta sake cuzgunawa Halisa ta amsa da "ameen Baba larai nagode." Halisa ta kalli Larai fuskarta a murtuke tace"Ya kamata ki tashi haka ki shiga kicin yamma tanayi." Baba Larai na 'yar dariya ta mike da fad'in "Na tsaya kallon kaya ne Hajiya to bari na shiga kicin din."
Halisa ta bita da kallon banza tana jan tsaki haushin matar take ji ganin kamar tasu tazo daya da naja'atu ita duk wanda zaiyi muamular arziki da yarinyar ba kaunarsa take ba.
Naja'atu tana gyara kayanta cikin akwatin tana wa'kokinta tanayi tana satar kallon halisan dan duk abinda takeyi a tsorace take tana jin tsoron kada aljanunta su tashi ta maketa a gurin amma saboda neman fitina bata fasa sakar mata da habaici ba....Halisa ta kalleta tana murmushin mugunta tace"Duk wannan rawar kan da kikeyi zaki daina ne a tafin hannuna kike wallahi ni naso ki zauna a gidan nan da banso zamanki a cikinsa ba da tuni kin dade a gidanku amma kinyi da 'yar halak wallahi sai na nuna miki ke 'karamar mara kunya ce."
A nutse ta kalleta kamar babu wani 'kulli a zuciyarta tace"Ikon Allah to me nayi miki da kike wannan maganar naga tunda na shigo ban ambaci sunanki ba ballantana nayi miki rashin kunyar da kike magana a kanta, kinga aunty Halisa bana son neman rigima dan Allah ki zauna a matsayinki na zauna a nawa."
Halisa tace"Sharrina yafi kala dubu kuma wallahi sai bukatata ta biya a kanki." Wannan magana ta fad'e ta ne a lokacin da baba larai ta fito daga kicin kuma taji da kunanta...Tace"Subahanallahi duk me ya jawo wannan maganar Hajiya."
Naja'atu tayi saurin fadin "Baba kin daiji da kunanki ko? gashinan da bakinta tana fad'in cewar sai ta cutar dani to ni ban dogara da kowa ba sai da Allah na dogara kuma babu abinda mutum ya isa yayi min komai tsafinsa da asirinsa.
Baba Tace" Haba naja'atu ki daina fad'ar wannan maganar kinji ko itama hajiyan bacin rai ne yasa ta fadi haka, Yau kwanana hudu a gidan nan amma na fahimci babu jituwa a tsakaninku dan Allah kuyi hakuri ku zauna lafiya da junanku ku daina ikirarin zaku cutar da junanku...Halisa ba tace komai ba ta bar gurin...Naja'atu ta kalli Baba Larai da fadin"Baba wannan matar bata da kirki ga hassadar tsiya wai fa ganin wad'an nan kayan ne yasa ta take wannan maganar kina dai kallo tunda na shigo gidan banyi mata magana ba."
Larai tace"Ina kallo wallahi itace babba amma kuma wani sa'in itace ke tada husuma a tsakaninku ke kuma baki da hakuri ki dinga biye mata kuna tada hankalin maigidanku dan Allah ku daina abinda kukeyi ku zauna lafiya.
Tace"A'a baba nifa wannan maganar ba zan barta ba wallahi idan ya dawo sai na fada masa ga abinda tace a kaina."
Baba larai tace"Ikon Allah ke yarinyar nan baki da wayo waye ya fada miki komai ake fadawa miji yawan kai 'kara ga miji yana sanyawa daga ya ganki gabansa ya fad'i! duk ranar da kuka samu sa'bani da kishiyarki ki daina gaggawar fad'awa miji idan kika saba da kai masa 'kara kullum zai dinga ganin kamar kece mai laifi.
Tace"To ai maganar ce gabad'aya ba tayi min ba wai sai bukatarta ta tabiya a kaina to me za tayi min? burinta na bar mata gidanta bata san nama fita so na fita daga gidan ba.
Larai tace"Magana dai ta wuce naja'atu dan Allah ku zauna lafiya kuma ki daina yi mata rashin kunya da habaici abinda yake tunxura mata zuciya kenan." Dariya tayi tace"Ni wallahi baba bada ita nake ba kawai dan ina wa'ka sai ta tsargi kanta dan rashin gaskiya.
To koda maigidan ya dawo ta nuna masa kayan nata da ya duba shima sun bashi sha'awa sun burgeshi sosai yace ta dauki wanda take so sai suje da Halisa gurin da ake mata dinki dan yana sha'awar ire iren dinkunan da Halisa take masa ado dashi a gida shiyasa yake so ayi wa naja'atu irinsu.
Tace"Bata da ra'ayin haka tafi so a kaiwa telan da yake musu din'ki tsarin d'inkunansa yafi burgeta...Yace tunda haka take so shikkenan sai ta shirya Gobe Salim zai zo ya kaita ta kai masa.
Yau ma kamar jiya da ya shigo dakin gadajen yaransa yabi yayi musu addua ya fita daga dakin ba tare daya kulata ba, hakika taji ciwo da takaicin abin ace kwana biyun girkinta sun tashi a banxa babu wani dan romance da sauransu...Dan haka koda ya shigo da safe da kyar ta gaishe ta juya masa baya tana jinsa yana magana da yaransa bata tanka musu ba har ya fita daga dakin
Sosai tasa ido taga abinda zai wakana a tsakaninsa da Halisa tunda yau ya kama girkinta ne...Halisa yau ingilish wear tasa ko kunya ba taji ga yara a gida koda yake Halisa ita abu takeyi kai tsaye a gidan sam bata jin kunyar yara
Naja'atu dariya kawai take dannewa dan ganin yanda halisa aka ci gayu cikin wata iriyar riga mai gidan nono rigar bata da hannu gajere ne sai madaurai guda biyu a bayanta wani matsatstsan siket tasa halisa bata da gashi amma gwanar kitson 'karin gashi ce duk tsantseni da kula da addini irin na maigidan sai da ya saurara mata dan idan babu wannan kitson a kanta tana komawa tamkar namiji tunda gashin kanta bashi da yawa hakuri kawai yayi ya kyaleta take sa attecment a kanta amma kullum idan ya tashi fad'ansa zai ce mata ta san da sani sallahr da takeyi ta banza ce kuma idan danshi takesa gashin doki to ba burgeshi take ba...Halisa tayi kunnan uwar shegu dashi, dole tasa ya hakura ya kyaleta ya sa mata ido.
Kasancewarsa mai so yaga irin wannan dressing din a gidansa yasa da ya dawo yaga Halisa cikinsu hankalinsa ya tashi fitinarsa ta kwana biyu ta motsa, dama tubarkallah ga Halisa da lafiyayyan jiki mai kyau sai yaji ya sake kwadaituwa da ita da irin salonta...Naja'atu duk tana hankalce dashi a gurin cin abinci ma da kyar yaci ya basu guri..a maimakon ya zauna a palo ya duba loptop kamar yanda ya saba sai taga kawai ya nufi dakinsa....Har kusan tara da wani abun na dare bai fito ba yana cikin dakin...Duk sai taji rashin dadi mussaman da taga Halisan tabi shi dakin..Cikin mutuwar jiki da jin wani irin zazzafan kishi ta bar palon...
a daran sai da taci kukanta ta koshi sannan bacci ya dauketa..
Koda ya shigo da safe barcin karya ta tsira har ya gama abinda yake ya fita daga dakin bata ido idonta ba.
Haka zaman gidan ya cigaba da gudana duk ranar girkin Naja'atu sai yaji tamkar an dauke masa sha'awarta ranar girkin Halisa kuma kamar kara masa karfi da kuzari akeyi a jikinsa idan sun raba dare suna abu daya to da safe ma kafin suyi break fast sai sun maimaita wani( Ikon Allah Aljana *'Yar Zabira* ta sanja suddabaru kenan wato ranar girkin Naja'atu tana kashe masa jiki ranar girkin Halisa tana saka masa kuzari ashe ba rabu da bukar ba wai an haifi habu Allah ka karemu daga sharrin aljani ko wane iri ne)
Naja'atu daina walwala tayi gidan dan saboda abubuwan da ake mata sun fara isarta kawai dai tana kokarin gaishe shi ne amma kwakkwarar magana bata yarda ta hadata dashi dan saboda mugun haushin sa da take ji.
Yau ya kasance ranar girkinta kuma saura kwana biyu su tafi umara kamar yanda taji suna fada dan duk wani shirye shiryensu sun gama har dakin yaran ya shiga ya sameta da daddare hannunsa rike da kwalin sabuwar waya iPhone! Gasheshi tayi ya amsa cike da kulawa bai zauna ba dan ji yayi tamkar ana axalzala zuciyarsa ya fita daga dakin...Ya mike mata wayar da fad'in "Kar'bi kisa a charge sabuwar waya ce na siyo miki."
Kallon kwalin wayar tayi kafin ta mika hannu ta karba tace nagode." Yasa hannu ya gaban rigarsa ya ciro dan karamin cover ya mika mata da fadin ga sim card din." Karba tayi ba tare da tace komai ba..Kamar zaiyi magana sai kuma yaja bakinsa yayi shuru ya juya ya fita.
Wayar ta bude tana dubawa murmushi tayi na farin ciki dan saboda wayar ta burgeta sosai kuma ko babu komai tasan zata d'ebe mata kewa cajar wayar ta warware ta bude wayar tasa sim card din sannan tasa a chaji ta koma ta kwanta tana cigaba da tunanin yanayin rayuwar data tsinci kanta, yanzu ta samu waya bata da matsalar gurin neman kawarta Munira tana jira su tafi saudia ita kuma ta gudu garinsu Munira su nemata su rasa tunda dai kowa ya kasa fahimtar abinda ke damunta.
Ranar da zasu tafi gabadayansu kofar na'isa suka nufa saboda harda Hajiya za'ayi tafiyar, Hajiya Abu ganin Naja'atu kamar tana da damuwa yasa ta dinga rarrashinta da fad'in ta kwantar da hankalinta wata shida kamar yau ne insha Allahu ita aikin hajji za taje idan Allah ya nufa...To ganin yanda Hajiyar ta damu da ita yasa ta saki jikinta ta nuna ai babu komai ita bata kishi dan sunje umara da Halisa itama idan Allah ya nufa za taje...Hajiyan taji dadin hakan ta cigaba da kwantar mata da hankali ita kuma tana nuna komai ba komai bane.
Gabad'ayansu ita da yaran da Yaya Ramlatu Alhaji da baba malam Abbah Magaji suka rakasu airport tare da fatan alkairi Abbah Abbas yabi yaransa daya bayan daya rungumesu yana musu addua. itama yanda yayi musu yayi mata tamkar yar cikinsa ba matarsa ba sam yanzu babu wata kyakykyawar mu'amula a tsakaninsu..Halisa kam sai wani Jiji da kai take tana hura haci ita gata matar da akeso...Ita kuwa Naja'atu mugun alwashi taci a kansa tana ganin ita ba 'yar wahala bace da zata zauna tana yi masa gadin yara ya tafi da matar so wallahi sai ta bar gidan koma me zai faru sai dai ya faru....
Satin su daya da tafiya Baba Larai ta rasa gane kan Naja'atu yau da lafiya gobe babu ga wani shegen zazzabi me naci da takeyi kullum da daddare haka zai zo ya rufeta tayi ta makyarkyata, da safe kuwa da wani d'an iskan amai mai mugun da'ci take farawa ta dinga kakari kenan a toilet tana rike cikinta.
Baba larai dai ba yarinya bace dan kallon farko da tayi wa yarinyar yasa ta gane cewar da akwai juna biyu a jikinta, to dan saboda ta tabbatar yasa da Anty maryam da ta shigo dubasu ta sheda mata halin da ake ciki...Anty maryam tace"Nima sai da na zargi haka tunda Allah yasa gobe litinin sai muje asibiti a dubata. larai tace"Hakan shine ya dace.
Naja'atu bata san wainar da suke toyawa ba kawai dai washe garin ranar aunty maryam ta shigo gidan da safe ta shiryata sun nufi asibiti....Gwajin farko da akayi mata a gano ciki dan kimanin sati uku.....Wani irin kuka tasa jin abinda dr din tace Anty maryam tayi sauri sukayi sallama da dr sa'adatun suka fito daga asibitin dan saboda bata son dr din ta fahimci abunda ke faruwa...tun a mota Naja'atu ke kuka tana dukan cikinta had'e da fad'in ita wallahi bata da ciki idan ya kasance cikine da ita to kuwa sai ta zubar dashi dan bata shirya haiwuwa yanzu ba...Hankali a tashe suka iso gida aunty maryam ta wuce da ita gidanta domin ta rarrasheta akan tayi hakuri ta kar'bi kaddararta ta daina maganar zubar da ciki kada magauta suji irinsu Halisa kenan..........
*Littafin na kudi ne...*
Koda zaki ganshi a groups na sata ne idan kina bukatar biyan kudin karatu ga yanda abin yake.
Vip gruup #600
Normal#300
accont..0542382124..Binta Umar gtbank
Idan katin waya zaki tura ki sameni ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*MANZIL _ALWAFIR ABUJA🌴🌴*
_*Sun tanadarwa da mata kayan gyaran jiki masu kyau da inganci magungunansu babu almundahana a ciki mutukar kika fara amfani da ingantattun magungunan company manzil alwafir to ba zaki daina ba saboda ingancin magungunansu ko wace matsala kike fama da ita mutukar ta shafi zamantakewar auranki manzil alwafir zasu share miki hawaye da akwai gruops na mussaman da suka bude domin taimakon mata masu fama da matsaltsalo a gidan auransu idan kanki na cikin duhu mutukar kinyi rijistar dasu to kukanki ya 'kare idan kina bukatar kiyi rijistar sai kiyi magana.*_
Mddbhrmbn41
Aunty Maryam da 'kyar ta rarrashin naja'atu ta daina kukan da ta keyi ri'ke hannuwanta tayi ta tare da tsira mata ido tana kallonta, hakika yarinyar na bata tausayi mutuka kuma sai yau ta sake gazgata irin 'kiyayyar da takewa mijin nata itakam tunda taji furucin da yarinyar keyi akan cikin da take dauke dashi, jikinta yayi sanyi da al'amarin.....Naja'atun kuwa wani irin ajiyar zuciya take saukewa gumi na tsatstsafo mata daga jikinta tsabar tashin hankalin da take ciki yasa taji jikinta yayi garau zazzabi dake damunta tuni yayi nasa guri! babu abinda ke d'aga mata hankali gami dasa ta a fargaba sai maganar cikin dake jikinta d'an kimanin satika uku....Aunty Maryam tace"Yawwa dama so nake ki dawo hayyacinki sai muyi magana dake irin ta masu hankali Naja'atu inaso kiyiwa maganata kyakykyawar fahimta shin kina so ki butulcewa Allah akan irin baiwa da ni'imar da yayi miki ko? shin kin san dubban mutane nawa ne suke neman haihuwa amma Allah be basu ba me yasa ke Allah ya azirtaki da samun karuwa kike cewa bakya so har kina i k'irarin zubarwa kinsan babban laifin da kike kokarin aikatawa kuwa."? Aunty maryam ta'kare maganarta cikin kwantar da kai gami da rarrashi.
Ido jawur! ta kalli anty maryam din tace"Aunty maryam ke yanzu kin yarda da abinda Dr sa'adatu ta fad'a! ni wallahi bani da wani ciki ki daina wannan maganar insha Allahu ba zan haihu da wannan mutumin ba dan ni bana sonsa."
Aunty Maryam ta ri'ke bakinta tana kallonta ranta a 'bace! tace"Wai ke har wata shahararriya ce ko kuma wata mai muhimanci ce da kullum idan anyi magana sai kice bakya son Alhaji Abbas dame kike fishi? wallahi tallahi Naja'atu kiyiwa kanki fad'a ki kuma daina wasa da damar da Allah ya baki! Alhaji Abbas yafi karfin wannan iskancin naki! kinsan babu 'ya mace da zai nuna yana so a garin nan budurwa ko bazawara ba'a bashi ba amma saboda tsabar butulci ke kin same shi cikin sauki kina iskanci! dole na fad'a miki gaskiya koda zagi zage ni saboda ina gudun ranar da zaki zo kiyi nadama kiyi kuka da idanuwanki a ranar da kika watsar da damar da Allah ya baki."
Hanci taja tace"Aunty maryam ni bazan ji haushinki ba dan kin fadi ra'ayinki a kan wannan auran kowa ya fad'i abinda yake so nima kuma na fad'i abinda yake raina bana munafurci shiyasa shima Abbah Abbas din kullum cikin fad'a masa gaskiya ta nake kancewar ko 'kwayar zarra bana jin sonsa a cikin zuciyata, in banda abinku a'ina kuka ta'ba ji anyi zaman aure ba soyayya! Kiyi hakuri idan maganata ta baki haushi.
Aunty maryam tace"Oh!o ni ai yanzu kin daina bani mamaki da haushi al'amarinki sai dai addua ciki kuwa tunda Dr ta duba ta ganshi to tabbas da akwai shi tunda gashinan kin kasa lafiya ni dai shawarata ta karshe dake shine kije ki zauna kiyi tunani a kan maganar dana fad'a miki idan kina ganin abinda kika kudurta a zuciyarki shine dai-dai ni sai nace Allah ya jishshe mu alkairi."
Tana gama maganarta ta dauki jakarta ta shige dakinta, tana zama gefan bed ta ciro wayarta ta kira mijinta ta sheda masa abinda Dr Sa'adatu tace dangane da rashin lafiyar naja'atun..Amma bata fad'a masa irin iskancin da yarinyar keyi ba.
Abbah Magaji cike da tsantsar farin ciki ya nemi numbar abokin nasa ya shiga kiransa...Abbah Abbas yana harami yana addua kiran wayar ya sameshi guri ya samu ya ke'be kana ya daga wayar, suka gaisa da abokin nasa yana tambayarsa iyali Abbah magaji yace kowa lafiya lau sai 'karuwar da muka samu ashe wai wannan zazza'bin da Naja'atu keyi na al'kairi ne yau da safe nace maryam ta kaita asibiti a dubuta nan Dr Sa'adatu ke tabbatar mata da cewar yarinyar na dauke da ciki na tsayin sati uku."
Wani irin murmushi ne ya su'bce masa a take ya zube a gurin yayi sujjadar godiya ga Allah kafin ya mike tsaye cike da tsantsar farin ciki yace." Gaskiya naji dadin wannan albishir din naka na kuma 'kara tabbatar da cewa Allah sami'uddua'o ne ina gabansa ina rokonsa akan ya azurtani da 'ya'ya masu albarka ashe ya bani ban sani ba dole nagode wa Ubangiji a bisa wannan babbar kyautar da yayi min.'' Abbah Magaji yace na taya ka murna abokina hakika aure yayi albarka tunda gashi kafin aje ko'ina an samu karuwa Allah ne abin godiya muna kuma rokonsa da ya sauki yarinyar nan lafiya."
Abbah Abbas ya amsa da "Allahumma ameen abokina nagode kwarai yanzu haka gabadaya hankalina yayo gida wallahi.
Abbah Magaji yasa dariya da fad'in " Haba Alhaji ka daure ka zauna ka cigaba da addua sati d'aya kamar yau ne insha Allah.
Shima yana dariyar yace."Kasan ni da son yara ina ganin kamar idan na dawo babyn kawai zan gani." Abbah magaji yayi tai masa dariya kafin suyi sallama cike da mutunta juna.
Abbah Abbas cike da farin ciki ya koma masaukinsu Halisa na zaune ita kadai a palo ita kuwa Hajiya Abu na daki bayan ta idar da sallar walha sai ta shiga jan carbi dama haka takeyi ko tana gida sallar walha bata wuce ta.
Halisa na ganinsa cikin walwala da farin ciki sai itama ta ara ta yafa ta dinga dariya tana kallonsa...Rungumeta yayi tare da sumbatar gefan fuskarta yace." Halisa Allah ya sake azurtani da samun 'karuwa." Sai ta kasa gane maganarsa ta shiga kallonsa dariyar da takeyi ta ragu gabanta ya shiga bugawa da karfin gaske.
Yace"Yanzu nan Alhaji magaji yake sheda min da cewar Naja'atu nada juna biyu ashe zazzabin nan da takeyi bayan tawowarmu na alkairi ne."
Wani irin rugugi! kirjinta yayi lokaci guda cikinta ya hautsine ta nemi yawu ta tarasa a bakinta gwiwowinta kuwa kamar an kwad'e mata su da ta'barya! kallonsa takeyi kamar sabuwar mahaukaciya baki na rawa tace"Ya akayi hakan ta faru.."? Ya kalleta cikin wani irin yanayi yace."Wannan wace iriyar banzar magana ce tambayata kike ya akayi haka ta faru."?
Sosa kanta tayi cikin wayancewa tace"To ai gani nayi auran naku ko wata d'aya ba'ayi ba ya za'ayi ace har kayiwa yarinyar ciki? anya kuwa ba 'karya bane ? idan ma da gaske ne to wallahi mybe dashi tazo." Wani irin mari! ya kifa mata cikin fusata! yace."Ashe baki da hankali Halisa jinina kike 'kokarin shegantawa! Wannan wane irin rashin mutuncin ne."? Halisa tuni ta shiga hankalinta ta dawo hayyacinta ashe zancan zuccin da takeyi a fili ta fad'e shi..Hakuri ta shiga bashi da fadin" Wallahi bata san ta fadi maganar ba kuma dai abin ne ya bata mamaki shiyasa take kwokwanto."
Tsaki yaja mai karfin gaske ya mike daga kusa da ita tare da fad'in "Shashasha mara hankali kawai." Kallo tabi shi dashi lokacin da yake kokarin shiga dakin da hajiyarsa take ciki...Halisa zukud'um! tayi ta 'kurawa guri guda ido gabad'aya kanta ya kulle ta marasa wane irin tunani za tayi...Naja'atu nada ciki shin yaya akayi haka ta faru? me yasa naja'atu tayi ciki da sauri haka? Ita da Halimatu sai da sukayi shekaru masu tsayi a gidan basu dauki ciki ba me yasa ita Naja'atu ko wata daya ba tayi ba ta dauki ciki? shin wai ina Aljana *'Yar Zabira* take da har ta bari wannan al'amarin ya faru???? Wasu zafafan hawaye ne suka shigo gangarowa daga idanunta.
Hajiya Abu tayi farin cikin samun labarin cikin da 'Yar dakinta Naja'atu take dauke dashi, kafin ta bar abun sallarta sai da ta daga hannunta sama ta roki Allah ya sauketa lafiya.
Aunty maryam tsabar haushin abinda naja'atu takeyi yasa ta fita daga sabgarta ta cigaba da shige da ficenta tsakanin kicin da dakinta, haushin hakan yasa ta mike tare da daukar ledojin magunanta ko sallama ba tayi mata ba ta bar gidan...Aunty maryam ta fito daga kicin bata ganta ba sai kawai ta girgiza kanta, tana nema mata sauki gurin Allah hakika tana jiyewa yarinyar ranar da zata zo tana nadamar abinda ta aikata.
Baba larai ta ganta ta shigo fuskarta a daure ido jajawur! hankali a tashe tace"Naja'atu lafiya ina Hajiya maryam din tun dazu ina nan a zaune ina jiran dawowarku....Zama tayi kan kujera tana goge hawayen daya tawo mata tace"Aunty maryam tana gidanta." Baba larai jikinta a sanyaye tace"To Allah yasa dai lafiya? Fashewa tayi da kuka tace"Wai ciki ne dani."? Baba larai tace"Alhamdullhi to shine kuma abin kuka da tashin hankali." Naja'atu sakin bakinta tayi tana kallon matar...Baba larai ta cigaba da cewa ai abin farin ciki ne ya sameki da duk wani masoyinki menene abin tashin hankali addua zakiyi Allah ya rabaku lafiya."
Girgixa kanta ta shiga yi hawaye wani na bin wani tace"Baba har abada ba zaku gane abinda nake ji a cikin zuciyata ba, amma babu komai duk abinda ya faru da rayuwata kune sila." Baba larai tayi shuru tana kallonta dan ita bata fahimci inda maganarta ta dosa ba...Mi'kewa tayi ta dauki ledar magungunanta da wayarta ta nufi daki...Larai ta bita da kallo cike daso ta fahimci menene yake a 'kasa wanda ita bata san dashi ba
Ruwa ta dauko ta zauna gefan bed tana kuka tana had'iyar maganin kamar yanda Dr ta umarci tayi, kwanciya tayi bayan tasha maganin ta tsirawa rufin dakin ido, wallahi sai ta zubar da cikin nan....Da sauri ta mike zaune ta dauki wayarta tana kokarin neman numbar Munira....Kiran wayarsa ya shigo, da sauri ta datse kiran nasa tana jan tsaki ta cigaba da laluben numbar munira..Allah sarki Abbah Abbas sake kiran wayar yayi! da sauri ta sake datsewa! sai kawai ya shiga bin wayar tasa da kallo, a duniya ya tsani ya kira waya a kashe masa, zuciyarsa ya bawa hakuri ya sake kiran wayar a karo na uku...Sai suka ce masa busy alamar ana amfani da wayar....Ajiyar zuciya yayi ya ajiye wayar a kusa dashi yana tunanin da wanda take waya
"Lallai Naja'atu ciki fa kikace kina dashi har yaushe akayi auran da har zaki samu ciki kuma ma garin yaya kika bari haka ta faru."? Munira ce take fadin wannan maganar.
Cikin dusashshiyar murya tace" Munira ni dai dan Allah duk mubar maganar yanda akayi hakan ta faru ni yanzu burina naga babu cikin nan a jikina shine zan samu kwanciyar hankalin da nake bukata, Wallahi Munira ban shirya haihuwa yanxu ba ke ko na Shirya haihuwa to ba da wannan tsohon ba.
Munira tace"wallahi kina da gaskiya kawata ai yanzu an daina wannan ace kana zuwa ka wani haihu baka mori kuruciyarka ba yara suzo su dameka duk ka zama tsoho shiyasa nida Muktar muka tsara rayuwarmu kafin auramu ba zamu haihu da wuri ba sai munyi kamar shekara biyar ko sama da haka lokacin mun mori kanmu.
Naja'atu tace"Wallahi Munira banga laifinki ba....Nima bani da ra'ayin haihuwa da yawa a duniya sabida gudun wulakancin namiji....wannan cikin da ace ina son ubansa zan iya bari na haife shi to gabadaya na tsani wanda yayi sanadiyarsa shiyasa kawai na yanke shawarar zuwa garinku inaso ki bani cikakken address insha Allahu gobe ko jibi zaki ganni a gidanku idan yaso idan nazo sai muyi sha'awar yanda za'ayi kinga cikin ma baiyi wani kwari ba ba zamu sha wahala ba...Munira tace"Eh gaskiya kinyi dubara kada ki damu zan baki cikakken addrees din gidanmu idan kinzo zamuje Chamis akwai tablet din da zasu baki ki sha d'aya kisa d'aya a 'kasan harshenki sannan kisa d'aya a gabanki! insha Allah cikin sai yabi rariya.''
Ajiyar zuciya ta sauke tace"Nagode sosai k'awata! ina jiran address din ta whasap." Munira tace"To ki kunna data zan turo miki.'' Da sauri tace to tare da kashe wayar......Abbah Abbas kuwa al'amarin ne ya daure masa kai sosai dan ya sake kiran wayar ya kai sau hudu sai suce masa line is busy mamaki yake to wace irin waya yarinyar take mai tsayi haka kuma da waye take wayar.? da yaga bashi da mai bashi amsa sai ya dauki wayar ya sake neman line! sanyi yaji a zuciyarsa jin wayar tana shiga sai dai har ta katse bata dauka ba! Takaici kamar ya kasheshi shin wai me yarinyar nan take nufi! mikewa yayi ya fita daga dakin Harabar gidan ya fita ya zauna kan wasu kujeru kasa hakuri yayi ya sake kiran wayar a karo mara adadi! Naja'atu ta bawa banza ajiyarsa dan kin dauka tayi ta kyale wayar nata ringing! wannan al'amarin yayi masifar dugunzuma masa zuciya sai yaji gabadaya zaman garin ya isheshi hankalinsa yayi gida wannan iskancin da yarinyar takeyi ba na lafiya bane! ya kira waya sama da sau goma saboda tsabar raini da wulakanci ta'ki dauka...Halisa ita kanta sai da ta fahimci baya cikin hayyacinsa to da yake itama ba'a cikin hayyacinta take ba sai aka rasa wanda zai rarrashi wani a tsakaninsu.
Washe gari da sassafe Aunty maryam tazo ta dubata, Naja'at gaisuwar arziki ba tayi mata ba, aunty maryam cikin zuciyarta take fad'in "Albasa ba tayi halin ruwa ba..Aunt maryam na tafiya da kamar mintina ashirin saiga Alhaji Sama'ila da Hajiya Rabi Abbah Alhassan ya kawo su su dubata....Daurewa tayi ta fito ta zauna tana sinne kanta kamar mutuniyar arziki suka gaisa da juna! suna tambayar yanayin jinta tace musu da sauki! Ta lura kowa da kowa na farin ciki da samuwar cikin jikinta ita kadai ce take cikin bakin ciki saboda son zuciya kowa ya kasa gane halin da take ciki..........Bayan tafiyarsu Alhaji Aunty Rakiya ce tazo matar Abbah Alhassan kenan itama wai tazo dubata! Naja'atu cikin zuciyarta tace duk zaku gama gulmarku ku daina........ Tashi tayi ta bar musu palon aunty Rakiya ta zauna tare da Larai suna hira gefe guda kuma tana mamakin wulakacin da yarinyar tayi mata.
Abbah Abbas koda dare yayi bai sake yunkurin kiranta a waya ba, sai kawai ya kira wayar abokinsa ya tambaye shi yanayin jikin nata, Abbah magaji yace masa jiki yayi sauki sosai dan maryam ma bata jima da fitowa daga gidan ba.
Hankalinsa ne ya kwanta sukayi sallama da juna yana d'an jin sassauci a cikin ransa, amma idan ya tuno wulakancin da yarinyar tayi masa yana ji tamkar yayi tsuntsuwa yaje yaci mata mutunci ko ya huce.
Washe garin ranar Naja'atu da niyar guduwa ta tashi sai kuma su Baba malam suka dira a gidan! Ganinsu yasa duk jikinta ya mutu ta dinga share hawaye a fakaice tana nadamar abinda zata a kaita musu na bacin rai....Nasihohin da malam yayi mata sunyi masifar kassara mata jiki taji kamar ta hakura kawai ta cigaba da zama a gidan tunda haka Allah ya tsara mata rayuwarta, sai dai suna tafiya ko gida basu je shed'aniyar 'kawarta Munira ta kirata a waya tana sake zugata kan abinda suka kudurta.
Washe gari ta kuma tashi da yunkurin guduwa garin Jos garinsu Munira sai kuma Allah ya saukar mata da ciwon ciki. ta yini a kwance tana murkususu! duk da tasha maganin ciwon bai lafa mata ba sai dare lokaci guda ta rame saboda tsananin axabar da taci
A daran ta sake kwanciya da kudurin garin Allah na waye wa zakara zai bata sa'a! aikuwa hakane ya kasance yara na tafiya makaranta lokacin Larai na kicin tana aike aike ita kuma ta fito, cikin rashin kwarin jiki da karfin hali taja k'aramar akwatin kayanta ta fita daga cikin gidan...