Kanta a 'kasa ta shiga dakin da sallama a bakinta, Shi kadai taji ya amsa sallamar dan ko Halisa ta amsa ita dai ba taji ba.
Kusa da Halisan ta zauna tare da sunkuyar da kanta 'kasa, dakin ne yayi shiru na tsayin minti uku kafin yayi gyaran murya kamar yanda ya saba idan zaiyi magana yace." Gabad'ayan ku nasan kunsan abinda yasa na tara ku anan ko."? shuru sukayi babu wacce tayi magana.
Ya kalli Halisa a nutse yace."Tun kafin na kawo miki Naja'atu gidan nan mun gama magana dake ina fatan zaki kar'bi yarinyar nan hannu biyu ki dauke ta a matsayin *'ya* ba kishiya ba, wannan kad'ai za kiyi min ki nuna min ke mai kaunata ce." Halisa ta d'ago kanta da sauri ta kalleshi, lallai sai ta ri'ke yarinyar a matsayin *'Ya* ba kishiya ba sannan zai gane ita mai kaunarsa ce maganar ma mamaki ta bata sosai kuma ta 'kara tabbatar da cewar namiji bashi da kunya, komai 'kan'kantar kishiyarta yaushe zata dauke ta a matsayin *'Ya* wannan magana ma bai mai yiwu bace. To shima dai da ya fad'i maganar yasan abune da ba zai ta'ba yiwu ba dan ya riga yasan yanda Halisa take da masifar kishi ai da wuya ta ri'ke yarinyar a matsayin *'Ya* ko *'Yar uwa*......
Hankalinsa ya mayar kan Naja'atu ya dan tsira mata ido na minti biyu kafin ya kira sunanta.
Da sauri ta d'aga kanta tana kallonsa da idanunta da suka soma kawo ruwa.
Ganin ita yake kallo yasa tayi saurin sunkuyar da kanta gabanta na fad'uwa!
Yace."Ke ma d'azu kafin na kawo ki cikin gidan nan mun gama magana dake kuma ina fatan dukkanin abinda na fad'a miki sun shiga kunnan ki kiji ki kuma shiga hankalin ki, zaman aure kika shigo kiyi a gidana ba shirme da shashanci ba, wannan da take zaune tafi kar'fin raini a gurinki." Yafada yana nuna mata Halisa, bata kalleta ba sai sake sunkuyar da kanta 'kasa da tayi
Ya cigaba da cewa"Duk ina sane da rashin kunyar da kike mata a lokotan baya! bakya ganin girmanta duk irin maganar da tazo bakin ki fad'a mata kike bakya gaisheta a duk inda zaku had'u! tsaki! harara duk babu wanda bakyayi mata, to duk nasan da hakan nake kyale'ki koda ita Halisan zata kawo 'karar ki ina bata hakuri saboda a samu zaman lafiya ina kuma nuna mata ke yarinya ce idan kika kara hankali zaki daina.......
Halisa tayi hakuri da halayen ki a baya, dan haka a yanzu kada naji kada na gani kin zageta ko kin fad'a mata bakar magana ko kuma kinyi mata tsaki! tsakaninku mutunci da mutunta juna inaso ki dauki Halisa a matsayin Uwa abokiyar shawararki wannan kad'ai zakiyi min nasan cewar ke d'in tarbiyar Halimatu ce."...............Tsit dakin yayi bayan gama maganarsa Halisa tamkar ta zuba ruwa a 'kasa tasha dan farin ciki taji dadi sosai yau da ya nunawa yarinyar matsayinta a gurinsa, ashe duk yana sane da iskancin da yarinyar ke mata a baya amma bai ta'ba magana ba, ji tayi duk wani haushinsa da take ji ta daina, sai wani murmushi take tana jijjiga 'kafa.......Ita kuwa Naja'atu kanta a kasa ta kasa dagowa dan tasan idan ta dago 'kwallar dake kokarin zubowa daga idananunta zata tona asirin zuciyarta...........'Dan kashingid'a yayi kan bed din yana kallon Halisa babu alamun wasa a fuskarsa yace."Yarinyar nan zata cigaba da zama anan dakin! tunda ya kasance d'akuna uku ne to bai kamata ta kwana cikin yara ba idan yaso ni nabi da'ki-d'aki! kafin komai ya daidaita." Halisa ba haka taso ba amma sai tayi kokarin danne kishinta tace"To shikkenan hakan ma yayi dai-dai ai." Yace."To tunda kece uwargida sai ki shirya yanda al'amarin zai kasance."
Cikin ya'ke! da danne wani mugun kishi tace"Kwana biyu zaka dinga yi kamar dai yanda kake yi lokacin Halimatu." Gemunsa ya shafa yana d'an murmushi yace."Ai na dauka ko zaki sanja tsari ne shiyasa na tambaye ki."? 'Yar dariya tayi tana ta'be baki tace"Kwana bibbiyu shine tsari mai ma'ana idan kuma kafi son kwana d'ai-d'ai to." Ya kalli Naja'atu had'e da kiran Sunanta! A firgice! ta kalleshi dan ita bata san wainar da suke toya ba tana can tunanin ya za'ayi ta fece daga gidan.
Yace."Ke a ganinki kwana nawa-nawa zan dinga yi a tsakaninku."? Murya na rawa tace"Ban gane maganar ba." Mikewa zaune yayi yana kallonta yace."Muna maganar raba kwanan girki ne a tsakaninku shine nake tambayar ra'ayin ki." Shuru tayi wasu lafiyayyun hawaye suka wanke mata fuska wai yau itace Abbah Abbas ke tambayarta maganar kwanan girki.
Ganin tayi shuru yasa ya kalli Halisa yace."Kwana bibbiyu din shi zamu dauka kamar yanda kika ce."Mikewa tayi tana fad'in "Hakan yayi! to ni dai sai dai nace Allah ya bamu alkairi." Hanyar fita ta nufa zuciyarta kamar ta babbake! Kallo ya bita dashi kafin yace."To Allah ya tashe mu lafiya idan kin fita kisa yara su tashi daga kallon da suke suje su kwanta haka." Ai fad'ar wannan magana da yayi sai ya 'kara tunzura ta a fusace! ta bud'e kofar dakin ta fita tare da doko kofar da karfin gaske........Tana fita palon ta raraka yaran d'akinsu sai masifa take tana zaginsu kamar sune sukayi mata laifi......Mussadiq da Saddiqa a tsorace suka bar gurin.
Innalilihi wa'ina ilaiji raji'un! kawai take ta ambata bayan fitar Halisa daga dakin gabadaya Jinin jikinta ya daskare hatta da kafafunta jinsu take sunyi mata nauyi da sanyi tana ji kamar ba a jikinta suke ba.........Gyaran muryarsa taji kafin taji ya kira sunanta, amsawa tayi tana kallonsa ya iya kiran sunanta tamkar a bakinsa a ka rad'ashi.
''Kinci abinci ko."? Yafada yana mata wani kallo na 'kasan ido! 'Daga kanta tayi tana mai dauke idonta daga kansa, Yace." To shiga toilet ki dauro alwala kizo muyi nafila ta godiya ga Allah." Mi'kewa tayi salo-salo ta nufi toilet d'in.........Minti biyar ta fito daure da alwala ya mike ya shiga toilet din shima ya dauro alwala ya fito.
Nafila sukayi raka'a biyu kamar yanda Annabi ya koyar da sababbin ma'aurata! Abba Abbas ya jima hannunsa a saman kanta yana addua kafin ya cire ya d'aga hannunsa sama nan ya jima yanayi wa Allah kirari, daga bisani ya rufe adduarsa da fatihatulkitabi suka shafa ita dashi, mikewa yayi daga kan abun sallahr ya dauki key motarsa dake kan drowar taga ya bude dakin ya fita.
Zukud'un!! tayi bayan fitarsa daga d'akin, ita yanzu abun ma mamaki yake bata gami da tsoro! da gaske dai sai tayi zaman aure dashi, tunda gashin nan har ya zaunar dasu tare da matarsa yana kawo mata tsare-tsarensa harda kashedi da gargadi kada ta zagi matarsa, lallai Abbah Abbas yayi masifar bata mamaki! to ita yanzu ba wannan ne ma yake sake furgitata ba sai kawo ta dakinsa da yayi, to me zaiyi mata? bata da mai bata amsa! mikewa tayi da saurin gaske ta nufi kofar fita, cikin ikon Allah kuwa tana jan kofar ta bude! palon ta fita tana zazzare ido! tv a kashe yaran duk sunje sun kwanta.
Kujerar data zauna a dazu nan ta nufa ta duba wayarta zama tayi kan kujerar ta shiga lalubar numbar Salim.......Lokacin shi yana ma can gidan kallo hayaniya ta hanashi ya daga wayar sai ihu suke shida abokansa sunci 'kwallo.
Text ta tura masa tana hawaye tace.
_Salim anya kuwa kana sona kuwa? tun jiya nake kiran wayarka baka dauka ba ashe dama duk soyayyar da kake min karya kake......Kada fa ka manta kai kad'ai nayi wa alkwarin mallakawa kaina da komai nawa dan Allah kada ka bari Abba Abbas ya samu nasara a kanmu dan gani nan a gidansa a cikin dakinsa ya kulleni kasan hakan da yayi yana nufin abubuwa da yawa, dan haka dan Allah ka daure kayi wani abu akan wannan al'amarin."_
Tura masa tayi tana adduar Allah yasa ya duba ya bata amsa.......Salim shida abokinsa suna cikin mota bayan fitowarsu daga gidan kallo ya dauko wayarsa yana dubawa, ganin Kira da text din Naja'atu yasa yaja tsaki! text din ya shiga dubawa! bayan ya gama karantawa ya nunawa abokinsa, shima ya karanta, dariya yasa ya bashi hannu suka tafa yace."Amma gaskiya yarinyar nan na sonka da yawa, yana da kyau ka fara gudanar da aikinka dan na lura dattijon nan zulamamme ne! ya samu 'karamar yarinya sai 'barin jiki yake kada ka barshi ya lashi zumar nan ta dad'in rai."
Salim yayi wani murmushi yana shafa siririn sajensa yace."Ai wallahi sai na d'and'ana masa d'aci! da bakin cikin daya jefa ni a ciki dan haka bari kaga ni." Sai kawai ya shiga kiran wayar Naja'atun, da sauri ta dauki wayar ta kara a kunnanta.
Salim ya wani narkar da murya cikin sigar yaudara da janye hankali a kasalance yace."My Princess bani da lafiya zuciyata ta kusa ta daina aiki yini nayi ina aman jini! soyayyarki ina tsammanin itace ajalina! na kasa daga wayarki ne saboda ni kadai nasan irin masifar da zan shiga idan naji sautin muryarki, to amma ganin wannan text din naki na yanzu ya firgitani sosai har naji sha'awar na kira ki a waya na gargade ki kan cewar komai rintsi kada ki kuskura ki mallakawa wannan tsohon jikinki kada ki bari ya kusanci inda kike my princess ni kad'ai nasan irin yanda nake jin fleengs a duk sanda na tuno zubin hallitarki hakika na jima ina kwadayin na ganni ina tsotsar bakin ki! sannan babu babban abinda yake d'aga mun hankali kamar breast dinki na jima ina mafarki gasu a hannuna ina wasa dasu ina tsotsa ina lailayasu a hannuna! dan Allah my princess kada ki bari wani yayi amfani da damata duk rintsi duk wuya kiyi min wannan alfarmar."
Tunda yake maganar take 'kan'kame wayar a kunnanta tana sauke ajiyar zuciya tsigar jikinta na tashi, ji tayi gabadaya jikinta ya rikice ta dinga jin sha'awar Salim din na taso mata...........Murya a dushashe tace"My prince kada ka damu zan kula maka da kaina da jikina nayi maka alkawarin babu mai mallakata sai kai kuma insha Allahu zan fito daga gidan Abba Abbas da budurcina muyi auranmu tinda shari'a bata rahamta mana ba."
Salim ya sakeyin 'kasa da murya yace."Yawwa my princess nagode kwarai da soyayyarki gareni nima insha Allahu zan cigaba da yi mana kokarin dan ganin bukatarmu ta biya." Ajiyar zuciya ta sauke tana kokarin magana, taji alamun bude kofar palon..........Da sauri ta mike ta nufi dakinsu Saddiqa da wayar a kunnanta tana magana 'kasa-'kasa tace"Salim gashinan ya dawo zan kashe wayar yanzu." Yace."To shikkenan my Prince. " Kashe wayar yayi ya kalli abokinsa dake draving sai kawai suka kwashe da dariya kamar wasu shashashai! Kamalu yace."Gaskiya Salim ka iya tuggu! yarinyar nan fa gabadaya ta mato a kanka duk maganar daka fada mata da sauri take amsawa kamar wani ubanta." Salim ya shafa sajensa yana dariyar mugunta yace."Ai na fada maka dama gangar jikinta kawai ya aura, amma zuciyarta na tafin hannuna." Yafadi maganar yana nuna hannunsa.
Abbah Abbas ya shigo hannunsa ri'ke da ledoji guda uku, kulle kofar palon yayi kai tsaye ya nufi dakinsa a hannunsa rike da ledojin dake hannunsa................Jim yayi yana bin dakin da kallo sai kuma ya ajiye ledojin hannunsa kasan kafet ya nufi toilet, dan kwankwasa kofar yayi yana kiran sunanta, shurun da yaji ne yasa ya dan tura kofar toilet din yana dubawa, ganin bata ciki yasa yayi saurin fita daga dakin, kai tsaye dakinsu Saddiqa ya nufa domin yasan tana can dan babu wata hanya da zata samu ta fita daga gidan tunda kafin fitarsa sai da ya rufe kofar palon da key.
Yana shiga ya hangota kwance kusa da Mussadiq........Ya tsaya daga bakin kofa tare da yin gyaran murya, mikewa tayi a zabure tana kallonsa, Yace."Ya zaki zo ki takure kanki ki anan bayan kin san ko shi Mussadiq din gadon na iya yi masa kad'an." Kasa tayi da kanta tana wasa da hannayeta, Ya juya tare da fad'in "Ki taso daga cikinsu ki dawo dakina ki kwanta ko bakiji abinda nace d'azu ba."?
Murya na rawa tace" Abbah dan Allah ka kyaleni na kwanta a cikinsu sai nafi iya bacci. girgiza mata kansa yayi yana lumshe ido yace."Ba zaki takurawa kowa ba ki taso kawai."
Da sauri tace"Sai na kwanta a 'kasan kafet babu damuwa.'' Yace."Idan baki taso ba zanzo na daukeki da kaina bana son gaddama." Ganin yayi maganar cikin rashin wasa sai ta tsorata! da sauri ta sauko daga gadon Mussadiq ta biyo bayansa suka fita daga dakin.
Suna shiga dakinsa ya nuna mata ledojin da ya shigo dashi yace."Ki dauki guda d'aya akwai kazar amarcinki a ciki kada nan gaba ace ana bina bashi."
Naja'atu ta dinga kallonsa le'banta na rawa, babu shakka mutumin nan da gaske yake abinda ta fada kenan a zuciyarta......Tana kallonsa ya nufi toilet ta dinga girgiza kanta tana sake takure jikinta cikin kujera wai shin me yake shirin faruwa ne?.........Ganinsa ya fito daga toilet daure da towel iya 'kugu! faffad'an kirjinsa mai cike da yalwar gashi a waje sai yasa 'yan hanjinta hautsinawa! cikinta ya wani murd'a mata! da mugun sauri ta sunkuyar kanta a 'kasa! ashe haka yake da 'kirar mazantaka gani tayi kirjinsa a cike dam! ga jikinsa a murd'e! cikinsa a shafe tamkar wanda baya cin abinci!
Karkarwa jikinta ya shiga yi gumi na yanko mata daga ko wace kusurwa ta jikinta....
*19_20*
'Dauke kanta tayi lokacin da taga yana kokarin sanya gajeran wando, ta tsirawa 'kasan kafet ido gabanta sai duk uku-uku yake, muryarsa taji ta dokin kunnanta inda yake cewa"Ta tashi taje tayi wanka tazo ta kwanta, ba tare da tayi kuskuran kallonsa ba ta mike salo-salo ta nufi bandakin, to koda ta shiga toilet din ma kasa yin komai tayi ta jingina jikin bango(garu) tana tunani yanzu idan Abbah Abbas yace zai kar'bi sadakinsa ya za tayi? wani irin tsoro ne ya shige ta, taji gabad'aya gwiwowinta sunyi sanyi! ita yanda ma za'ayi ta kwanta gado d'aya dashi take tunani gashi ta lura dashi sai wani abu yake yi tamkar bai damu da halin damuwar da take ciki ba.......Da kyar ta d'an sirka ruwa yayi d'umi tayi wankan, ta wanke bakinta kamar dai koda yaushe kafin ta kwanta sai tayi brush ta daura towel jikinta ya tsane tsaf sannan ta mayar da kayan jikinta ta fito, kwance ta same shi saman gado babu komai a jikinsa sai gajeran wando ga fitilar dakin a kunne! simi-simi ta nufi kan kujerar data ta bari, sunanta taji ya kira cikin ma'koshi, tsayawa tayi ba tare data juyo ba, Yace."Ba kiyi wankan bane."? a sanyaye tace."Nayi." Yace."To cire hijabin kizo ki kwanta." Tace."Abbah kayi hakuri zan kwanta kan kujera." Mikewa zaune yayi yace."Tunda nake da Halimatu bamu ta'ba raba shimfida ba saboda haka bana so mu fara haka dake, kizo ki kwanta a makwancin ki Ni babu abinda zanyi miki.'' yafada yana nuna kusa dashi.
Hawaye suka zubo mata tayi tsaye tana kallosa gami da d'umbun mamakinsa.
Ganin ta'ki zuwa yasa ya mi'ke ya nufi inda take, cikin gaggawa tayi 'kasa da kanta dan gabadaya ji tayi ilahirin tsigar jikinta na mi'kewa sakamakon ganinsa babu kaya a jikinsa.
Yana zuwa ya ri'ke hannunta yaja ta suka nufi bed din, zaunar da ita yayi ya zauna yana kokarin cire mata hijab din jikinta, ta ri'ke hannunsa tana girgiza masa kanta bakinta sai rawa yake tana so tayi magana amma tana gudun yayi mata fad'a.
Bai saurareta ba sai da ya cire mata hijab din yabi jikinta da kallo, Atamfar d'azu ce a jikinta, d'inki kuma mai nauyi ne da dogon hannu gashi garin ana zafi dalili kenan daya sanya shima bai kwanta da riga a jikinsa ba, Yace."Ki dan cire koda rigar jikinki ce sai kiyi daurin kirji da zanin dake jikinki zaki fi jin dadin kwanciya."
Cikin rawar murya da rawar baki tace"A'a ai bana kwanciya babu riga a jikina komai zafi zan iya kwanciya a haka." Girgiza kansa yayi ya raba 'kafafunsa ya jawo ta yasa a tsakiyar sa yana fad'in akwai cutuwa ki kwanta da riga a jikinki. kawai sai ya shiga kokarin cire mata rigar......Rirri'ke hannunsa take tana fad'in "Allah zan iya kwanciya da riga a jikina dan Allah kada ka cire min riga Abba......Bai saurareta ba sai da ya cire mata rigar jikinta yayi saura daga ita sai breziya ganin haka yasa tayi saurin sa hannayenta duk biyun ta rufe kirjinta dasu, hawaye na zubo mata! kokarin mikewa zaune take a jikinsa ya hanata kafafunsa ya hard'e da nata sosai ya matseta a jikinsa, ya kwanta rigingine itama ta kwanta rigingine duk rabin jikinta na jikinsa, bargo ya janyo ya rufe musu jikinsu ya d'ora hannunsa guda saman cikinta dai-dai cibiyarta.....Naja'atu ihu! ne kawai bata kurma ba amma hawaye tuntuni yake gudana a fuskarta..
Addua yake so yayi musu amma ya gagara yi dan gabadaya hankalinsa tashi yayi jikinsa yayi wani irin sanyi wata irin sha'awar yarinyar ce ta taso masa, gabad'aya a yanda ya tsara shine ba zai taki yarinyar ba sai an dan kwana biyu tukkuna yana so ya nuna mata kulawa ne ya kuma nuna mata cewar abinda take tunanin baza ta samu ba dangane da auranta dashi to ba haka bane dalilin da yasa kenan ya shirya tsaf! domin ya siye zuciyarta da kalolin soyayyarsa.
Rintse idonsa yayi yana sauke wata zazzafar ajiyar zuciya, gaskiya da wuya ya iya daurewa dan gabadaya hankalinsa ya tashi jinta a cikin jikinsa, ba tare da yayi tunanin komai ba kawai ya shiga wasa da hannunsa a saman fatar cikinta yana d'an shafa ramin cibiyarta..... Hannunsa da yake yawo a jikinta tayi saurin ri'kewa 'kam! tana wani irin kuka tace"Abbah dan Allah ka bari dan Allah."!! Shuru yayi yana sauke ajiyar zuciya, ita kuma ta kama hannunsa ta ri'ke kamau! tana sheshsheka! Lumshe idonsa yayi yana adduar Allah yasa bacci ya daukeshi ya huta, amma yasan da 'kyar yau ya iya rintsawa sakamakon azababbiyar sha'awar dake taso masa.
Ita kuwa jin ya daina shafa jikinta yasa ta sauke ajiyar zuciya amma dai duk da haka bata sakar masa hannu ba yana d'amke a cikin nata, a wautar ta wai so take yayi bacci sai ta sake shi ta kuma bar masa gadon......Kawai sai taji ya mike zaune da sauri ya burkitata 'kasan gadon, rintse idonta tayi ganinsa yayi mata rumfa zai danneta!
"Wayyo Allahna."! Tafada muryarta na hard'ewa, hannunsa yasa a saman fatar le'banta yana shafawa a hankali a hankali! Tsira masa ido tayi jikinta sai karkarwa yake.
Gani tayi duk ya koma wata kala idanunsa sunyi jawur! duk da ya rage hasken fitilar dakin bai hanata hango tsabar sha'awarta a cikin 'kwayoyin idonsa ba!!
Ganin tana yi masa wani irin kallo ne yasa ya kashe dusasheshen hasken da ya bari a take d'akin yayi duhu lokacin ne kuma Allah ya bata damar ture shi ta mike zaune da sauri tana laluben hanyar sauka, hannunta ne ya sauka kan jikinsa, taji ta ri'ke wani abu mai tauri da kwari a hannunta! a gigice ta saki ta dira kasan bed d'in tana makyarkyata.
Kamota yayi da saurin gaske ya mayar da ita ya kwantar, still ya sake yi mata rumfa da jikinsa.......Hucin numfashinsa ne ya dinga dukan fuskarta hakan ya tabbatar mata da cewar fuskarsa na dab da tata! ta dinga kuka tana kauda kanta!
Saukar fuskarsa taji a tsakanin wuyanta yana sakar mata wasu zafafan kesses (Parsonality) Wanda yayi bala'in rikirkita mata lissafi.......
A take tsigar jikinta ta shiga tashi sakamakon jin yanda yake goga mata gashin fuskarsa a jikinta sai tsikarinta yake yi tana jin 'kaikaiyi!
Bud'e baki tayi da kyar tace."Ab.....Abbah please ka bari ba girman ka bane bana jin dadin wannan abin da kake mun."
Kamar ta 'kara tunzarashi dayin abinda yake yi ya cigaba da goga mata gefan fuskarsa a fuskarta da wuyanta, a jiyar zuciya ta shiga saukewa tana kauda kanta had'e da tutture fuskarsa........Cikin dubara irin tashi ya samu nasarar had'a bakinta da nasa ba tare da tayi tsammani ba kawai sai jin bakinta tayi a cikin nasa yana tsotsa tamkar mai tsotsar alawa! ta dinga kokarin cire bakinta ta kasa saboda ya riga ya ri'ke da nasa! Wasu hawayen bakin ciki da takaici ne suka shiga zubo mata, *Wai yau Abbah Abbas shine ke kissing d'inta baki da baki kai wannan rana ba zata ta'ba mancewa da ita ba*
Shi kuwa wani irin sha yake wa bakinta kamar zai shanye mata ruwan bakinta tsotsa yake yana sa harshensa a sa'ko da lokonan bakinta har wani tallafo kanta yake yana kyarma da rawar jiki, kai!! bai ta'ba jin baki mai sugar irin nata ba wani irin za'ki yawun bakinta ke dashi.....................Da 'kayar ya cika mata harshe aikuwa gabadaya da le'bunanta da harshen suka d'umame da radad'in zafi sakamakon jin ba'kon abu da sukayi suka dinga yi mata zafi da zugi! kuka take tana dukan kirjinsa had'e da turje-turje da kafafunta! Cikin wani irin hali ya sauke daga kanta ya samu gefen gadon ya zaune had'e da dafe kansa!
Gabad'aya yarinyar ta tayar masa da hankali gashi yana ganin ba zai samu biyan bukatarsa ba a gurinta.
Mi'kewa zaune tayi tana kuka tana laluben zaninta domin ta daura a jikinta wannan karon ma a cinyarsa ta d'ora hannunta, jin kamar gashi-gashi yasa da sauri ta cire hannunta! tana matsawa baya! can lokon gadon ta makure jikinta ta janye bedshirt din ta rufe jikinta dashi tana hawaye.
Sautin kukanta ne ya cika masa kunne, ya dan juyo a hankali yana kallon bayansa, duk da akwai duhu a dakin bai hanashi hangota a can 'kuryar gado ba, ya dan shafa kansa cikin wani irin hali na damuwa gami da bukatuwa ya mike ya nufi toilet domin ya tsarkake jikinsa....Har ya fito daga toilet din bai daina jin sheshshakar kukanta ba, sai ya kunna fitilar dakin a take dakin ya gauraye da haske.
Rintse idonta tayi da saurin gaske tana sake matse jikinta guri guda, bed din ya hau, sai ta zabura tana rawar jiki tace"Abbah dan Allah kayi hakuri kada kayi min komai."
Ganin yanda take ta makale jikinta a jikin bed din yasa ya dan janyo hannunta aikuwa ta 'kwala 'kara! had'e da fizge hannunta ta sauka daga bed din tana kare jikinta da bedshirt din hannunta.
Ranshi ne ya 'baci da abinda take yi kawai sai ya rabu da ita ya kai hannu ya kashe hasken dakin, kwanciyarsa yayi ya rufe kafafunsa da blankent.
Ita kuwa kan Sofa ta lalla'ba taje ta zauna tana me tsirawa bed ido gani take kamar zai biyo ta kan kujerar................Abbah Abbas bacci ne ya dauke shi bacci mara dad'i baccin da ya sanya shi mafarkai barkatai. Naja'atu kuwa yanda taga dare haka taga rana sai gefin asuba bacci ya soma fizgarta, jin motsin tashinsa yasa firgigit ta mike zaune tana zazzare ido.
Yana kunna hasken dakin ya mike ya nufi toilet ya daura alwala kamar dai yanda ya saba ya gabatar da nafila kafin ya wuce massalaci.....Sai da ya fita sannan ta sauke ajiyar zuciya ta mike da sauri taje ta duba rigarta tasa ta dauki hijabinta ta zura da sauri ta fita daga dakin.
Dakin su Saddiqa ta nufa koda ta shiga dakin sai ta gansu duk a kwance basu tashi ba, taji dadin hakan da sauri ta nufi toilet din dakin, ta tub'e kayan jikinta, ruwa ta hada tayi wanka kana tayi brush sai ta daura alwala ta fito.....A gurguje ta shirya ta tsaya kan Saddiqa tana tashinta, gabadayansu suka tashi tace"Ku tashi kuje kuyi alwala."
Saddiqa ce ta fara tashi ta nufi toilet din, ita kuma ta gyara dadduma ta tayar da sallah.
Bayan ta idar da sallar kwanciya tayi kan daddumar ta takure jikinta daga zarar ta tuno da abinda ya faru a tsakaninta da Abbah Abbas sai gabanta ya yanke ya fad'i! har yanzu le'bunanta zafi suke mata idan ta tuno da yanda ya dinga shan bakinta tsigar jikinta duk sai ta mike.
Mussadiq ne yazo ya zauna kusa da ita yana gaisheta, ta mike a sanyaye tana amsawa, Saddiqa da Mufida ma suka gaisheta a nutse ta amsa musu............'Dakin ya shigo hannunsa ri'ke da wani maidaidaicin carbi, Naja'atu tayi saurin sunkuyar da kanta 'kasa kwata-kwata bata so ta had'a ido dashi.
Ya tsaya daga bakin kofa yana fadin "Ashe kun tashi." Mussadiq yace."Eh Yaya Naja'atu ce ta tashe mu." Ya d'an kalleta da gefan idonsa, ya kauda kansa yana amsawa gaisuwar 'yayansa, juyawa yayi zai fita yaji muryarta tana gaishe shi, ba tare da ya Juya ba ya amsa, ya bude kofar dakin ya fita.
Gabad'ayan su suka mike zasu fita tace"Ina zakuje."? Saddiqa tace"Zamuje mu gaisa da Mommy ne." shuru tayi tana kallonsu suka fita daga dakin..
Lokacin da suka shiga gaishe da Halisa yana tsaye a dakin suna magana, ya bisu da kallo har suka fita yana mamakin ina ita Naja'atun wato ba taji maganarsa ta jiya ba kenan? a tunaninsa zata biyo yaran suzo gaishe da Halisan tare, Inda ita kuma sam ba tayi tunanin hakaba saboda ba gaishe da Halisa ne a gabanta ba abinda ke gabanta shi ya dameta.........Ya kalli Halisa a nutse yace."To yanzu nawa kike ganin zasu isa.?
Mikewa tayi daga kan daddumar da take zaune tana kokarin cire hijabin da tayi sallah dashi tace"To ka zauna mana sai nayi maka lissafi." Jim yayi kafin ya zauna! dan yana sane ya'ki zama a dakin saboda yasan halin da yake ciki na sha'awa baya so taja ra'ayinsa ya aikata wani abun da ita a cikin hakkin wata.
Zama tayi kusa dashi tana nanikar jikinsa, ya kalleta babu yabo babu fallasa yace."Kiyi min bayanin nace kamar nawa ne zai isa da zaki siyo mata sutturun da suka dace."
Fuskarsa ta shafa da hannunta ta kai bakinta kan kuncinsa ta manna masa kiss! tana me d'ora hannunta a cinyarsa, ganin irin abinda take masa ne yasa ya gane abinda take nufi! Yace."Kin san dai ba'a cikin kwanakin ki kike ba ko."? Marairaicewa tayi tace"Haba ai kaima kasan ba zab iya bari har sai nan da kwana shida ba wallahi, ni dai gaskiya a bukace nake."
Kallonta ya shiga yi yana mamakin maganarta, yace."To nima bani nake da kaina ba sai kije ki tambayi mai hakki idan ta baki aro na shikkenan."
'Bata rai tayi tana sake shigewa jikinsa tace"Allah ya kiyaye na tambayi yarinyar nan wani abu kaine kake da iko da kanka kuma kafi kowa sanin halin da nake shiga idan ina cikin wannan halin dan haka ni ba zan iya sauraran komai ba sai na samu biyan bukatata." Kallonta kawai yake dan shi ya rasa ma abinda zai ce mata, yana jinta tana ta shashshafa jikinsa tana masa salo iri-iri to abinka da wanda dama yake a bukace a take ya bada kai bori ya hau, suka shiga biyawa junansu bukata...
Gabad'ayansu har ita suka fito palo suka zazzauna suna hira kar'fe takwas shuru basu ga gilmawar masu gidan ba, tara ma tayi shuru, basu fito ba, A hankali ta kalli Mussadiq tace"Ko Abbanku ya fita ne."? Yaron ya girgiza kansa da fad'in "Wallahi ban sani ba dazu dai da muka shiga gaishe da Mommy na ganshi a dakin."
Shuru tayi tana nazarin maganar yaron, ta kalleshi cikin sanyin jiki tace"Kana jin yunwa ko."? Kai ya d'aga mata, mi'kewa tayi ta kalli Saddiqa da Mufida tace"Kuzo ku nuna min kicin din na had'a muku break fast." Suka mike da sauri suna murna, tare suka shiga kicin din nan suka shiga aiki kowanne ta bashi abinda zai taimaka mata dashi..............Halisa ta samu abinda take so sosai ta ri'ke wuta ta'ki barinsa ya huta shi kuma jinta zam-zam! ya dinga d'imautar dashi ya kasa hakura da ita suka dinga abu daya kamar jaraba koda yake dama can sun saba tunda jajayen sawun su......Sai kusan goma da rabi ya fito daga dakin, lokacin su har sunyi break dinsu suna zaune dai a palon suna hira wanda take saka musu baki jefi-jefi......Ido suka had'a ita dashi lokacin da ya fito daga dakin Halisan duk sai ya diririce! lokaci guda ta gane rashin gaskiyarsa kuma ta gane abinda suka dade sunayi a dakin, wace irin magana ce za'ace an shiga daki sama da awa uku anayi ai da akwai alamun tambaya.........'Dauke kanta tayi sam bata wani ji ciwo ba dan ba wai sonsa take ba ballanta taji haushin abinda sukayi mata, cigaba tayi da dan dudduba wayarta dake hannunta, Shi kuma da sauri yake kokarin shiga dakinsa.....Mussadiq yace."Yawwa Yaya Naja'atu ga Abban namu ya fito dama nace miki bai futa ba."
Da sauri ta kalli yaron tana d'an hararasa! Shi kuma Abbah Abbas din tsayawa yayi yana kallon Mussadiq din yace."Waye yazo nema na."? Shuru tayi, Mussadiq yayi karaf yace." 'Dazu ne Yaya Naja'atu take tambaya ta wai ko ka fita saboda munji shuru bamu ga ka fito daga dakin ka ba shine nace mata kana dakin Mommy."
Naja'atu taji kamar ta kwad'awa yaron mari! kada fa Ya d'auka ko sonsa take shiyasa take tambayarsa
Shi kuwa Abbah Abbas murmushi yayi yana dan shafa gemunsa ya kalleta a nutse yace."Ina tare da Halisa muna tattauna magana mai muhimanci insha Allah anjima zakuje tare dake da ita ki za'bi irin kayan da kike so domin ita na wakilta ta had'a miki lefe." Tsakaninsa da Allah ya fad'i maganar dan shi yana ganin meye a ciki dan Halisa ta had'a mata lefe ai duk a zaman d'aya!
Ita kuwa Naja'atu maganar ce ta girmi tunanin ta wannan ma ai rainin hankali ne da zaice Halisa ta had'a mata lefe kuma har ya iya fad'a mata da bakinsa, zuciyarta tace mata "To ke meye abin damuwa ai ba sonsa kike ballanta na dan yace Halisa ta had'a miki lefe kiji haushi!!! " Eh duk da ba sonsa nake ba amma ai hakan bai dace ba abin kamar yazo da cin fuska a ciki, to idan ya kasance tana sonsa kuma haka zai dinga d'ora kishiyarta kan al'amuranta abinda ba zata iya jurewa ba kenan don ita ba Yaya Halimatu bace...........Dauk'e kanta tayi ba tare da tace masa komai ba, shi kuma yanayin yanda yaga ta nuna sai yaji wani farin ciki ya lullu'beshi yana addua Allah yasa yarinyar ta soma sonsa......Yana shiga daki, Ita kuma ta shiga fad'a da zuciyarta ganin kamar tana so ta takura mata gurin ganin kamar anyi mata rashin adalci a gidan zuciyarta sai ingizata take akan ta dauki mataki ta bishi daki ta tambaye shi me tsaya yayi a dakin Halisa har tsayin awa uku alhalin yasan a cikin kwanakin auranta yake, sannan kuma tace ita bata yarda Halisa ta had'a mata lefe ba!.....Allah mai iko! abinda zuciyarta keta sa'ka mata kenan duk ta kasa samun nutsuwa a gurin sai kallon kofar dakin nasa take tana tununin taje ko kada taje? Mikewa tayi ba tare da dogon nazari ba ta nufi dakin nasa har tasa hannu zata bude kofar sai kuma ta fasa, ta juya cikin sanyi jiki ta nufi dakinsu Saddiqa kwanciya tayi ruf da ciki kawai ta tsinci kanta da fashewa da kuka.
*Tofah!🤔 Ko kukan me Naja'atu take? Ita da take ikirarin bata kaunar Abbah Abbas din to meye najin haushi dan ta ga ya dad'e a dakin matarsa? Lallai akwai alamun tambaya dangane da Al'amarin.................Akwai-Akwai_Akwai!! Rikita_Rikita anan agaba! Wai shin ya zata kaya ne a tsakanin Abbah Abbas da Amaryarsa? Shin zai samu nasarar kar'bar budurcinta ko kuwa? Salim zai kyale Naja'atu tayi rayuwar aure da Mijinta Kuwa? Wane Babban kuskure Naja'atu zata tafka anan gaba? Meye makomar Yaya Ramlatu da Halisa? akwai sauran labari anan gaba!!!! Ga duk wanda yake da ikon biyan kudin littafin nan ya biya ya karanta #300 ko #600 basu isa su biya kudin littafin nan ba😅 Koda yake ai 'KARYA ce amma dai ni nasan 'karyar tawa tana Tasiri a wani gurin dan haka da kai da ke ina so duk ku biyo ni domin a cigaba da tafiyar daku Single #300 Vip #600 Babu tsada🤗 Kada ki nuna ganin 'kyashin biyan kudi ki karanta kice bari ki bari idan an sato ki kiranta Allah ya isa! Idan anyi magana kice kema gani kikayi an turo shiyasa kika karanta, to duk wanda ya'ki sharar massalaci zaiyi ta kasuwa!🤗*
*Masu had'a min decoment na books daga zarar na gama bazan ce komai ba sai dai na ro'ki Allah ya tattara muku zunuban da na d'auka gurin rubuta littafin ya d'ora muku a kanku😅Shikkenan sai a raba mana zunubin tare daku kun rage min nauyi.*
*Masu tambayar wai ni bana littafin free ne sai na kudi: Amsa To farkon littafina Nana Khadija Free ne zagi da 'korafi gami da rashin hakuri irin na redars yasa na mayar dashi na kudi, tun daga haka shikkenan na daina littafin kyauta amma akwai book dina RUWAN DARE free ne book1 yana nan yana yawo a groups ga duk mai bukatar karantawa sai ya tambaya a groups insha Allah idan na gama rubuta littafin MADADI zab cigaba da typing d'insa RUWAN DARE free ne bana kudi bane! idan na gama Madadi zan cigaba da rubuta muku shi🤗*
*Masoya masu sahihiyar kauna Ina alfahari daku♥️*
*GA MASU BUKATAR KARANTA BOOK DIN ZASU TURA #300 SINGLE, VIP GROUP #600 GA ACCONT D'IN DA ZA'A TURA KUDIN.......0542382124.....BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA KIYI MIN MAGANA TA WHASAP DA WANNAN NUMBAR......07084653262.....IDAN KIN SAN BA BIYAN KUDIN LITTAFIN NAN ZAKI YI BA DON ALLAH KADA KI KIRA WAYA TA KO KIYI MIN WATA MAGANA TA WHASAP*
*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA SO KU BIYA KUDIN LITTAFIN ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS.........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE.*
Mdd
*21*
Halisa kuwa bayan fitar maigidan daga dakin, cikin farin ciki ta d auki wayarta ta shiga kiran Yaya Ramlatu, duk ta shaida mata abinda ke faruwa, ta fada mata cewar maigidan ya bada kud'i kimanin dubu dari biyu yace wai a siyawa amaryarsa kayan lefe masu kyau sannan yace ma idan basu isa ba ta fada masa. Yaya Ramlatu taja tsaki! tace"Ko dubu dari ba za'a kashe mata ba gurin had'o lefen komai 'kananu za'a siya mata dan haka idan kin tashi tafiya kasuwar ki biyo ta gidana mu tafi tare." Halisa tace"Eh to da cewa yayi wai muje tare da yarinyar ta duba abinda takeso." Yaya Ramlatu tace"Ki san dubarar da zaki masa ki fito ke kad'ai meye wani dole sai anje da ita." Halisa tace"Zan nuna masa yarinyar ta zauna ta kula da yara insha Allah za'a siyo mata komai mai inganci." Yaya Ramlatu tace"To ke kuma nawa ya baki kudin naki kayan." ? Murmushi tayi tace."Nima dubu dari biyu ya bani kamar nata kuma yau da daddare yace zai shigo min da mukkulin sabuwar motata." Yaya Ramlatu ta rangad'a bud'a tace"To Alhamdullhi babu shakka kwalliya ta soma biyan kudin sabulu dan haka idan zaki zo kada ki manta da al'kawarinmu dake."
Halisa na dariya tace"Haba Yaya Ramlatu ai 'Yar halak ce ni insha Allah zan kawo miki." Cikin farin ciki Yaya Ramlatu tace"To Allah ya 'kara mallaka miki mijinki a hannuki." Halisa ta amsa da amin tana cike da farin ciki ganin ta kowane 'bangare tana samun biyan bukata........Cikin shararriyar kwalliya ta fito palon ta samu yaran suna zaune a palo suna kallo, ba tare da tace musu komai ba ta nufi dakin maigidan, shima lokacin yana kokarin fitowa cikin shirin fita, ganin uwar kwalliyar da taci tana kamshin turare sai ya 'bata fuska yace."Keda zaki shiga kasuwa kuma meye nayin kwalliya harda shafa turare." Tayi fari da ido kamar yanda ta saba idan za tayi masa magana tace"Wallahi shaf na manta ban fad'a maka ba yau ne bikin sunan 'Yar yayata data haihu a unguwar Gaida to inaso in fara zuwa can kafin naje kasuwar." Yace."Anya kuwa sai dai ki za'bi d'aya dan idan kin tafi suna da zuwa kasuwa lokaci zai 'kure baki dawo gida ba." Da sauri tace"Shine ai nace mai zai hana ita Naja'atun ta zauna ta kula da yaran tunda amarya ce bai kamata ace daga zuwanta ta fara yawo ba insha Allah zamuje tare dasu Shamsiyya zan siyo mata komai mai kyau wanda ake yayi." Yana gyara zaman hularsa a kansa yace."Wannan shawarar taki tayi kyau dan gabadaya banyi tunanin hakan ba okey muje sai na ajiye ki a gidan bikin."
Farin ciki ya cika mata zuciya, ta juya tana wata irin tafiya irin ta manyan mata.
Tsakiyar palon ya tsaya yana kallonsu, ya kalli Mussadiq da fadin"Ina Yaya Naja'atu."? Yaron yace."Tund'azu data shiga daki bata fito ba mybe bacci take." Ba tare da yace komai ba ya nufi dakin yaran.
Ruf da ciki ya sameta bayan ta gama kukanta bacci ne ya dauketa a haka. Ya tsaya kanta yana k'are mata kallo...........Halin da ya shiga lokacin da yake kiss d'inta jiya kawai yake tunowa yarinyar nada wani sirri na mussaman a tare da ita. Hannu yasa ya dan shafi gefan fuskarta yana kiran sunanta
Ta bud'e idonta wanda kuka da bacci ya mai dasu wani iri! shi kuwa ai ji yayi tsigar jikinsa ta tashi ganin yanda idanunta suka jirkice kamar wacce take ciki sha'awa.
Gyaran murya yayi kamar yanda ya saba ya sake kiran sunanta.
Mikewa zaune tayi tana goge fuskarsa had'e da d'an zum'bura baki ta'ki kallon inda yake tsaye. Yace."Za mu fita tare da Halisa zaki zauna tare da yara kafin ta dawo da nace zakuje tare domin ki duba abinda kike so sai kuma yanzu take ce min zata je bikin suna ina ganin ke sai ki zauna tare da yaran a gida kafin Allah yasa ta dawo." Fuskarta ta goge tana kallon kasan gadon da take zaune tace"Nifa Abba daka bar kudinka bana son wani lefe kayan da nake dasu ma sun isheni."
Cikin d'an mamaki yace."Saboda me? ai hakkinki ne dole nayi miki tunda inada iko." Kamar ta fad'a masa mara dad'i sai dai tayi shuru tana d'auke kanta, tayi al'kawarin ko an siyo kayan ba za tayi amfani dasu ba.
Agogon dake daure a hannunsa ya dan kalla sha biyu shaura na rana ya nufi kofar fita yana fad'in "Sai mun dawo ki kula da kanki da yara." Wani irin kallo ta bishi dashi har ya fita daga dakin taja tsaki mai karfi ta koma ta kwanta.
Halisa a bakin titi tasa ya ajiyeta tace ya sauketa zata shiga da 'kafa, nan ya 'kara jaddada mata cewar kada ta kai dare tayi ta gama duk abinda za tayi ta koma gida da wuri. ta amsa masa kamar gaske tana d'aga masa hannu
Tana ganin motarsa ta wuce ta tari a daidaita sahu ta shiga kai tsaye unguwar gwangwanxo ta nufa, dama tun kafin taje ta shaidawa Ramlatu gata nan a kan hanya dan haka a shirye ta tarar da ita ba kuma tare da 'bata lokaci ba suka dauki hanyar gidan 'Yar Sa'adu! koda suka isa gidan cike yake da manyan mata masuji da kansu, kamar dai koda yaushe 'Yar sa'adu na zaune kan kujerarta mata sun kewaye ta suna ta d'aga magungunan mata suna dubawa ita kuma tana musu 'karin bayani a kan maganin, 'Yar Sa'adu na ganin su Halisa ta rangwada guda ta gyara zamanta tana dariya ta kalli Halisa da fad'in "Kaga Uwargidan Alhaji Abbas Lallai tunda naga kina kyallin goshi akwai magana ai dama nace sai kin dawo da kafafunki.'' Halisa ta bata hannu suka tafa suna kyalkyala dariya! suka zazzauna suna gaisawa da juna.
'Yar Sa'adu tace" Aikuwa kun taki sa'a dan jiya aka kawo min kaya daga Zindar gasu nan masu kyau ne sosai sai da kudi?" Yaya Ramlatu ta d'aga wata madaidaiciyar roba wacce take cike da wani abu shi ba black ba browan ba." 'Yar Sa'adu tace"Wannan maganin dake hannunki sunansa sai maigida Ihu!! da kuwwa! idan kika mallaki maganin nan kin wuce takaici wallahi duk abinda kikace yayi miki sai yayi miki."
Da sauri Halisa ta kar'bi maganin tana dubawa! dariya tasa tace "Lallai maganin nan za'aje dashi koga yanayin hoton dake jikinsa, Namiji da mace ne tsirara suna sex wani irin style mai ban mamaki! budewa tayi ta d'an dangwalo maganin a hannunta ta lasa! taji wani za'ki!! fauuu! a bakinta, tsigar jikinta sai da ta tashi ta rintse idonta.
'Yar Sa'adu ta bawa ta kusa da ita hannu suka tafa! tana dariya tace" 'Yar gari taji sabon abu a bakinta ai nake fad'a miki Halisa yanda kikaji za'kin maganin nan haka kema zaki dinga za'ki da dad'i mutukar kina amfani dashi, kuma amfanin maganin nada yawa dan yana 'kara karfin sha'awa sosai idan ma mijinki baida karfi yana saurin kawowa to wallahi karfin wannan maganin sai ya mayar dashi tamkar ayu kullum yana ma'kale dake.
Halisa tace"A'a ni mijina baida wannan matsalar sai dai na siya dan biyan bukatar kaina dan haka yanzu nawa ne maganin."?
'Yar sa'adu ta gyara zamanta tana 'kas-'kas da cingum din bakinta tace"Dubu dari ne kacal amma tunda ke costomar ce ki bada dubu casa'in da biyar na cire miki dubu biyar." Yaya Ramlatu tace"Haba dai 'Yar Sa'adu ki sake yi mata ragi kin san fa yanda garin yake kuma kinga komai tsadar magani Halisa bata ta'ba gandar siya kuma kin san idan taji dadinsa in ya kare zata dawo ta siyi wani."
'Yar Sa'adu ta kalli ta kusa da ita tana 'bata rai tace"Hajiya Mairo dan Allah nawa na siyarwa da matan da suka fita yanzu wannan maganin."?
Hajiya Mairo tace"Dubu dari ashirin."! 'Yar Sa'adu ta kalli Halisa tace"Kinji dai da kunnanki dubu dari da ashirin na siyar dashi amma ke nace ki bada dubu casa'in da biyar kina neman ragi."? Halisa tayi shuru tana nazari gabadaya kudin data fito dasu dubu dari biyu da hamsin ne har kudin kayan lefan Naja'atu kuma a ciki ta dauki dubu dari ta bawa Yaya Ramlatu dama tun kafin su fito sun gama yanke shawarar dubu dari kacal zasu kashe gurin had'awa Naja'at lefe, yanzu abinda ya rage a hannunta dubu ar'bain da takwas ne tunda sunyi kudin mota da sauran.
Ta kalli Yaya Ramlatu tace"Ina ganin kudin kayan yarinyar nan zan bada dan gaskiya bazan bari maganin nan ya wuce ni ba."
Yaya Ramlatu tace"To kin tanadi abinda zaki fad'a masa idan kin koma gida."? Murmushi tayi tace."Sosai kuwa ni nasan karyar da zanyi masa. Yaya Ramlatu tace"Tom shikkenan." Halisa ta zuge zif din jakarta ta fito da kudi ta shiga lissafawa..........
Bayan fitar masu gidan Naja'atu ta dan dauki lokaci a dakin a kwance tana tunane tunanen mafita a gareta gabadaya ta rasa wane mataki zata dauka, ta kira wayar Salim sau curin masaki yaki dagawa, sai da taci kukanta ta koshi sannan ta fito palon a lokacin da Saddiqa take kokarin shiga dakin domun ta tambayeta abunda zasu dora na abincin rana......Ganin yanda idanun antina nata sukayi fululu yasa jikinta yayi sanyi ta kalleta a sanyaye tace"Dan Allah Yaya Naja'atu ki daina kuka da damuwa ki kwantar da hankalinki wallahi Abbanmu zai kula dake ki daina damuwa."
Dan kauda kanta tayi cikin kokarin bagarar da maganarta tace"Waye ya fada miki kuka nake bacci nayi fa shiyasa idona yayi ja." Saddiqa dai ba yarinya bace ballanta ta dauki maganarta sai dai kawai ta bar maganar a yanda ta fada tace"To shikkenan dama shigowa nayi na tambaye ki me zai mu d'ora na abinci."? kai tsaye tace "Muje kicin din sai muyi aikin tare." Kai tsaye kicin din suka nufa tare.
Mussadiq ne ya shigo kicin din hannunsa rike da wayarta yana fadin "Yaya Naja'atu Abbanmu na kiran wayarki." Goge hannunta tayi ta kar'bi wayar tana dubawa, miss call dinsa ta gani, ajiye wayar tayi ta cigaba da aikinta.
Kimanin minti biyar da fitar Mussadiq daga kicin din wani kiran ya sake shigowa kamar bata so ta daga wayar, Yayi mata sallama ta amsa ciki-ciki Yace."Ya gida ina fatan babu matsala."? "Umm." Tace Yayi shuru na minti biyu kafin yace."Ina fatan kunci abinci." nan ma bata bashi cikakkiyar amsa ba. Ranshi ya 'baci yace."Ki bude baki kiyi min magana meye wani umm! Tace"Gashi muna girkawa." Yace."To haka nake so ki gaishe min da yaran sai na dawo." Shuru tayi masa yana kashe wayar ta ajiye tare da jan 'karamin tsaki! da sauri Saddiqa ta kalleta sai kuma tayi saurin dauke kanta ta cigaba da aikin dake gabanta sam ba taji dadin tsakin da akayi wa Abbanta nata ba kawai dai tayi shuru ne dan bata da yanda za tayi.
To Halisa da Yaya Ramlatu a gidan 'Yar Sa'adu suka lalace! sai bayan la'asar suka bar gidan kai tsaye suka nufi kasuwar dubai ta jakara, nan suka shiga katin dan jummai suka shiga siyan atampopi da lesuna masu saukin kudi suka je gurin masu undar wear suka siyi masu saukin kudi takalma da jaka guda uku 'yan dubu daya da dari biyar sai mayafai hudu masu sharara da saurin lalacewa, kayan make up marasa kyau da ar'ha suka siya, Gabadaya basu kashe dubu saba'in ba gurin siyayyar ana shirye-shiryen kiran sallahr magariba suka fito daga kasuwar.
Abbah Abbas tun misalin shida na yamma ya dawo gida, lokacin Naja'atu da Saddiqa sun gama komai hatta da abincin dare sun shirya tsaf koda ya dawo yaga gidan nashi tsaf yaran ma tsaf tsaf sai farin ciki ya kamashi dama ko lokacin Halimatu haka d'abi'ar su take kafin ya dawo gida sun gama komai zai dawo ya ga komai cikin kyau da tsari, sai dai kuma koda ya duba Halisa yaga bata dawo ba sai ranshi ya 'baci sosai! ya fito daga dakin nata da waya a hannunsa, lokacin ita kuma hayaniyar abubuwan hawa tasa ta kasa jin kiran da yake mata a waya.....Cikin 'bacin rai ya shige dakinsa domin daura alwalar sallar magariba.
Har yaje massalaci ya dawo Halisa bata shigo gidan ba, fitowa yayi daga cikin gidan ya tsaya a harabar gidan yana sake kiran wayarta a rayuwarsa ya tsani matarsa tayi dare a waje.....Lokacin da yake kiran wayar a lokacin mai adaidata ya sauketa ita da kayan data siyo, ta dan bubbuga gate din gidan maigadi ya bude mata, ganinta yasa da sauri ya bude karamar kofa ta fito ya dinga daukar kayan yana shiga dasu cikin gidan, shi kuwa Abbah Abbas jin tace masa gata nan shigowa yasa ya kashe wayarsa ya tsaya a gurin yana jiran shigowarta, Halisa ganin yanda fuskarsa take a murtuke yasa gabanta ya fad'i! a take ta shiga marairace fuska! ta bude baki za tayi masa magana kawai ya rufe ta da fad'a! takaici ya cika mata zuciya a gaban maigadi yake niyyar tozarta ta kawai sai ta wuce shi ta nufi cikin gidan, aikuwa hakan ya fusata shi! ya bi bayanta ciki nan ya sake rufeta da fad'a a gaban yara! duk suka mi'ke tsaye! suna kallonsu, Halisa duk kunya ta isheta ta kalli maigadi dake ajiye ledojin kayan data siyo tace ya fita! shima da sauri ya fice yana mamaki! ashe haka ubangidan nasa yake da masifa.
Ita kuwa Naja'atu dariya ne kawai ba tayi ba ta dinga kallon Halisa tana rantse-rantse da kokarin kare kanta shi kuma ya'ki sauraranta sai da ya gama fad'ansa sannan ya bar gurin a fusace!! Halisa bayan barinsa gurin ta shiga rarraba idanunta a palon kawai sai taga yaran sun zuba mata ido har da wacce ta tsana a idonta ma sai taga kamar yarinyar dariya take.....Cikin tsawa! tace"Dan ubanku kallon me kuke min? munafukan yara kawai."! Da sauri suka shiga fad'in "Mommy sannu da zuwa." Ko kallonsu ba tayi ba ta watsawa Naja'atu harara! fuuuu ta wuce dakinta kamar zuciyarta zata tsage! babu shakka dole ta taka masa burki a gidan dan ba zata yarda ya dinga ci mata mutunci a gaban yara ba.....Naja'atu kuwa dariyar dake damunta ce ta su'bce mata sai tayi 'kasa da kanta tanayi tana d'an duba wayarta ta yini cikin takaici amma wannan abun da ya faru ya wanke mata zuciyarta
*Na 'Dan samu sukuni nayi Typing duk da bashi da tsayi sosai Vip gruop afuwa idan baku samu da daddare ba kuyi hakuri dan Allah kuyi min adduar Allah ya bani ishashshiyar lafiya insha Allahu na warware sosai zaku samu yanda kuke so kamar yanda nayi muku al'kawari Nagode*
*Littafin na kudi ne. Koda zaki ganshi a gruops to na sata ne idan kinaso ki biya ki karanta ga yanda abin yake*
Vip Gruop #600
Normal Gruop#300
Accont: 0542382124..Binta Umar Gtbank Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar....07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*
BHRBN
*22*
Halisa na shiga d'akinta ta shiga band'aki a gurguje tayi wanka ta fito daure da alwala sallah tayi ba tare da tayi doguwar addua ba ta mike daga kan daddumar ta fito palo tana muzurai.......Naja'atu na ganinta tayi kasa da kanta dariya na nema ta kufce mata, ashe ta ganta tana 'kunshe dariya kawai sai ta shiga cusa mata ashar dama zagi bayayiwa Halisa wahala kamar 'yar maguzawa haka take, Tana kumfar baki gami da hayaniya tace"Mahaukaciya ni da zaki dinga yi min dariya?me kika gani na dariya a jikina? Naja'atu tace"Allah ya baki hakuri ni wallahi bake nakewa dariya ba ina hira da friend dina ne a waya! 'Kwafa tayi ta girgiza kanta da fad'in "Zan gyara miki zama a gidan nan dan ni ba'sarki bace ballanta na ki raina ni." Shuru palon yayi babu wanda yayi magana, Halisa cikin tsawa! da masifa ta kalli Saddiqa tace"Ina fatan kun girka abinda zakuci dan cikin ku babu wanda zanyi wa wani girki a yanzu dan na gaji."
Saddiqa tace"Eh Mommy munyi abinci Yaya Naja'atu ce ma tayi." Tsaki taja tace"To ku taso ku dauko wad'ancan kayan ku kaisu dakin Abbanku." Da sauri suka mike suka shiga kwasar ledojin kayan data siyo, sai da suka gama shiga da kayan dakin sannan ta shiga ta same shi zaune a kan Sofa da Loptop a kan cinyarsa
Jikinta a sanyaye ta zauna kusa dashi, tunda taga fuskarsa a murtuke tasan har yanzu bai huce ba.
Tace"Wallahi tsautsayi ne ya ritsani dani a maimakon ka fara tambayar dalilin da yasa nayi dare kawai sai ka rufe ni da masifa a gaban maigadi da yar.......Hannu ya d'aga mata tun kafin ta karasa maganar yace."Tunda dai ni ban isa na fad'a miki magana kiji ba to kije zan dauki mataki a kanki kin sani sarai na tsani kuje unguwa kuyi dare a waje ki fita tun safe ba zaki shigo gidanki ba sai bayan sallahr isha'i mai kikeyi a waje sai kace namiji."
"Dan Allah kayi hakuri wallahi ba haka naso ba na fada maka tsautsayi ne ya ritsa dani a gidan bikin da naje wasu mata da ba'asan daga ina suke ba suka shigo gidan to kasan abinka da taro babu wanda ya damu dasu aka cigaba da harkoki dasu ashe 'barayi ne, na ajiye jakata kan gadon Maijego na tafi nayi alwala kawai na dawo na tarar da zif din jakar a bude sun kwashe rabin kudin daka bani nayi wa yarinyar nan siyayya." Cikin rawar murya ta 'karashe maganar tana goge hawaye.
Daina duba Loptop din yayi ya tsaya kawai yana kallonta. sai ta sake fashewa da kuka ta cigaba da cewa "Wallahi sama da 'kasa aka neme su aka rasa, sai daga sannan kowa ya farga ya fara duba jakarsa ashe bani kadai sukayi wa sata ba har da wasu amma dai tawa tafi muni."
Shuru yayi yana nazarin maganarta jikinsa na bashi anya kuwa da gaske take? ganin yanda take kuka duk ta koma kalar tausayi yasa ya amince da maganarta yace."To yanxu a'ina kika samu kudin da kikayi wannan siyayyar bayan kince an sace."
Tana goge fuska tace"Ai ba duka suka kwashe ba sun bar min dubu cas'in da biyu shine bayan mun gama jajantawa junanmu na dauki Shamsiyya ta rakani muje kasuwar Dubai ta jakara na siyo mata atampa guda biyar les uku mayafai uku jaka da takalma uku sai undis da kayan make up, ajiyar zuciya ya sauke yace."Allah ya 'kara kiyayewa daga yanzu sai ki san da wanda zaki dinga zama a cikin taro kuma ki kiyaye ajiye jakarki a'koina."
Hawaye ta goge tana sake 'kas'kantar da kanta kamar gaske tace"Insha Allah na kuma gode daka fahimce ni yana da kyau kuma ka duba kayan." Yace."Kada ki damu zan duba idan na gama abinda nake." Yafada hankalinsa na kan loptop din cinyarsa........Halisa ganin yana aiki yasa ta mike ta fita daga dakin zuciyarta wasai taji dadi da karyarta ta samu gurbi a zuciyarsa.....ko kunya babu ta zauna a gurun cin abinci ta cika cikinta da girkin Naja'atu mai dadi da gamsawarsa, ta mike ta nufi dakinta domin ta kira Yaya Ramlatu a waya ta fada mata yanda sukayi da maigidan.
Mussadiq ya kalli Naja'atu da hankalinta gabadaya yake kan wayarta, yace."Yaya Naja'atu gobe ne za'a koma makaranta ko."? A nutse ta kalleshi tace"Eh mana ai kunsha hutu sosai gobe kowa da kowa zai koma." Mufida tace"Wallahi bana son a koma makarantar nan mutum ya tafi tun safe sai yamma akwai gajiya."
Tana 'yar dariya tace"Mufida in banda abinki waye kika ga ya ta'ba gajiya da neman ilimi ai kudi da ilimi mutum har ya mutu nemansu yake." a dan sanyaye yarinyar tace"Hakane kuma anti."
Naja'atu ta cigaba da charting d'inta tana murmushi Salim ne yake kashe mata jiki da hirarar soyayya! voice note ya turo mata, ta mike ta nufi dakinsu Saddiqa dan tana jin tsoro ta bud'e a gabansu suji tasan Mussadiq da bin'kwakw'kwafi ita kuma Saddiqa da kishin Ubanta.
Ruf da ciki ta kwanta ta bude voice note din muryasa mai kashe mata jiki taji yana cewa"My Princess ina fatan kin wuni cikin koshin lafiya kuma ina fatan baki manta da al'kawarinmu dake ba."
Itama gyara muryar ta tayi ta amsa masa da cewar tana nan lafiya kuma al'kawarin da tayi masa yana nan insha Allahu shine zai mallaki komai nata.....Salim yaji dadi sosai da amsar data bashi kawai sai ya sake gyara kwanciya a katifarsa ya shiga sakar mata zantukan batsa! masu muni! abin ya dinga bata mamaki da kunya dan tunda suke da Salim bai ta'ba yi mata irin wannan zantukan ba sai yanzu! Duk ya kashe mata jiki tana so tace ya daina ta kasa fad'a masa, kawai idan ya turo mata voice note din sai ta bude ta saurara tana lumshe idonta! wani idan ta bude kasa hakuri take sai ta bashi amsa! haka ta dinta mutsu-mutsu a kan bed din tsigar jikinta na tashi, sai ta dinga jin wani irin Feeling na taso mata......Abubuwan da Abba Abbas yayi mata a daran jiya su ta dinga tunawa tana sake jin maganganun da Salim din keyi mata na sake tasiri a ranta da gangar jikinta.
Shigowar yaran ce tasa tayi saurin mi'kewa zaune tana dan daidaita yanayin ta, a sanyaye ta kalle Mussadiq tace"Zaka kwanta a gadon ka."? Yaron yace."Eh amma ki kwanta Ni sai na kwanta a kasan kafet. A sanyaye tace"Nagode Mussadiq." Saddiqa ta kalleta tace''Yaya Naja'atu ya naganki wani iri ko baki da lafiya."?
Da sauri ta shafa fuskarta tana kauda kanta daga kan Saddiqar tace"Me kika gani lafiya ta lau bacci ne ya fara daukana." Saddiqa tace"Ayya. juyawa tayi ta shiga dauko kayan baccinsu. ita kuma Naja'atun ta mi'ke simi-simi ta nufi toilet, tsayawa tayi a toilet din gabanta sai faduwa yake, hakika zantukan da Salim yayi mata sun masifar tayar mata da hankali gabadaya ma ji tayi ta rasa abinda ke damunta, jikinta babu kuzari tayi wanka ta fito da kayan jikinta har yanzu tana jin feeling na damunta
Mussadiq ne ya mika mata riga da wando cotton yace."Yaya Naja'atu gashi na dauki miki kayan baccin ki." Kar'ba tayi ta zauna gefan gadon tana fadin "Nagode Musaadiq ku kwanta domin ku tashi da wuri."
Kwanciya sukayi kowanne na adduar bacci.
Shuru tayi tana takure jikinta gabadaya ma ta kasa sanya kayan bacci abin duniya ya isheta, wayar ta dauka tasa airpix a kunnanta ta kunna voice din Salim din tana saurara tana wani lumshe idonta......Kawai taji kira ya shigo wayar da sauri ta duba dan ita duk a tunaninta Salim din, gabanta ya fadi ganin numbar Abba Abbas, 'kin daga wayar tayi tana kallonta ta katse wani kiran ya sake shigowa, nan ma sai da ta kusa katsewa sannan ta dauka kamar wacce ta tashi daga bacci tayi magana.
Taji muryarsa radau a kunnanta Wai ta kawo masa abinci da yake 'bacin ran Halisa bai bari ya zauna yaci abincin ba sai yanzu da ya gama aikinsa.
A sanyaye tace" Yana daining abincin ai." Yace."Ai na sani cewa nayi ki kawo min daki okey."
"To tace a sanyaye, ya kashe wayarsa....Kayan da Mussadiq ya dauko mata tasa ba tare data daura dankwali ba ta zura hijab a jikinta ta fita....Abincin dake jere a daning ta shiga dauka tana kaiwa dakin, ya fito daga toilet yaga tana kokarin fita, yace." Zo ki duba kayan ki gasu nan a ajiye."
Ta dawo ta dan zauna gefan kujera ba tare da ta ta'ba kayan ba, shi kuwa zama yayi kasan kafet ya tankwashe kafafunsa, yana jira ta zuba masa abincin, ganin ta tsirawa guri guda ido tana tunani yasa ya girgiza kansa kawai ya shiga zuba abincin da kansa, har ya kammala cin abincin bata duba kayan ba sai kallon guri guda take.......Sunanta ya kira yana kallonta, tayi saurin sauke ajiyar zuciya ta kalleshi sai kuma ta sunkuyar da kanta kasa, Abbah Abbas yana da wani irin kwarjini a idon mutane shiyasa bata iya had'a ido dashi sosai......Babu wasa a cikin maganarsa yace."Nace ki duba kayan ki gasu nan ki futar da wanda kike so a d'inka miki sai Halisa ta bawa telan dake mata dinki yayi miki."
Ta 'bata fuska tana zum'bura bakinta ta tsani ya dinga yi mata maganar Halisa.....Kayan ta jawo ta shiga dubawa, al'amarin ya bata mamaki sosai, kaya marasa kyau duk kalar 'yan 'kauye shine za'ace kayan lefanta wallahi babu abinda za tayi amfani dashi a cikin kayan.
Cire hannunta tayi daga kan kayanta. Yace."Ina fatan sunyi miki."? Hawaye ne suka wanke mata fuska cikin shagwaba tace"Ni wallahi babu abinda yayi min aciki kayan duk masu arha ne gasu kalar 'yan kauye."
Dariya ta bashi yayi kadan yana mata wani irin kallon kasan ido yace."To aike ma 'yar kauyen ce kuma meye laifin Halisa anan ai tayi kokari ki dai yi hakuri ki duba wanda za'a dinka miki a ciki."
Sosai take kuka tace"Wallahi dai-dai da undis ba zan sa a cikin kayan nan ba na hakura kawai abawa mabukata."
Dariya yayi sosai yace."Lallai su Naja'atu manya mata to shikkenan tunda kayan basuyi miki ba na amince za'a bawa mabukata kamar yanda kika so, ina kike so kije kiyi siyayyar kayan lefan ki."
Hanci ta sha'ka tana goge hawayen fuskarta tace"Kawai ka barshi." Yace."Ai ba za'ayi haka ba na fada miki dole nayi miki sutturu tunda hakkin ki ne."
Shuru tayi tana sake goge fuskata, yace."Kwashe kayan abincin nan kizo kiji wata magana." Kallonsa tayi taga yana mata wani irin kallo, duk sai taji wani irin kasala ya kamata, ta mike da rashin kuzari a tare da ita ta shiga kwashe kayan abinci.....Shi kuma ya shiga dudduba kayan da Halisa ta siyo, duk da ba wani sanin kayan mata yayi ba ya gane kayan ba masu kyau bane, murmushi yayi ya had'e kayan a ledojinsu ya matsar dasu gefe guda.......Naja'atu kuwa tsayuwa tayi a kicin tana tunani shin ta koma dakin ko kada ta koma tana jin tsoron ta koma ya sake danneta irin jiya, ajiyar zuciya ta sauke ta shiga tunanin zantukan Salim na d'azu! tabbas da Abbah Abbas zai kwatanta mata irin soyayyar da Salim yace zai dinga yi mata da taji dad'i a yanzu dan babu abun da take muradi sai hakan.
Har tayi nufin shiga dakin su Saddiqa kawai sai ta fasa ta bude dakin Abba Abbas din ta shiga.....Yana bandaki yana wanka ta zauna gabanta na faduwa, tunda ya fito ta sunkuyar da kanta 'kasa, ta kasa daga kanta ta kalleshi, Abbah Abbas din ne yake gigitata duk sanda za taganshi babu kaya a jikinta jikinta hausinewa yake.
Har ya gama shiryawa kanta na kasa tana wasa da hannuwanta, Kawai dakin ne taga yayi duhu! da sauri ta dago kanta tana kalle-kalle, inuwarsa ta hango yana zuwa inda take, da sauri ta mike tsaye! tana so ta sanja guri, ya dam'ke hannunta......Kafin tayi wani yunkuri taji ta a cikin kirjinsa, ajiyar zuciya ta sauke tana sake shigar da kanta cikin kirjinsa, kamshin turaran jikinsa ya sake hautsina mata tunani, Abbah Abbas kam yayi mamakin yanda ta yarda ya rungumeta yasa hannunsa kan mazaunanta yana shafawa, had'e da sakar mata kiss a wuyanta, ji tayi 'kafafunta na rawa, ya rik'eta sosai suka nufi gadon, hijab din ya cire mata ya shiga hautsina gashin kanta yana sassanawa, sai ajiyar zuciya yake saukewa.
Abin mamaki Naja'atu kasa aikata komai tayi jikinta duk ya saki ta dinga shigewa jikinsa tana fitar da numfashi mai sauti
kwanciya yayi ya d'ora ta samansa, sosai ya rungumeta ya cigaba da shashshafa sassan jikinta...........Gefan fuskarsa yake goga mata a fuskarsa da wuyanta, lokaci guda ta rikice masa wata irin runguma take masa tana kiran sunanshi. da fadin "Abbah! ka bari dan Allah." Tana fad'in maganar kuma tana sake ri'ke masa wuya, shi kuwa cigaba yayi da goge mata fuskarsa yana so ya had'a bakinsa da nata yau ma yana so yasha bakinta dan gaskiya jiya shi kadai yasan dadin da ya kwasa.
Koda ya samu nasarar hada bakinsa da nata bata damu ba, sai ma luf da tayi tana ji yana sarrafa bakinta yanda ransa yake so, ba taji zafin jiya ba sai dai har yanzu ba taji dadin da akeji ba sai dai ta lura shi yana jin dadi koga yanayin yanda yake sucking din harshen ta da le'bunanta kamar wani matashin saurayi..............Gabadaya Abbah ya fita daga hayyacinsa, ya cire bakinsa daga nata ya mi'kar mata da kafafunta, dogon wandon jikinta yake kokarin cire mata, Ta yunkurin mikewa, ya hanata, takure jikinta tayi tana rawar jiki! ita da kanta taji sauyi a 'kasanta dan pant dinta tana jin danshi ga wani 'kaikayi da gurin ke mata, Tana jinshi ya cire mata dogon wandon yayi saura daga ita sai pant! Kunya ce ta rufeta tabbas data na da k'wanjin hana shi aikata abinda yake mata da ta hana shi, amma inaa! zuciyarta da gangar jikinta suna bukatar abun.
Abbah Abbas hannu yasa a kan pant din ya dan shafa! ta zabura tana makyarkyata! had'e da had'e cinyoyinta, ya d'an bud'e kafafunta yasa kansa a gurin ya sumbata, ai ji tayi kamar ta kurma ihu!!! Kafin ta dawo hayyacinta taji saukar hannunsa kan brest dinta.
Ai sai ta gigice tana tutture hannunsa, dan gabadaya ji tayi tana nema ta suma! 'Dago ta yayi ta mike zaune, cire rigar yake kokarin yi ta dinga ture hannunsa tana kuka! wai shin ya za tayi ne? Shi kuwa bai fasa ba sai da ya cire rigar breziyar ma ya 'balle ta ya jefar lafiyayyan breast din'ta cikkaku masu kyau da kyartawa suka wanke masa ido duk da cewar akwai duhu a dakin bai hanashi ganinsu ba......Hannuwanta duk biyun tasa ta rufe breast din tana hawaye da rawar murya take fad'in "Abbah ka bari bana so dan Allah ka rabu dani! baka cancanta da wannan al'amarin ba a tare dani.''
Ita take surutanta dan gabadaya shi hankalinsa ma baya tare da jikinsa so yake kawai yaji yana sucking din Brest din a bakinsa....Yana cire hannunta tana sake mayarwa tana kuka had'e da tureshi,
Ya mayar da ita ya kwantar yayi mata rumfa, kauda kanta take tana jin kunyar abunda ke faruwa shi kuwa ya dinga jiyo da fuskarta yana bata kyawawan kesses masu inganci! numfashi ta shiga saukewa tana sake rufe kirjinta da hannunta, hannunsa yasa da karfi ya cire hannunta dake kirjinta, breast din dake gefan bakinsa shi ya shiga lasa da harshen sa yana kokarin kama nipple d'in!
Ihu! ta kurma! da karfi! yayi gaggawar rufe mata bakinta da hannunsa, lallai Naja'atu bata da hankali zata tona masa asiri a gida ga yaransa......Jin yana shan breast dinta sai dik wani alkadari nata ya karye sakin jikinta tayi ta daina rufe kirjin nata, hakan ya bashi damar kama d'aya breast din ya shiga murza nipple din yana sucking din dayan da bakinsa.
Wani irin ruwa taji na zuba daga 'kasanta gashi ya dameta da motsi da 'kaikyayi ta dinga motsa cinyoyinta tana sakin nishi......Abbah a ranar ya firgita mata tunani da kalolin soyayyarsa masu wahalar samu, ita dashi duk ta wannan hanyan suka samu satisfaction.............Sai bayan ya sauka daga bed din ne kuka yaci karfinta ta toshe bakinta da hannunta ta dinga yi cikin zuciyarta tana fad'in "Salim kayi hakuri nima ba laifina bane amma komai rintsi zan kiyaye ba zan bari ya kar'be maka budurcina ba."
Tana ganin ya fito ta mike tana kare fuskarta da bedshirt ta nufi toilet tayi wankan tsarki, koda ta fito ma kasa kallonsa tayi ta lalubi kayanta tasa can kan kujera ta nufa ta kwanta......Muryarsa 'kasa yace."Ke meye haka zaki koma nan ki kwanta." shuru tayi masa wasu hawayen na zubo mata.
Sunanta ya kira....Tana jinsa ta share, Ya mike yazo ya tsaya kanta! yana cewa taje ta kwanta, rufe fuskarta tayi da hijab dinta ta kud'indine jikinta tana fad'in "Dan Allah ka kyaleni Abba tunda dai bukatarka ta biya shikkenan ni ka rabu dani na kwanta anan yafi min ."
Bai saurareta ba ya dauke ta cak ya nufi bed din da ita, hijab din ya cire mata, ya dora ta samansa yana shafa bayanta a hankali a hankali, ita kuma sai ajiyar zuciya take saukewa, tana lumshe idonta, cigaba yayi da shafa gashinta da sassan jikinta yana dan kiss din gefan fuskarta da wuyanta, a haka bacci ya dauketa, ya sauke ajiyar zuciya a hankali ya rufe musu jiki da bargo sannan ya shiga karanto adduar kwanciya bacci..
*ASUBAH TA GARI AMARYA DA ANGO*
*Littafin na kudi ne! Idan kingan shi a gruops to na sata ne idan kina bukatar ki biya ki karanta to ga yanda abin yake*
Vip #600
Normal#300
accont: 0542382124..Binta Umar Gtbank...Idan katin waya zaki turo kiyi min magana ta whasap da wannan numbar...07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*
Mdd
*23*
Yana tafiya masjid itama ta fito daga dakin, a dakin su Saddiqa tayi sallah sannan suma ta tashe su sukayi sallahr, Yauma kamar jiya tare suka shiga kicin da Saddiqa suka shiga shirya abinda za'a karya dashi a gidan, Halisa ta fito daga dakinta cikin hijabi kai tsaye dakin maigidan ta nufa ba tare da tayi tunanin komai ba ta tura kofar dakin ta shiga fuskarta babu walwala, jiya da mugun bakin ciki ta kwana dan har sai da ta zubar da hawaye sakamakon abinda kunnanta yaji ye mata a daran jiyan, koda yake ai itace ta jawowa kanta damuwa, dama hausawa nacewa kazantar da baka gani ba tsafta ce haka kawai sabida tsabar gulma tazo tana musu la'be aikuwa duk ihun! da Naja'atun da dinga yi a kunnanta kusur-kusur d'in da suka dinga yi shine yayi masifar tashin hankalinta, tasan halin mijinta da jaraba baya d'aga kafa a wannan gurin gani take ma ai tuntuni ya gama sanin yarinyar, takaicin haka yasa ta kwana da ciwon kai mai tsanani!
Tana shiga dakin ta ganshi yana cire bed shirt din dake shimfide a kan gadon, karaf idanunta ya sauka kan milk din breziyar Naja'atu wacce ta manta garin sauri bata dauka ba......Wata irin 'kayar kishi tazo ta tokare mata a makoshi!
Da kayar ta zauna kan Sofa tana gaisheshi, ya amsa fuskarsa a sake ya d'ora da fad'in "Yau ban shigo na tashe ki ba na makara ne shiyasa dana fito kai tsaye na wuce masjid ina fatan kin tashi lafiya."?
Halisa aka wani marairace fuska tace" Gaskiya ban tashi lafiya ba dan kwana nayi kaina yana ciwo yanzu ma abinda na shigo na fada maka kenan." Yace."To yanzu ya kike so ayi kina so nace ki shirya kije asibiti ko? wai shin me yasa ke bakya gajiya da yawo."?
Tace"Haba Alhaji kawai saboda jin dadi sai na 'kir'kirarwa kaina cuta wallahi da gaske nake bani da lafiya." Murmushi yayi yace."Halisa kenan to Allah ya baki lafiya idan kuma rashin lafiyar ta alheri ce ni dama haka nake so."
Ta'be bakinta tayi tace"Wacece ni? ai na barwa matar so tazo ta haihu wacce Allah ya bani ma Allah yasa mata albarka." 'Bata rai yayi yace."Wai ke meya sa kullum kike abu irin na yara! wannan ai shashanci ne ! yanzu idan Allah ya baki haihuwar sai kice bakya so."
Cikin kissa da karyar da kai tace"Wallahi inaso sosai kuwa ai gani nayi kana ta wani zumudi da rawar jiki akan yarinyar nan duba fa kaine kake gyara makwancin da kuka kwanta ita meye amfaninta dama ai tuntuni bata laifi a gurinka." Cike da kishi ta fadi maganar.
Ya 'bata fuska sosai yana kallonta yace."Kada ki sakeyi min magana makamanciyar wannan, dake da ita duk d'aya kuke a gurina, Naja'atu yarinyar ce akwai abubuwan da za tayi a yanzu wanda dole ayi mata uziri kafin tayi hankali ke kuma kin fita hankali tunda kin fita shekaru abinda zakiyi daban da wanda za tayi, kuma kina maganar ina gyara gado, ke sau nawa kina kwana a dakin ki fita ki barshi haka ni zan cire zanin gado nasa wani, dan haka idan zakiyi magana ki dinga sara kina duban bakin gatari
Halisa ta dinga kallonsa tana kokarin danne hasalarta! kawai taga ya sunkuya ya dauke breziyar Naja'atu dake 'kasa ya ajiye a gefen bed din ya nufi toleit abunsa......Mikewa tayi a fusace! ta fita daga dakin tana wani irin huci!!! Kicin ta nufa dan anan ta jiyo motsinsu.
Suna tsaka da aiki ta daka musu tsawa! Saddiqa ta juyo a firgice tana rawar baki ta fara gaisheta, ita kuwa Naja'atu ko gezau ba tayi ba ta dai tsaya da aikin da takeyi tana kallonta sai wani hayaniya take tana fuffuka!
"Malama fito min daga kicin babu abinda kuka iya sai shashanci duba dan Allah duk kun cikawa mutane gida da k'auri!! soya doya kawai kamar kina soya kan uwarki."!! Naja'atu ta kalleta da sauri tana mamakin zagin da tayi, to wa take zagi a cikinsu ita ko Saddiqa ai ko Saddiqa ta zaga ba zata bari ba sai ta rama.
A nutse tace" Ni mutum idan ya zage ni wallahi ba zai min ciwo ba saboda nasan bani yake zagi ba kansa yake zagi kuma dai dan Allah mutum idan ya girma yasan ya girma mtssww!!! ta karasa maganar tana jan dogon tsaki!
Halisa ta fusata sosai tace"To mara kunya mara mutunci ai dama kin saba yi min rashin kunya ohoo! yanzu dai kin ramawa Saddiqa zagin da nayi mata kenan." Ta'be bakinta tayi tace"Eh tunda abinda kika fahimta kenan hakane." Hanyar fita ta nuna mata da fad'in "Zoki fice min daga kicin 'Yar iska mara mutunci masu mugun hali."
"Wallahi kece mara mutunci kuma ni ba 'yar iska bace dan iska yasan kansa, mugun hali kuma kanki kike gorantawa tinda duk cikin danginmu ba'a ta'ba haifa mana d'an shege ba."
Jin tana nema ta 'ballo mata ruwa yasa ta shiga kicin din tana d'ura mata ashar! tana ingizata wai sai ta fita, Naja'atu 'yar taurin kai tace" Wallahi ba zata fita sai ta gama abinda take.
Saddiqa ganin abin na neman ca'bewa sai ta fita daga kicin din tana share hawaye kai tsaye dakin Abbansu ta nufa tana kuka.........."Dan abu takazan ki a gidan ubanki muka goya d'an shege kinji yarinya da sharri." Halisa tafada tana kokarin doke mata baki, ita kuwa fizgewa tayi ta matsa gefe tana gyara wuyan rigarta tace"Haba anti Halisa komai 'boye-'boyen ku mun sani Wannan Shamsiyyar sai da tayi cikin shege kafin ayi mata aure yanzu haka d'an data haifa yana gidanku gurin mahaif....Kafin ta 'karasa halisa ta kaiwa bakinta duka! ta kauce da sauri tana fad'in "Allah ya isa wallahi."! Karaf! a kunnansa lokacin da yake kokarin shigowa kicin din shida saddiqa, Halisa na ganinsa ta fashe da kuka tace" Yanzu Naja'atu ni kikewa Allah ya isa me nayi miki kawai daga na shigo kicin inayi muku sannu da aiki ashe zaki iya zagin Halimatu."? Abbah Abbas ya dinga kallonta da 'bacin rai a tare dashi yace."Rashin kunyar taki ashe har ta kai haka? Yanzu baki duba girmanta ba kike zaginta wato kin manta maganar mu dake ko."
Kuka tasa tace"Wallahi ba haka bane dik abinda ta fad'a 'karya takeyi ai ga Saddiqa nan a gabanta akayi komai kuma ka tambaye ta kaji, haka kawai muna aikinmu ta shigo tana zagin mu wai bamu iya komai ba mu fita mu bar mata kicin dinta, shine nace ta bari mu 'karasa ta'ki bari tazo tana dukana." Itama ta 'karashe maganar tana kuka had'e da ri'ke bakinta.
Abbah Abbas dik sai ya rasa ma maganar wa zai dauka, Halisa ta goge hawaye kamar gaske tace"Tunda fitina da sharri zaki dinga yi min a gida to zaki bar min gidana dama ni kikazo kika samu a gidan, dan bazan zauna dake ba watarana kisa hannu ki dake ni da girma da komai ni ba'sa'ar ki bace ballanta na nayi kishi dake, Halimatu ce dai-dai dani, dan haka ni a matsayin kanwa na dauke ki ba kishiyasa ba to tunda abin ya zama haka zaki bar min gida ki tafi naki ko kuma ni na bar miki gidan."
Tana gama maganarta ta fita daga kicin din tana goge fuskarta
Halisa na fita ya juyo kanta tana rab'e jikin bango (garu) tana matse fuskarta, fad'a ya shiga yi mata wanda yake nuna mata cewar ya yarda da duk maganganun da Halisa ta fad'a tunda gashi da kunnansa yaji lokacin da take yi mata Allah ya isa! Sunkuyar da kanta 'kasa tayi tana hawaye tana jinsa sai fad'a yake mata wai lallai idan tana son zama dashi to ta zauna lafiya da kowa a gidansa, taji kamar tace masa ai dama ba sonsa take ba da zaiyi wannan maganar ko yanzu akan 'kaya take ya saketa ai babu dole, kwarjinsa ya hanata cewa komai kawai sai ta fita daga kicin din da gudu ta nufi dakin su Saddiqa tana kuka! Ya bita da kallo mamaki wato yana mata fada ta mai dashi soko ta barshi a tsaye, girgiza kansa yayi ya nufi palon....Ita kuwa Halisa taga lokacin da Naja'atun ta shigo palon tana kuka, sai farin ciki ya cika mata zuciya dama tasan da wuya ya'ki daukar maganar da tayi, Gani yayi duk yaran sun shirya cikin uniform ya kalli Saddiqa yace." Yi sauri ki fito muku da bresk fast di n kafin Salim din yazo." Saddiqa da Mufida suka nufi kicin din da sauri sune suka shirya gurin cin abincin tsaf! yaje ya zauna gurin cin abincin tare da yaransa, Saddiqa ta had'a masa tea ta zuba masa doya wacce zata isheshi, Albarka yasa mata ya dauki cup din tea yana sha, yana neman numbar Salim a wayarsa.
Salim na draving yaja tsaki kafin ya dauki wayar, Yace"Afuwa Kawu ganinan kan hanya." Yace."Okey kayi sauri kada kasa su makara ko." Yace."Insha Allah nan da mintina biyar zan karaso dan na shigo unguwar." "Okey." Yace ya kashe wayarsa ya maida hankalinsa gurun abincin dake gabansa...
Halisa ce ta fito daga daki tana wani salo-salo idanunta sunyi jawur! zama tayi kusa da kujerar Saddiqa ta dafa kanta cikin kissa tace"Sannu da aiki Saddiqa ." A dan tsorace ta amsa da "Yawwa Mommy." Kallonta yayi yace."Zamu fita tare yanzu za muje hospital mafi kusa a dubaki dan bana son zama da lalura." Ta sake marairaicewa da fadin "Wallahi ba kaji yanda nake jin jiki ba gashi yarinyar nan ta 'kara mun wani 'bacin ran."
Yace."Ai laifin ki ne tunda kin san halinta me yasa zaki biye mata kuyi ta cacar baki a gaban yara duk ranar data zage ki a gaban yaran nan mutunci ki ya zube wallahi gwara ki kama kanki."
Da sauri tace"Dan Allah ka bar wannan maganar da kake kamar baka san halinta ba kafin na fad'i d'aya ta fad'a min goma ni wallahi ban shiga kicin din da wata manufa kawai dai ta raina ni ne shiyasa bata ganin girmana amma yanzu na yanke hukunci kawai ta bar min gidana shi yafi amfani idan kuma lallai a gidan nan zata zauna to a gyara mata d'aya side din taje can ta 'karata."
Yace."Sai an kwana biyu tukkuna abinda dai nake so dake anan shine ki cigaba da hakuri kuma kina kokarin ri'ke girmanki idan kin kama mutuncinki na tabbata komai rashin kunyarta ba zata zage ki ba.....Halisa shuru tayi tana jijjiga 'kafafunta, Saddiqa ce ta had'a mata tea ta zuba mata soyayya doya da wainar 'kawai akai tace "Mommy gashi kiyi break ." Cikin ya'ke tace"Nagode Saddiqa Allah yayi muku albarka." Duka suka amsa da amin harda shi,
Salim ne yayi sallama ya shigo hannunsa rike da key na mota, Yaran ne duk suka mike suna gyara zaman jakar makarantarsu, Salim ya shiga rarraba ido a palon Naja'atu kawai yake so yayi tozali da ita, da bai ganta ba sai ya nufi dannig area d'in yana wani shafa kansa kai daka ganinsa kaga munafiki....Hannu ya mikawa Abba Abbas suka gaisawa yana wani risinawa kamar mutumin kirki! Ya gaishe da Halisa, tana washe baki ta amsa tana tambayarsa Yaya Ramlatu.
Abba Abbas ya mike hade da daukar wayoyinsa dake kan teble din, ya kalli Salim da fad'in "Ka kai yara skullu daga bisani sai ka biyo ni kasuwar daga baya zamuje hospital da Halisa bata jin dadi." Salim yace."Ayya Sannu Big Aunty ashe ba kiji dadi ba Allah ya sawwak'e yasa kaffara ne." Halisa ta mi'ke tana dan ya mutsa fuska tace"Wallahi kuwa " ameen ya rabbi idan ka koma gida ka gaishe min da Yaya." Ya amsa da za taji insha Allahu.........Gabadaya suka fita harabar gidan yaran suka nufi motarsu ta makaranta, shi kuma Salim din ya dan tsaya suna magana da Abba Abbas din kafin yaje ya shiga motar da sauri yaja motar ya fita daga gidan, Halisa ta kame a gidan gaba tana jira ya shigo kawai sai taga ya juya da nufin komawa cikin gidan, cike da mamaki take kallonsa, to me zai komar dashi kuma! 'kwafa tayi ranta ya 'baci babu shakka gurin yarinyar zaije, mtsssw! an girma kamar ba a girma ba a dinga abu irin na yara abinda ta fada kenan a fili tana jan tsaki!.......Ganinshi zai dawo cikin gidan yasa tayi saurin sakin labulan window din data la'be tana le'kensu, da sauri ta nufi toilet ta kulle kofa......Kai tsaye daya shigo d'akinsu Saddiqa ya nufa saboda yasan tana ciki.....Koda bai ganta a dakin ba, sai yayi tunanin tana toilet, ya karasa bakin toilet din yana k'wank'wasawa! da kiran sunanta, tana jinsa tayi masa shuru mugun haushinsa take ji shiyasa ma bata so ta kalli fuskarsa, Abbah Abbas haka ya 'karaci buga kofar toilet din ya hakura, dan ya kai minti goma sha biyar yana tsaye yana aikin buga kofa da kiran sunanta bata saurareshi ba, ransa a 'bace ya fita daga dakin.....Halisa kuwa cika tayi tai fam! ta dinga hura hanci takaici da bakin ciki kamar su kasheta, haka ita dashi sukayi tafiyar kowa ransa a 'bace!
*Littafin na kudi ne! Koda zaki ganshi a gruops to na sata ne idan kina so ki biya kudin littafin to ga yanda abin yake.....*
VIP #600
Normal #300
Accont:0542382124...Binta Umar gtbank..Idan katin waya zaki tura kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*
BHRBN
*24*
Tana jin fitarsa daga dakin ta fito daga toilet din, zama tayi k'asan kafet ta had'a kai da gwiwa abin duniya duk ya isheta, ta kai minti ashirin a zaune tana sa'kawa da kwancewa kafin ta yanke shawarar mi'kewa ta dauki hijabinta tasa, hanyar fita ta nufa, Gidan Abbah Magaji za taje dan ba za tayi zaman kad'aici ba gabadaya gidan girma yayi mata ta dinga jin tsoro na shigarta.....Koda maigadi yaga zata fita baice mata komai ba dan shine ma ya bude mata karamar kofa ta fita yana yi mata adawo lafiya.....Tana kokarin shiga gidan Abbah Magaji Salim ya shigo da mota, tsayawa tayi har yayi parking ya le'ko da kansa yana d'aga mata hannu wai taje, dama sabida ita ya dawo gidan bayan ya ajiye yara a skull, cikin zumudi gami da farin cikin ganinsa ta nufi inda motar take, Ya bude mata ta shiga ta zauna kusa dashi tana fara'a da fadin "Wallahi naji dadin ganinka."
Ya saki wani murmushi yana shafa sumarsa hade da yi mata shegen kallonsa yace."Na shigo gidan tun dazu ina ta rarraba ido banga sanyin idaniya taba, shiyasa na kasa wucewa kasuwa kamar yanda mijinki ya bukata nace sai na dawo nayi tozali dake." Tana murmushi tace"Ina dakin su Saddiqa ban san kazo gidan ba."
Yace."Ina fatan dai wani abu bai shiga tsakaninki da wannan dattijon ba." Gabanta ne ya fadi ta kalleshi a sanyaye tace"Babu wani abu da ya shiga tsakaninmu ai nayi maka al'kawarin kai zan mallakawa kaina." munafikin murmushi yayi yace."Nagode Princess yanzu inaso ki d'an yi min abinda zai d'ebi min kewarki idan naje kasuwa." Tace"Ban gane abinda kake nufi ba." Kallon kasan ido yayi mata yace."Haba baby sai nayi miki bayani dalla-dallah ashe har kin manta hirarmu ta jiya da irin amsar da kika bani, yanzu fa kika gama cewa jikin ki da komai naki nawa ne to inaso ki d'an fara gwada min soyayyar da kikeyi min a zahiri." Cike da mamaki take kallonsa dan ta fahimci inda maganar sa ta dosa, shuru tayi ta kasa magana, kawai taji ya kama hannunta ya rike yana shafawa, Da sauri ta cire tana d'an hararasa tace"Idan sai na rungume ka ko nayi maka kiss sannan zaka gane kaunar da nake maka gaskiya ce, to kuwa sai dai kada ka yarda dani da son da nake maka koda nake cewa komai nawa naka ne ai ba ina nufin mu aikata haramci ba inaso bayan na rabu da wannan 'kaddararran auran muyi aure da kai mu mori junanmu shine abinda nake nufi." 'Bata fuska yayi yace."Dan kiyi kissing d'ina ko kin rungume ni ai ba wani abu bane amma tunda kince haka shikkenan." Cikin rashin walwala ya 'karasa maganar, Tace''Gaskiya kayi hakuri ba zan iya ba." Cikin fusata yace."Okey fita a motar nan na tafi inda zani dama duk karya ce ba wani sona kike ba da kina sona ba zaki tsaya jayayya dani ba."
Ganin ya fusata! yasa jikinta yayi sanyi murya na rawa tace"Dan Allah kayi hakuri ka gane abinda nake nufi bana so ranka ya 'baci."! Yaja tsaki mai tsayi da fad'in "Bacin rai kuma wane iri ai raina ya gama 'baci dake."
Tace."To kayi hakuri my love kada kayi fushi dani zuciyata zata shiga wani yanayi mutukar kana fushi da ita."
Ta'be bakinsa yayi yace!."Ai kin bani mamaki wallahi amma babu komai ina ganin zan hakura dake na fara duba 'yan matan da suke sona sai na fitar da gwanata a cikinsu." Jin ya fad'i haka sai hankalinta ya tashi murya na rawa tace"Dan Allah kada kayi min haka my Prince. " Fuskarsa ya mi'ka mata da fadin" Okey oya kiss me idan kina sona."
Ta dinga dawurwura kafin ta kai bakinta fuskarsa ta manna masa kissi da sauri ta cire bakinta tana jin nauyi da kunyar abinda tayi, murmushi yayi yana shafa gurin da tayi masa kiss din ya kalleta yana wani lumshe idonsa yace."Allah ya nuna min ranar da zan had'a bakina da naki ina mutukar so naji ina tsotsar wannan lips din naki masu kyau da daukar hankali." Yana kokarin kai hannusa kan le'bunanta yake maganar, ba ta bari ya kai hannunsa fuskarta ba ta bude motar da sauri ta fita daga ciki gabanta sai faduwa yake......Salim ya kalleta cike da mamaki! kamar xaiyi magana kuma sai yayi murmushi yana girgiza kansa ya kunna motar had'e da daga mata hannu da fadin "Zan kira ki a waya idan anjima akwai labarai masu dadi ina so ki tanadi amsar da zaki bani."
Hannunta ta d'aga masa tana ya'ke tace"To shikkenan sai na jika." Motar yaja ya bar gurin ita kuma da sauri ta nufi gidan Abba Magaji tana waiwayen bayanta kamar wata mara gaskiya.......Salim yana draving yana duba wayarsa yana sakin wani shegen murmushi ashe lokacin da take kiss d'insa ya saita camera......Hoton ya fita sosai kamar dama da son ranta hakan ya kasance fuskarsa da murmushi itama tata fuskarsa a sake duk wanda yaga hoton zai fahimci cewar masoya ne, ba tare da 'bata lokaci ba ya d'ora hoton a fuskar wayarsa domin yana so Allah ya nunawa Kawun nasa hoton ya gani yasan dole ransa zai 'baci ! idan ya tambaye shi shi kuma yana da amsar da zai bashi.
Aunty Maryam na zaune a palo ita kadai yaran duk sun tafi makaranta kawai taji sallamar Naja'atun, cike da mamaki take kallonta har ta 'karaso inda take ta zauna kujerar kusa da ita tana gaisheta, Aunty Maryam ta amsa mata cike da kulawa tace"Naja'atu me ya fito dake ina fatan dai lafiya."
Murya na rawa tace"Lafiya lau Anty gidan ne shuru su Saddiqa sun tafi skull Anty Halisa da Abba sun fita a tare ni kuma tsoron gidan nake."
Anty Maryam tace"Ayya ai sai a hankali zaki saba ina fatan maigidan ya san zaki zo nan."
Shuru tayi tana wasa da hannunta.
Anty Maryam tace"Be sani ba kenan naga kinyi shuru."
Tace"Ai na dauka babu wani abu dan nazo tunda koda can muna zuwa da Yaya Halimatu." Anty Maryam tace''Eh duk da haka dai yana da kyau ya san zaki zo itama marigayi ya kafin ta fita zuwa wani guri ai tana fad'a masa ko baki san yanzu haka mala'iku na tsine miki ba."
A sanyaye tace"Na sani anty." Tace"To amma kin sani kika take."! Shuru tayi dan bata da abinda zata ce, Anty Maryam tace"Yanzu ki kira wayarsa ki fada masa gaki anan gidan nasan ba zaiyi fad'a ba." zum'bura baki tayi gaskiya ba tajin zata iya kiran wayarsa dan ba 'karamin haushinsa take ji ba.
Anty Maryam tace"Dake nake magana fa kodai har yanzu baki saduda kin kar'bi auran ba." Fashewa tayi da kuka tace"Dan Allah anty ki kyaleni ni bazan kira wayarsa ba saboda bashi da adalci.'' Cike da mamaki antyn take kallonta tace"To ikon Allah wane iri rashin adalci yayi miki kuma."?
Hawaye ta goge tace"Anty duk da bana sonsa da auransa ya dace ya bawa Anty Halisa ta had'a min lefe baki ga banzayen kayan data siyo min ba kuma wallahi nasan tana sane tayi haka dan ta bani haushi! sannan kuma d'azu tazo tana zagina harda dukana a baki a maimakon ya tambayi ba'asi kawai sai ya dauki laifi ya d'ora mun."
Anty Maryam tayi shuru tana nazarin maganar, tabbas komai akace Halisa ta aikata ba zata musa ba saboda dama tasan halinta, Halimatu tasha wahala a hannunta, dalili kenan da ya sanya basa shiri da juna da ita gasu dai ma'kota kuma mazajensu abokan juna ne amma kowa sabgarsa yake a tsakaninsu babu jituwa ko ta kwabo......Cikin rarrashi tace"Kiyi hakuri da Halisa nasan dai kin san hakurin da Marigayiya tayi da ita to kema inaso ki kwatanta ko kifi nat....."Gaskiya anty ba zan iya ba wallahi.'' Ta katse tun kafin ta 'karasa maganar.
Anty Maryam tace"Ke me yasa bakya tsawa a baki shawara ne? Halisa bata da kirki macace muguwa mai shegen kissar tsiya babbar macace ma ya ta iya da Halisa ballanta na ke! ki tsaya ki saurare ni da kyau! yanzu fushi ke ba naki bane! kamata yayi lokacin da yake fadan sai ki bashi hakuri ki fad'a masa yanda abun yake ba kiyi zuciya ba, kinga yanzu ita bukatarta ta biya ta had'aku fad'a sun ma fita unguwa tare dashi babu abinda ya dameta, to gobe ma haka zata sake miki ke kuma gaki mara wayo sai kiyi fushi ki tsaya girman kai ke ba zaki bada hakuri ba to ba haka ake zamantakewa ba."
Tana kuka tace"Anty nayi yunkurin fad'a masa abinda ya faru ya'ki saurarata shiyasa nima na bashi guri." Anty Maryam tace"Yanzu dai magana ta wuce kodan gaba kada ki sake aikata hakan idan wani abun ya shiga tsakaninki da Halisa yazo yana miki fada ki bari ya gama tukkuna sai ki fada masa abinda ya faru kada ki sake bar masa gurin bai dace ba."
Cike da mamaki take kallonta tace"Anty sai na zauna kawai ya dinga yi mun fada alhalin ba laifina bane." Anty Maryam tace"To meye yau da gobe da kansa zai gane gaskiya dan me yasa Halimatu ta ciri tuta a gurinsa nasan har ya mutu ba zai mance da ita ba saboda tayi masa ladabi da biyayya."
Girgixa kanta ta shigayi gaskiya da kamar wuya wai gurguwa da auran nesa Halimatu daban Naja'atu daban kowa da Halinsa. murya na rawa
Tace"Anty Maryam wallahi Allah shine d'aya har yanxu bana jin son mutumin nan a cikin zuciyata to ya za'ayi na iya zaman gidansa." Anty Maryam tace"A hankali zaki ji sonsa na shiga zuciyarki ballantana Alhaji Abbas yayi duk macan da zata ganshi zata so ya zama mallakinta ke na fahimci tsufansa ne bakya so kuma ke kike abunki 'yan mata nawa ne suke neman irinshi su aura 'yan matan da suka fiki kyau da komai ma gasu nan suna yawo a gari amma ke kin samu kina wasa da damarki."
Shuru tayi tana nazarin maganar anty maryam din itafa sam ba taga wani abun rubibi a gurin dattijo irin wannnan ba, kawai mace idan tana so ta more rayuwarta to ta auri dai-dai da ita amma auran tsoho a ganinta duk tauyewa rayuwa hakkine......Anty Maryam tace "Ki kirashi a waya ki fada masa bana so ya samu labarin kina zuwa gidan nan yayi miki fada kinga nima zaiga laifina da nake barin ki kina zama.
Wayar ta dauka ta nemo numbar tashi, dan dai kawai anty maryam din ta dage ne amma da wallahi ba zata fada masa ba...............Wayar tashi na hannu Salim dan haka da yaga kiran Naja'atun sai ya katse! ya'ki kai masa, Naja'atu ta sake kiran wayar a karo na biyu Salim ya'ki dagawa wayar tayi ta ringing har ta katse!! Ta kalli anty Maryam din tace" Ya'ki dagawa." Anty Maryam tace"Watakila yana tare da mutane anjima sai ki sake kiransa."
Dan ta'be bakinta tayi ta shiga whasap tana dubawa.....Anty Maryam mikewa tayi ta nufi kicin tana mamakin 'kuruciyar yarinyar yanzu meye abin gudu a dangane da auran ta da Abokin mijin nata, babu shakka kuruciya ce ke damunta kuma idan Halisa ta gane akwai rashin jituwa a tsakaninsu to ita kuma tabbas ta samu hanyar da zata cigaba da shiga tsakaninsu.
Sai bayan sun fito daga sallahar azahur ne ya samu sararin 'kar'bar wayoyinsa dake hannun Salim, ya zauna gurin zamanshi yana duba wayar, a lokacin yaga miss call din Naja'atun, da sauri ya shiga kiran wayar yana fatan Allah yasa lafiya dan baiyi tsammanin kiran wayarta ba, Lokacin da yake kiran wayar ita kuma tana bedroom din anti maryam tana sallah, Anti Maryam ta daga wayar a nutse tayi masa sallama.....Jin muryar anty maryam yasa shi mamaki yace."Maryam ce ko."? Tace"Eh wallahi nice ai muna tare da Naja'atu tun safe ta shigo tace kunje unguwa yara kuma sun tafi skull wai tana jin tsoron zaman gidan shine nace ta kira wayarka ta fada maka to kuma ta kira baka samu dagawa ba."
Ajiyar zuciya ya sauke yana hamdala a zuciyarsa yace."Wayar bata hannuna a lokacin okey babu damuwa bayan sallahr la'asar sai kisa ta ta koma gida tunda ina tsammanin ma yanzu Halisa ta dawo dan dama asibiti na ajiyeta na wuce kasuwa....amma tunda tana son zama dake idan anyi la'asar kisa ta ta koma gida.
Anty maryam tace"To insha Allah." Sallama sukayi anty maryam ta juyo tana kallonta tace''Kinji ashe lokacin da kika kira wayar bata hannunsa, yace babu komai idan kinyi sallah la'asar sai ki koma gidan."
zama tayi kusa da ita ba tare da tace komai ba, anty Maryam ta mike tare da fadin "Bari na kawo mana abinci muci akwai wasu abubuwa da zan baki idan kika mayar da hankali zasu taimake ki." kicin ta nufa, Naja'atu ta bita da kallo tana tunanin wane abubuwa ne zasu taimaketa.
Halisa kuwa bayan ta gama ganin likita gidansu ta wuce kuma sai da ya gargade ta kan lallai data gama da asibiti ta koma gida amma saboda ita mai kunnan 'kashi ce ta tafi gidansu......Sai da tayi sallahar la'asar sannan tayi sallama da mahaifiyarta
Anty maryam ta fito daga bedroom dinta hannunta rike da bakar leda guda biyu ta zauna kusa da Naja'atun tana bud'ewa ta kalleta a nutse tace" Wannan garin magani ne na mata mai kyau nice ma na had'a abina da kaina idan kin koma gida ki d'ebi cokali biyu kisa madara da ruwa kisha haka zaki dinga yi kullam, maganin zai taimaka miki.....Wannan kuma gumba ce itama kisa mata madara ki dama sai kisha, duk da cewar ke amarya ce amma hausawa nacewa idan kana da kyau ka 'kara da wanka, idan kinga amfanin maganin nasan zaki sake nemansu a gurina.
'Karba tayi ba dan za tayi amfani dasu ba, ta mike tana gyara hijab dinta, tace"Nagode anty sai anjima." Anty maryam ta mike tana sake jaddada mata yanda za tayi amdani da maganin, har bakin gate ta rakata sannan ta koma cikin gidanta.
Tana fitowa daga gidan ta watsa maganin dake hannunta a kwata, babu abinda zai sa tayi shaye-shayen maganin mata alhalin ba son auran take ba..........
Halisa ta rigata shigowa gidan koda ta duba gidan taga ba tanan jiki na rawa ta nemi wayar maigidan tana fad'a masa wai Naja'atu bata gidan tun safe! Kai tsaye yace mata ya san bata gidan ta kwantar da hankalinta." Jikinta ne kuma yayi sanyi jin abinda yace.......Naja'atu ta shigo ta sameta zaune a kujerar palo, kallon juna sukayi babu wanda yayi wa dan uwansa magana a cikinsu, Naja'atu kai tsaye dakinsu Saddiqa ta wuce cike da damuwa gami da jin tsanar masu gidan a cikin zuciyarta............Halisa tsaki taja mai karfi cikin takaici da tsanar yarinyar ta nufi dakinta...haka suka zauna babu wacce tayi tunanin d'ora girkin dare a cikinsu.....Karfe shida shaura yaran gidan suka dawo daga skul, Abbah Abbas kuma sai daf da magariba ya dawo ya shigo ya tarar da palon babu kowa, yaran suna cikin dakinsu tare da Naja'atu ita kuwa Halisa saboda tasan sharrin data shirya tana d'akinta a kwance a kan bed wai ita mara lafiya....
*Littafin na kudi ne....!*
Koda zaki ganshi a groups to na sata ne, idan kina so ki biya kudin karatu to ga yanda abun yake.
VIP Group #600
Normal #300
Accont:0542382124....Binta Umar gtbank....Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar.
07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*
Mdd
*25*
Ganin har an fara kiran sallahr magariba ne yasa bai saurari kowa a gidan ba ya nufi dakinsa ya daura alwala ya nufi masjid din dake daura da gidansa, bai shigo gidan ba sai bayan sallahr isha'i, har yanzu babu kowa a palon, idanunsa ne ya sauka gurin cin abinci yaga kan daning din wayam! babu komai mamaki ya kama shi,girgiza kansa yayi ya nufi dakin Halisa sai kawai ya tarar da ita a kwance a bed ta rufe jikinta sai makyarkyata takeyi.
A kanta ya tsaya yana kiran sunanta, ta dan bude ido tana kallonsa a sanyaye tace"Sannu da zuwa." ya amsa yana dan nazarinta kafin yace."Wai jikin ne har yanzu."? Tace"Eh wallahi ai kana saukeni a asibiti zazzabi mai zafi ya rufe ni da kyar ma na dawo gida." Yace."Ina fatan likita ya dubaki sosai ina result din."? Tace."Bani da ciki kawai dai zazzabi da ciwon kai mai zafi ya kamani ya dai d'ora ni akan magani gasu can kan drowar dan ban fito daga asibitin ba sai da na tsaya na siya." Yace."Allah ya sawwa'ke sai ki mayar da hankali gurin shan maganin." Tace."Yanzu ma so nake nayi sallah naci abinci sai nasha maganin." Yace."Bana tsammanin akwai abinci dafaffe a gidan nan dole sai na sake fita yanzu.
A sanyaye tace "Kafin na kwanta sai da na had'a Naja'atu da Allah kan ta shiga kicin din ta d'ora abinci ko dan saboda yara wallahi kallo ban isheta ba, karshe ma tsaki taja ta barni a gurin.......Ranshi ya 'baci sosai! babu shakka duk abinda akace ta aikata ba zaiyi musu ba, gidansa da abinci amma saboda tsabar rashin mutunci tana so ta tona masa asiri da girmansa da komai ya dinga yawon restaurant......Halisa na ganin ya juya zai fita da rai a 'bace sai ta saki murmushi tana adduar Allah yasa yayiwa yarinyar hukunci mai tsauri!
Lokacin da ya shiga dakin yaran tana sallah, Yaransa suka shiga yi masa sannu da zuwa ya amsa babu cikakkiyar walwala a tare dashi, yace suje palo yanzu zai fito zasuje unguwa tare, da sauri suka fita suna murna.
Tsaye yayi bakin kofar dakin yana jiran ta idar, ita kuma tun kafin ta idar da sallahr gabanta ke faduwa, ta lura da masifa ya shigo dakin, a sanyaye tayi sallama ta kalleshi baki na rawa tace" Abbah sannu d....Hannu ya daga mata a fusace! yace."Me ya hanaki girki a gidan nan."?
Shuru tayi tana tunanin amsar da zata bashi, gaskiya ba zata ce ga abinda ya hanata girki ba kawai dai ta shagala tare dasu Saddiqa kuma ta dauka Halisa za tayi, Ganin tayi shuru yasa ya rufe ta da fad'a Yace." Kin san Halisa na kwance babu lafiya me yasa ba zaki shiga kicin ke kiyi aiki ba, kuma ta fad'a min cewar tace kiyi abinci kin ja mata tsaki kin bar gurin, a gidana da abinci da komai amma saboda kina so ki tozartani ki sauke min tukunya kisa ni yawon gidan siyar da abinci....To wallahi duk ranar da haka ta sake faruwa sai na 'bata miki rai tunda ke kin zama mara jin magana to zamu sa 'kafar wando d'aya dake........Kuka take ta ma kasa cewa komai, lallai a yaushe sukayi haka da Halisa? babu shakka maganar aunty maryam ta fito Halisa shaid'aniya ce, ita wallahi data san ba za tayi girkin ba da ita sai tayi, kuma da yake wannan maganar ai tunda tazo gidan itace take girki amma sabida yaje anyi masa famfo yazo yanayi mata fad'a yama 'ki tsayawa ya saurari ta bakinta, yana fita daga dakin ta zame ta kwanta kan daddumar tana cigaba da tsiyayar da hawayen bakin ciki.......Wannan auran dashi gwara babu a gurinta ya zame mata ala'ka'kai da masifa.
Mussadiq kawai ya d'auka a cikin yaran nasa sukaje sukayi take away, ranshi duk a 'bace! ya tsani da girmansa da komai a ganshi yana yawon gidan abinci a ganinsa hakan kamar zubewar mutumci ne.......Koda Mussadiq ya kai mata nata koro shi tayi tace ya fita da ledar bata so....Yaron ya fito da ledar take away din a hannunsa yana satar kallon Abban nasu dake zaune a kan kujera yana cin abinci.......Kusa dashi ya zauna jikinsa a sanyaye, Ya kalleshi a nutse yace."Ya ka dawo da ledar abincin.'' Murya na rawa yace."Tace na fita dashi bata so." Murmushi yayi yace."Jeka ajiye mata a gabanta ka fito ka kyaleta....Yace."Abbah tsoron masifar Yaya Naja'atu nake kada ta dokeni dan na lura tana cikin fushi mai tsanani." Yace."Idan ta doke ka zan rama maka." Mussadiq yayi jim! yana nazarin maganar abban nasa, mikewa yayi ya sake nufar dakin a karo na biyu....Hankalinta na kan wayarta taga yaron ya dire mata ledar ya ruga a guje ya fita daga dakin....Tsaki taja ta ture ledar daga gabanta tayi rantsuwa sai dai ta kwana ba taci abinci ba dan ba zata ci abinda ya siyo ba........Kwanciya tayi kan gadon Mussadiq ta bude whasap tana dubawa, voice note din Salim yafi ashirin wanda ya turo mata.
Da sauri ta bud'e tana saurara! murmushi ta dinga yi tana lumshe idonta gabadaya jikinta ya mutu domin zantukan da Salim yake mata na yau sun sha bambam dana jiya! gabadaya ma mantawa tayi da 'bacin ran da take ciki shauki da sha'awa duk sun dame ta
Gani tayi ya turo mata hoto da sauri ta bude, gabanta ya yanke ya fadi ganin hotonsu a cikin mota lokacin da take masa kiss a fuska, da sauri ta tambaye shi ya akayi ya dauki hoton bata sani ba? rokonsa ta shigayi akan ya goge kada ya bari Abbah Abbas ya gani......Yace" Ba zai goge ba itama ya turo mata ne dan sabida yana so ta d'ora shi a fuskar wayarta saboda yana so Abbah Abbas din ya gani...Tace My prince idan Abbah yaga hoton nan dani da kai asirinmu zai tonu dan Allah kada ka bari yaga hoton nan ni zan fika shiga tashin hankali kuma duniya za tayi tur damu.
Yace."My Princess kece kike tsoron ya gani! ni ko d'ar! ba nayi wai dan yaga hoton nan dan saboda na tanadi amsar da zan bashi koda zai kalubance ni, ke kuma munufar d'ora hoton nan a fuskar wayarki shine nasan idan ya gani jikinsa zaiyi sanyi zai gane cewar bafa kya sonsa zuciyarki tana tare dani, hakan zai sa yaji sha'awar auran ya fita daga ransa tunda na fahimci shi mutum ne mai kishi idan bukatarmu ta biya ta dalilin hakan kinga sai ya sawwake miki ki fito muyi auranmu." Shuru tayi tana nazarin maganganunsa! Eh ta amince da wannan shawarar ta Salim zata sa hoton a fuskar wayarta har Allah yasa wanda akayi dominsa ya gani! tasan duk ranar da yaga hoton kamar yanda Salim din ya fada jikinsa zaiyi sanyi, sannan zai shiga cikin kunci da damuwa kasancewarsa mutum mai kishin kansa, to sai dai bata da amasar da zata bashi idan ya turketa da tambayar akan me yasa tana matsayin matarsa ta d'ora hotonta da wani akan wayarta.....Sai Tace"Salim ina jin tsoro yaga hotonmu ni da kai idan kai kana da amsar da zaka bashi ni bani da amsar da zan bashi.''
Salim yayi murmushi yace."Idan yazo yana miki magana kice masa ai hoton ya dad'e tun kafin a daura muku aure dashi yake, idan yace to me yasa kika sa a wayarki sai kice kin kasa cirewa shiyasa kika barshi.
Mirmushi tayi tace"Wannan shawarar tayi wallahi aikuwa yanzu zan sa hoton a wayata Allah yasa ma idan ya gani yayi zuciya ya sakeni." Salim yace."Ameen ya Allah." zan kashe data yanzu zamuje gurin kallon boll da abokina kada kiyi bacci da wuri idan na dawo inaso muyi hirar dare wacce tafi ta yanzu dadi."
Murmushi tayi tace"To sai ka dawo idan kuma nayi bacci sai gobe mu had'u! Yace."To shikkenan ki kula da kanki sosai kada ki barshi yayi gangancin ta'ba min wani 'bangare daga jikin ki." Tace"Kada ka damu my lov ni takace har abada." Salim yayi murmushi jin dadi bukatarsa na biya ta kowane fanni yana sake siye zuciyar yarinyar da salon soyayyarsa. Yace."Okey kiss me please. " Dariya tasa tace ya za'ayi nayi maka kiss ta waya. Yace idan kinyi zanji a kunnena da gangar jikina." Murmushi tayi tace"Kai dai ka fiye zolaya wallahi! sai anjima." ta fada tare da kashe wayar tana murmushi, gaskiya Soyayyar da Salim keyi mata na burgeta sosai shiyasa kullum take kara kaunarsa, shi kuwa Abbah Abbas babu abinda ya iya sai fad'a komai fad'a da rashin uziri ga mutum! ai ba tajin zata ta'ba iya zama dashi tunda shi ya zama mijin tace komai Halisa ta fad'a masa dai-dai ne a gurinsa babu binkice zai hau kai ya zauna yazo yayi tayi mata tsawa!
Tana kwance tana juye juye yunwa duk ta isheta amma saboda tsabar cutar kai ta'ki daukar abinci taci......Su Saddiqa suka shigo dakin da niyyar kwanciya dan goma na dare tayi Abbansu yace su kashe kallon da suke suje su kwanta.
mikewa zaune tayi tana kallonsu, nan ta hangi
Mussadiq sai 'buya yake a bayan Saddiqa ta lura tsoronta yake ji shiyasa ya kasa tunkaro gadonsa da take zaune, murmushi tayi tace"Kai Mussadiq daina 'buya ni babu abinda zanyi maka kaje ka saka kayan baccinka kazo mu kwanta yau a gadonka zan kwanta." Murmushi yayi yace." Nagode Yaya Naja'atu. Saddiqa ce ta bashi kayan baccinsa yasa yazo ya dauki pillow guda daya yace."Yaya Naja'at ke kika kwanta kan gadon ni bari na kwanta kasan kafet." Tausayi yaron ya bata tace"Anya Mussadiq ban so kaina ba kuwa kazo ka kwanta ai gurin zai ishemu." Girgiza kansa yayi ya kwanta kasan kafet yana fadin"Na bar miki ki dinga kwanciya har sai sanda Abbah ya kawo miki naki." Murmushi tayi tana girgiza kanta tace"Nagode yarona Ubangiji Allah yayi maka albarka." yaron ya amsa da amin yana jin dadin yau ya farantawa Yaya Naja'atu rai.....Ta kalli Saddiqa dake kokarin kwanciya tace"Ki kashe fitilar dakin, Saddiqa tace"Yaya Naja'at wai da gaske kike anan zaki kwana yau."?
Harararta tayi tace"Ke wannan wace irin magana ce? da a ina nake kwana to."? Saddiqa kamar za tayi magana sai kuma taja bakinta tayi shuru ta kwanta tare da rufe jikinta da bargo tana tunanin wani abu.....Itama kwanciya ta gyara had'e da kashe wayarta gabad'aya! yau tayi alkawarin ba zata je dakinsa ba ballanta ya samu damar latsa mata jiki bayan ya gama yi mata fada..........To shima Abbah Abbas din a nashi bangaran bai wani damu ba dan ganin bata zo dakin nasa ba, sai kawai yayi shirin kwanciya bacci kamar yanda ya saba ya fito daga dakin nasa ya nufi na Halisa ya tarar da ita tana bacci dan bayan taci abincin da ya siyo musu kwanciya tayi bacci ya dauketa ko sallahr magariba da ishai ba tayi ba, tashin ta yayi ya tambaye ta shin tasha magani? tace tasha sai yayi mata sallama ya fita daga dakin, a maimakon ta tashi taje tayi alwala tunda da akwai sauran lokaci sai kawai ta koma ta kwanta da k'udirin gobe sai ta had'a sallolin gabadaya ta rama a lokaci daya, sai kace wacce ranta yake hannunta.
Dakin yaran ya nufa! ya tarar sun kashe fitila sai ya kunna wayarsa yana haskasu, Ganinta kwance kan gadon Mussadiq tana bacci shi yana 'kasa sai ransa ya 'baci! wannan ai abin kunya ne ta saukar da yaro daga makwancinsa ita ta kwanta(ina fatan baku manta da mutumin naku ba a gurin son 'ya'ya) Kasa hakuri yayi kawai ya shiga tashinta! ta mike zaune da sauri tana kallonsa! fuskarta ya haska sosai yace"Sauko ki bashi gurinsa ya kwanta."! Ba tayi musu ba ta sauka daga gadon ta tsaya a gefe....Ya sanya hannu ya cicci'bi Yaron ya kwantar dashi a gadon, ya rufeshi da bargo ya tsaya kansa yayi masa addua duk tana tsaye tana kallonsa ya nufi gadajen sauran 'yayansa suma yayi musu addua ya nufi kofar fita daga dakin! ta dinga jin zuciyarta na wani iri tafarfasa itama ai haifarta akayi da zai dinga nuna mata 'ya'yansa masu daraja ne taji kamar ta fitar masa daga gida dan a rayuwarta ta tsani wulakanci da tozarci......Daf da zai fita yaga ledar take away d'inta ya tsaya yana dubawa, alamu sun nuna yanda take haka take ba'a ta'ba komai na ciki ba, domin ya gazgata yasa ya sunkuya ya dauki ledar yana dubawa, aikuwa babu abinda taci a ciki.
Juyowa yayi yana sake haskata da hasken wayarsa yace."Me yasa baki ci abinci ba."? Kai tsaye tace"Bana jin yunwa."? jimm! yayi yana nazarin maganarta yasan karya takeyi kawai tayi fushi ne saboda yayi mata fada, yace."Sabida kinyi laifi anyi miki fada shine zakiyi wa kanki horo da yunwa." shuru tayi ba tare da ta tanka masa ba..........Ganin ta'ki cewa komai yasa ya girgiza kanshi ya kama hanya ya fita daga dakin, yasan dai yunwa ba kanwar lasa bace lokacin da zata nemi abinci babu wanda zai sani, shi dai ya sauke nauyin dake kansa, Koda ya shiga dakin nasa bai sa key a kofar ba barinta yayi a bude wai ko zata shigo ta kwanta......gajiya yayi da jiran shigowarta dakin bacci mai nauyi ya dauke shi...
*Littafin na kudi ne....!*
Koda zaki ganshi a group's to na sata ne idan kina so ki biya kudin karatu to ga yanda abin yake.
VIP Gruop #600
Normal gruop#300
Accont: 0542382124....Binta Umar gtbabk idan katin waya zaki turo kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*
BHRBN
*26*
Da safe yaran suka tashi cikin walwala da farin ciki, Naja'atu kuwa kwana tayi cikin 'kunci da takurewar zuciya kafin ma tayi bacci sai da taci kukanta ta koshi sannan.......... dalilin kukan da tayi yasa ta tashi da jan ido Mussadiq yaron da ya damu da ita sosai shine ya dameta da tambayar mai ya samu idonta yayi ja, tace masa ciwo yake mata, yaron ya yarda da maganar data fad'a ita kuwa Saddiqa jinta kawai tayi da kunne ta riga ta gane kuka ne ya mayar mata da ido kamar jan gauta...........Tana cikin taimakawa Mussadiq gurin sanya takalminsa ya shigo dakin, yana sanye da jallabiya ba'ka mai yankakken hannu, as'usul hannusa da k'aramin carbi yana ja...Yaran suka shiga rige-rigen gaishe shi ya dinga amsawa cikin sakin fuska, da kulawa. Kanta a kasa ba tare data d'ago ba tace"Ina kwana." Ya amsa lokacin da yake kokarin fita daga dakin, yaran ne suka biyo bayansa kai tsaye suka nufi dannig domin karyawa, sai dai me? babu komai a kan dannig din....Abin ya bashi mamaki sosai ya kalli Saddiqa yace."Baku had'a break bane."? Tace''Ai bamu tashi da wuri ba shiyasa." shuru yayi takaici kamar yasa zuciyarsa ta buga, yace."Yi maza kije ki dafa muku indomee kafin Salim din yazo." Da sauri ta nufi kicin din...Dakin Halisa ya nufa, ya tarar da ita tana sallah! sai bayan da ta idar sannan yace."Ashe bayan na fita komawa kikayi kika kwanta wai me yasa kike wasa da sallah ne."? Ya kalli agogon hannunsa yana kallonta babu faraa a fuskarsa yace'' dubi lokaci bakwai da kusan rabi kina kwance baki yi sallah ba bayan kuma kin san da cewar yara zasuje makaranta."
Cikin 'kosawa da maganarsa tace"bayan nasan yara zasuje makaranta to me zanyi musu ? Saddiqa ta iya komai idan ma ita Naja'atun ba za tayi ba ai Saddiqar sai ta dafa musu abinda zasu ci da wanda zasu tafi dashi tunda kasan ni ba lafiya ce dani ba." Yace."Duk da haka me zai hana ki 'kokarta ki shiga kicin d'in kiyi wani abun." Shuru tayi masa domin itafa ba zata dinga katsewa kanta bacci ba ta tashi tana wani hidimar yara....Yace."Tunda dake da Naja'atun duk kun zama 'yan kanku zan sa a kawo min mai aiki wacce zata dinga kulawa da yarana, ke kina ganin kyashin kulawa dasu tunda ba ke kika haifesu ba ita kuma tana fama da kuruciya da rashin hankali okey ku cigaba da abinda kuke zan dauki mataki." Yana kare maganarsa ya fita daga dakin.
Kicin din ya nufa Allah sarki sai ya shiga taimawa Saddiqar cikin tausayinsa tace"Abba kaje ka huta zan iya komai." Girgiza mata kai kurrum yayi ya cigaba da feraye dankali yana sawa a ruwa.....Hawaye ta goge tace"Dan Allah Abbah kaje ka huta wallahi zan iya ka bari." Tafada tana kar'bar wukar hannunsa,
da sauri ta zuba indomee din ta cigaba da fareye dankali yana tsaye yana kallonta, tausayi yaran suke bashi! gabadaya basu san wani abu damuwa ba a lokacin da mahaifiyarsu take raye babu abinda ta gaza musu tana sauke hakkinsu dake kanta ta kowanne 'bangare, babu shakka Allah baya barin wani dan wani yaji dadi.
Naja'atu ce ta fito palon ta samu Mufida da Mussadiq a zaune a kan kujera, gurin cin abincin ta kalla taga babu komai a kai tace"Ke Mufida ba kuyi break bane."? Mufida tace"Eh Mommyna bata da lafiya shine Abbanmu yace ."Yaya Saddiqa ta dafa mana indomee." Sai taji tausayin yaran ya kamata da sauri ta nufi kicin din...Turus! tayi ganinsa tsaye a jikin drowar kicin suna magana da Saddiqa wacce take aikin soya dankali.
Kanta a 'kasa ta shiga kicin din sosai, shi kuma ganin ta shigo kicin din yasa ya fita ba tare da yace komai ba.......A gurguje suka gama had'a abin karyawa, Saddiqa ta shirya musu dannig din suka zauna suna karyawa, Halisa ta fito daga dakinta ko kunya babu ta zauna gurin cin abincin, ita kuwa Naja'atu barin gurin tayi cike da takaicin abinda Halisan keyi a gidan............Salim ne ya shigo wanda yayi dai-dai da fitowar Abba Abbas din daga da'ki! musabaha sukayi da juna Salim kamar wani mutumin kirki sai sunkuyar da kansa yake yana tsokanar Mussadiq Abba Abbas ya zauna kan kujera yana kallonsa yace."Idan ka kaisu skull din ka wuce kasuwa kawai sai misalin sha biyu sai kazo ka dauke ni." Yace."Kawu ina fata dai lafiya."? Yace."Lafiya lau zan dan huta a gida ne kafin lokacin."
Salim ya lura Kawun nasa kamar yana da damuwa farin ciki ne ya cika masa zuciya yana addua Allah yasa hoton jiya ya gani ya d'aga masa hankali......Hanyar fita ya nufa yana karkad'a key din mota yaran suka bi bayansa cikin sauri.
Halisa tana gama break din mikewa tayi ta dawo kusa dashi ta zauna hade da d'ora kanta a kafadarsa. Tace"Na fahimci tun jiya kake cikin damuwa kayi hakuri dan Allah ni dai duk abubuwan nan da suke faruwa ba'a son raina ba dan da inada lafiya da babu abinda ba zanyi ba, kuma magungunan dana shane suka kashe min jiki shiyasa ban tashi da wuri ba amma insha Allah hakan ba zata sake faruwa ba."
Wannan maganganun na Halisa sun wanke masa zuciya sai ya daina ganin laifinta gabad'aya ya dauki laifin ya d'orashi kan kan Najaatu.......Halisa shigewa jikinsa ta cigaba dayi tana dan matsa masa ga'bobin! jikinsa lokaci guda jikinsa ya mutu! kasala da sha'awa suka saukar masa sai kawai ya gyara zamansa kan kujerar hakan ya bata damar hawa jikinsa sosai tana cigaba matsa masa jiki jallabiyarsa take kokarin cire masa.... dai-dai lokacin Naja'atu a fito daga dakin, ganin abinda ke faruwa yasa gabanta ya fad'i! gabadaya ma su basu san ta fito ba dan Halisa ta samu nasarar cire masa jallabiyarsa shi kuma ya rungumeta 'kam! yana sansana jikinta had'e da sumbatar wuyanta........Ji tayi kafafunta na rawa! da sauri ta juya domin komawa dakin hawaye na nema ya zubo mata!! Abbah da Halisa shafe-shafen su sukayi a palon kafin su nufi daki domin biyawa kansu bukata.
Zama tayi ta zabga tagumi!! daga zarar ta tuno lokacin da yake sumbatar wuyan Halisa sai gabanta ya fad'i tsigar jikinta duk ta tashi, zazzafar soyayyar da yake mata ta dinga dawo mata a 'kwa'kwalwarta! wani irin kishin Halisa ya cika mata zuciya, mike tayi ta shiga zagaye dakin so take ta fita amma tana jin tsoron kada ta fita taje taga abinda zai tarwatsa mata zuciya.
Hawaye ta dinga sharcewa tana kai kawo a dakin...Yanke shawarar fita tayi ta tarwatsu!! kawai taga basa palon sai jallabiyarsa da dankwalin les din Halisa! Tsaye tayi kan doguwar kujerar da suka tashi, ta dinga kallon kujerar kamar su take kallo! a fusace! ta dauki jallabiyar tasa da dankwalin Halisan ta watsa su bakin kofar dakinsa!
Zama tayi ta rufe fuskarta da hannayeta ta shiga rera kuka! zuciyarta na wani irin bugawa! yanzu me sukeyi a daki! Ta bude fuskarta da sauri tana kallon kofar dakin nasa, taji kamar taje ta 'balle kofar! hanci ta sha'ka! a fusace! ta mi'ke ta nufi dakin su Saddiqa ruf da ciki ta kwanta kan gadon Mussadiq ta dinga kuka tana dukan pillo..........Ta jima cikin wannan yanayin kafin ta sake mikewa ta fita palon....Ikon Allah har yanzu suna ciki basu fito ba, agogon dake kafe a bangon palon ta kalla taga kusan goma da wani abun sunyi awa d'aya da rabi da shiga dakin........ Cikin kyarmar jiki ta nemi guri ta zauna tana fuskantar kofar dakin da suke ciki.
Halisa tana can maganin 'Yar Sa'adu na aiki Eh lallai babu shakka maganin yaci kudinsa dan gabadaya Abbah Abbas ya rikice sai faman sasakar Halisa yake kamar babu gobe yi yake tamkar zai farketa ya kawo kusan sau uku amma ya kasa hakura! Halisa tun tana taimaka masa har ta daina dan ta galabaita sosai! bata ta'ba tsammanin maganin aikinsa ya kai hakaba!
Amma saboda ta cuzgunawa Naja'atu ta'ki saduda ta kwaci kanta bashi take yana ci sai kace jaka.
Naja'atu tana zaune tsuru a palo motsi kadan ta kalli agogo sha daya tayi ga sha biyu ta kawo kai babu labarin masu gidan, cikin karaya da sarewa ta mi'ke tana rangaji zata nufi daki.....Yaya Ramlatu ta rangad'a sallama a palon...Da sauri ta tsaya tana kallonta, Yaya Ramlatu ganin yarinyar a firgice yasa ta daka mata tsawa tace"Ke meye kika, tsaya kina kallona sai kace baki sanni ba."
Ji tayi hawaye naso su zubo mata sai dai ta daure bata bari sun zubo ba cikin rawar baki tace"Yaya Sannu da zuwa ga guri zauna."
Yaya Ramlatu tace"Da kece kike nuna min gurin zama kaji yarinya da iyayi mtssw ina matar gidan take."? tafada tana rarraba idanunta a palon.
Cikin kokarin danne damuwarta tace"Tana daki." Yaya Ramlatu ta mike ta nufi dakin Halisan tana surutai......Tsaye tayi tana jiran fitowar Yaya Ramlatun, ta fito ranta a bace tace" Kince tana daki to yana duba banganta ba ashe na zama abokiyar wasanki.
Girgiza kanta tace"A'a kiyi hakuri mybe to tana dakin Abbah." Ramlatu tace"Maijin naku bai fita bane."? Da sauri tace"Ya fita tun safe." Tsaki! Ramlatu taja ta nufi dakin Abbah Abbas din kawai ta shiga bugawa da karfi tana kiran sunan Halisa.
A firgice Halisa ta shiga tureshi tana fad'in "Abban Mufida muryar Yaya Ramlatu nake ji a gidan fa." Abbah Abbas ko sauraranta baiyi ba ya cigaba da abinda yake sam Ramlatu bata isa ta hanashi yaji dadinsa ba.....Ita kuwa Halisa kuka wiwi ta shiga yi dan ta riga ta gama galabaita gabanta duk ya, tsage sai zugi yake mata, tunda take dashi bai ta'ba yi mata irin wannan hawan ba.
Yaya Ramlatu ta dinga buga kofa tana surutai da kiran Sunan Halisa.....Ganin ba'ayi magana ba yasa ta juyo kan Naja'atu dake tsaye! kawai ta gaura mata mari a fusace! tace"Ashe dama baki da mutunci? kawai kin sani inata buga kofa bayan ba kowa a dakin......Naja'atu na hawaye tace"Wallahi suna ciki kinga rigar Abba da dankwalin Anty Halisan ma."
Tafada tana nuna mata kayan dake yashe a bakin kofar dakin......Yaya Ramlatu ta shiga bin kayan da kallo sai kuma ta saki murmushin mugunta taje ta nemi kujera ta zauna ta zuge jakarta ta dauko goro tana ci.....Ganin Naja'atun ta'ki barin kofar dakin yasa ta buga mata tsawa da fad'in "Dan ubanki tsayuwar me kike musu a kofar daki munafuka kawai ashe kin san abinda sukeyi shine kika sani ina buga musu kofa."
Cikin kokarin son ta san abinda sukeyi din tace"Ni ban san me sukeyi ba kawai dai sun shiga daki tun safe shine nima hankalina ya tashi.....Yaya Ramlatu tace"To sinna suke rayawa dan haka sai ki kwantar da hankalin ki zasu fito idan sun gama......Naja'at za tayi magana sai ga Halisa ta bude kofar dakin ta fito a firgice sai wata iriyar tafiya take tana cizar le'bunanta!!! a firgice! Yaya Ramlatu ta mi'ke ta iske inda take tana tambayarta menene! Halisa hawaye suka wanke mata fuska! ta rike hannun Yaya Ramlatun tace"Muje d'aki Yaya Al'amarin yafi karfina." Cikin tashin hankali Yaya Ramlatu ta ri'ke hannunta suka nufi dakinta Halisa sai cire 'kafa take da kyar tana tafiya a hankali a hankali Yaya Ramlatu sai rirrike take.......Naja'atu taji dadi ganin Halisan cikin halin ciwo a fili tace "Allah shi 'kara alhakina ne ya kama ki, murmushi tayi ta bar gurin.
Halisa da kyar ta zauna gefen bed tana rintse idonta sai hawaye ya shiga zubo mata ita kadai tasan radadi da zugin da gabanta ke mata.
Yaya Ramlatu tace"Wai me ya faru ne ni kin sani cikin fargaba da tashin hankali....Murya na rawa Halisa tace"Ya Ramlatu dan Allah taimaka ki jona min ruwan xafi na shiga gabana kamar an tsaga da reza haka nake jinsa."
Yaya Ramlatu ta ri'ke baki tana kallonta tace"Kamar yaya na jona miki ruwan zafi sai kace wata maijego ko amaryar da aka karbi budurcinta zakiyi ruwan zafi." Halisa tace"Yaya Ramlatu duk wannan maganar bata taso ba tunda kikaji na fadi haka to akwai matsala.''
Ya Ramlatu tace" To Allah ya kyauta! kettle ta dauka ta shiga toilet ta jona ruwan zafi a ciki ta fito ta tsaya kan Halisan tana tamayar ta, Halisa tace"Maganin nan ne na gurin Yar Sa'adu ashe haka yake da karfi sau biyu fa kacal nasa amma tunda ya fara abu daya bai saurara ba ya kawo yafi sau biyar." Yaya Ramlatu ta rike bakinta tana girgiza kanta tace"Aifa lallai dole kiji jiki ta'b! to ai sai ki ajiye maganin idan ya kama da cutarwa a ciki ko kuma ki dinga sa kad'an ina dalili." Halisa ta sha'ki hanci tace"Ai gabad'aya ma maganin zubar dashi zanyi dan ba zan zauna na kashe kaina a banza ba." Yaya Ramlatu tace"Haba ke kuwa abun zunzurutun kudi zaki zubar." A dan hasale Halisa tace"To ko na baki kina so ne."? Da sauri tace"Oo rabani da wannan shirme ni bashi ne a gabana ba.( Halisa ya kamata ki nutsu ki gane Yaya Ramlatu na ingizaki kina siyan abinda zai cutar dake da kudinki me yasa ita bata siya tayi amfani dashi sai ke mara hankali ki ta siyan abu baki san yanda akayi aka had'ashi ba ki dinga cusawa a matuncinki dan cutar kai) ....Tace"To kawai tunda nace zubarwa zanyi ki kyaleni ba zan kara sawa a gabana ba ballanta 'kaninki ya kashe ni." Yaya Ramlatu ganin Halisa ta fusata! sai ta sassauta murya tace"Allah ya kyauta to tashi kije kiyi ruwan d'umin Allah ya kiyaye gaba."
Halisa ta mike a hankali ta nufi toilet.
Naja'atu kuwa wanka tayi a gurguje ta shirya ta fito palo ta zauna so take taga da wane ido Abba Abbas din zai kalleta dan tasan a cikin hakkinta ya shiga daki ya share awa kusan hudu yana abinda bai dace ba......Aikuwa ganinsa tayi ya fito shar dashi kamar wani matashin saurayi, Yana sanye da farin yadin piltex cotton anyi mishi aiki da bakin zare wuya da hannu! sai yayi amfani da hula mai duhu! kafafunsa na sanye da takalmi mai gidan yatsa ba'ki yayi kyau sosai yana ta kamshin turarensa.......Lafiyayyar harara ta watsa masa wacce ta dauki hankalinsa sosai ya tsira mata ido yana mamakinta, Gani yayi ta murguda bakinta ta dauke kanta tana motsa bakinta.
Sai ya karaso inda take tsaye a nutse ya tsaya a kanta yace."Ke lafiyarki kuwa."? Ta kalleshi tana sake murguda baki....Sai abin ya bashi dariya yace"Da alama kina bukatar ganin likita kwa'kwalwa." Fashewa tayi da kuka tace"Abbah a gaskiya abinda kake baya dacewa wai dama haka addini yace kuyi." ? tafada tana me tsira masa idonta, dama tayi al'kawarin sai ta d'aga masa hankali kamar yanda ya d'aga mata.......Kallonta ya shiga yi yana mamakin maganarta, ta goge hawayen fuskarta ta cigaba da cewa'' Kana shiga daki ka kulle kofa a cikin kwanakin aurena da musulunci ya bani da wane ido kake tunanin zan kalleka kaifa ba yaro bane sai ka dinga shiga hakkina."
Ya saki baki kawai yana kallonta sosai maganganunta suka bashi mamaki!! Mikewa tsaye tayi da wayarta a hannunta tace"Dan Allah idan kasan ba za kayi adalci a tsakaninmu ba to ka sawwake min tunda dama baka d'ora min idda ba sai naje na auri wanda zai kula dani....." Kasa cewa komai yayi kawai ya zuba mata ido yana kallonta. ita kuma ganin jikinsa yayi sanyi sai taji dadi ta ra'ba ta jikinsa zata bar gurin, turata yayi ta koma kan kujerar ta zauna! wayar hannunta ta fad'i kusa da kafafunsa, hankalinsa ne ya dauke gurin hoton dake fuskar wayar tata......Da sauri ya sunkuya ya dauka yana dubawa! ganin abinda ke wayar yasa hankalinsa yayi masifar tashi, ya nuna mata fuskar wayar da fad'in "Waye wannan.''? duk da yasan waye kawai tsintar kansa yayi da tambayarta, tace" Salim ne."? Wani bahagon mari ya kifa mata yana tsuma! yace."Yaushe kukayi wannan hoton.? ashe munafurtata kuke.''? tana kuka tace"Wannan hoton ya dad'e tun kafin muyi aure da kai yake." Cikin tsawa! yace."Karya kike wannan hoton bai jima ba ashe baki da mutunci naja'atu kina so ki zubar min da mutuncina ko.? Tace"Na fada maka wallahi hoton ya dade tunda baka yarda ba shikkenan." A fusace ya doka wayar da bango (garu) ta fad'i kasa duk ta farfashe! tsuganawa yayi ya tsince sim card din ya karyasu ya watsar a gurin, ya kalleta da jan ido yace." Tunda kin zama shaid'aniya to zanyi maganinki kin janyo duk wani tausayinki da nake ji na daina sai na mai dake cikakkiyar mace mai lasisi a gidan auranta zaki zauna da tsoho har karshen rayuwarki......
Dakinsa ya nufa cikin tsananin bacin rai!! ita kuma ta had'a kai da gwiwa tana kuka sam bata dauka zai fusata hakaba gashinan garin neman gira ta rasa ido ya fasa mata waya ya karya mata sim! babban tashin hankalinta a yanzu shine ta wace hanya zata dinga saduwa da masoyinta.....Tabbas da tasan zai dauki matakin lalata mata wayarta daba ta nuna masa hoton ba......Salim ya dade da shigowa palon amma bata sani ba sai da ya kira sunanta sannan a furgice ta dago kanta tana kallonsa, ta bude baki kenan za tayi masa magana Abbah Abbas din ya fito daga dakinsa hannusa da rike da wayoyinsa, ganin Salim a tsaye a kanta ya sake tunzura masa zuciya cikin gawurtacciyae tsawa mai had'e da zazzafan kishi yace."Kai mai kake anan."? Gabadayansu suka firgita suka juyo suna kallonsa, Salim yace."Kawu nazo daukar ka kamar yanda kace karfe goma sha biyu na dawo na kai kasuwa to ina shigowa sai na tarar da ita tana kuka shine nake tambayarta ko wani abune ya faru."
Wani banzar kallo ya watsa masa kafin yace."Malam bani key din mota ka tafi naka guri bana bukatar na sake ganinka cikin al'amurana."
Salim yace."Subahanallahi Kawu mai ya faru kuma idan laifi nayi maka ka gafarce ni kasan dan adam ajizi ne."! Yace."Ban nemi wata magana da kai ba key na mota nace ka bani ka fita ka bani guri." Salim ya'ki bashi key din ya tsaya yana rokansa gafara! A fusace! yace."Zan dauki mataki mai tsauri a kanka idan baka bani key ka fice min daga gida ba." Salim ya bude bakinsa zaiyi magana Yaya Ramlatu ta fito daga dakin Halisa hankali a tashe ta 'karaso gurin tace" Me yake faruwa ina jin anata hayaniya." Salim ya karasa kusa da mahaifiyarsa cikin rawar baki ya shiga fada mata abinda ke faruwa. A sanyaye ta kalli dan uwan nata dake tsaye yana huci!! tace"Duk da dai ban san abinda ya had'aku ba ina rokon ka yafe masa kasan dan adam ajizi ne ba wai na hakana kayi masa hukunci ba salim kai kake da iko dashi cikin ko wane hali."
Ajiyar zuciya ya sauke yace."Bana bukatar ke kisan me yayi shima kuma bana bukatar yaji abinda yayi daga bakina tunda nasan yasan abinda ya aikata min na ha'ince wannan dalilin ya sanya ni yunkurin cireshi daga cikin sabgogina saboda ya kasance maha'inci."
Yaya Ramlatu ta fashe da kuka tana kallonsa tace"Wai shin me yayi zafi ne? dan Allah ka fada min abinda yayi maka kake jifansa da wannan mugayen maganar.........Naja'atu ya kalla cikin takaici da bacin rai yace."Yaya Ramlatu tunda nace abar maganar to a barta shine yafi amfani."
Tace"Aikuwa ba za'a barta ba dan naga ka kalli waccar munafukar yarinyar watakila duk sharrinta ne." Shuru yayi mata, sai kawai ta shiga zagin Naja'atun tana fad'in duk iya asiri da surkulle na ubanta to bai isa ya raba tsakanin hanta da jini ba."
Naja'atu abu biyu ya had'e mata a duniya ta tsani taji ana zagin iyayenta ji tayi kamar ta rama sai dai tayi shiru ta sunkuyar da kanta tana ta kuka gami da yanke shawarar da zata fisheta.....Abbah Abbas ganin al'amarin na Yaya Ramlatu na nema ya wuce gona da iri sai ya dakatar da ita yace."In dai akan ya kori Salim ne take wannan abu to ya janye maganarsa dan haka magana ta mutu." Fadin hakan yasa ta sassauta ta nemi guri ta zauna tana haki! ita kuwa Naja'atu mikewa tayi tana kuka ta shige dakinsu Mussadiq.....Yaya Ramlatu ta bita da kallon banza da fadin "Aikin banza gayyar tsiya masu raba zumun....Daga mata hannu yayi yace.''Dan Allah ki daina wannan maganar bata dace ba ni sukayi wa laifi ita da Salim din kuma na yafe musu." Salim baiso ya fadi hakaba yaso ayi ta tak'are a gurun, amma dai duk da haka yaji dadi da yasa masa 'bacin rai a zuciyarsa......Sai ya karyar da kai cikin sassauta mirya yace"Kawu kayi hakuri duk da baka fada min laifina ba amma na dauka ina neman afuwarka kuma insha Allahu ba zan sake ba."
Ba tare da ya tanka masa ba ya kama hanyar fita, sai yayi saurin rufa masa baya yana d'agawa mahaifiyar tasa hannu.
*Littafin na kudi ne....!*
Koda zaki ganshi a gruops to na sata ne idan kina so ki biya kudin karatu ga yanda abin yake.
VIP Gruop#600
normal gruop#300
Account: 0542382124... Binta Umar gtbank....idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Mdd
*27*
Salim da sauri ya 'karaso bakin motar yasa hannu ya bude masa motar hade da matsawa gefe guda yana wani sunkuyar da kansa tamkar wani mutumin kirki, Abba Abbas ya shiga motar ya zauna har yanzu fuskarsa a murtuke take, da sauri salim ya rufe motar ya zagaya ya bude mazauninsa ya zauna sannan ya kunna motar suka fita daga gidan......Motar shuru tayi kowa na sa'ke-sa'ke a cikin zuciyarsa, Abbah Abbas kamar zai daure maganar azuciyarsa sai ya kasa gyaran murya yayi babu wasa cikin maganarsa yace."Kai!! wannan hoton da nagani cikin wayar Naja'atu yaushe kukayi dauke shi." Salim yaji gabansa ya fad'i! cikin dakiya da kokarin kare kansa yace."Kawu wane hoto ne kake magana akansa." ? A dan fusace! yace."Kai bana son rainin hankali malam ya ina tambayarka kana tambayata wato matata kake bibiya ko."? Salim yace."Subahanallahi Kawu wannan wace irin magana ce kakeyi ina ni ina matarka Kawu ai wutsiyar ra'kumi tayi nesa da 'kasa ni wallahi yanzu kunyarka ma nake ji idan na tuna wai na ta'ba soyayya da Naja'atu......Abbah ya daga masa hannu da fad'in "Ba cewa nayi kayi min wasu zancan banza ba ina tambayarka hoton da nagani a cikin wayar matata yaushe kukayi shi."?
Cikin rawan murya Salim yace." Wallahi Kawu ban fahimci inda maganarka ta dosa ba kayi min bayani yanda zan fahimta saboda nasan ni a yanzu tsakanina da Naja'atu gaisuwar mutunci ce tunda ta zama matarka ai dole na girmamata to kawu ina zan ganta ma ballanta na muyi hoto tare.
Abbah Abbas yaji zuciyarsa ta danyi sanyi saboda jin maganar da Salim din yayi, Gyara zamansa yayi yace."Wani banzan hoto nagani kai da ita a cewar ta tun kafin aure ya shiga tsakanina da ita yake kuma saboda shashanci da rashin sanin hakkin aure ta dauki hoton ta dora a fuskar wayarta shiyasa hankalina ya tashi na d'ora zargina gabadaya a kanku kai da ita."
Salim ya dinga girgiza kansa cikin sanyin murya yace."Hakika munyi hotona masu yawa da naja'atu a lokacin da muna soyayya to amma daga lokacin dana tabbatar da cewar tafi karfina sai duk nagoge hotonanta dake cikin wayata Kawu ka yarda dani wallahi bazan ta'ba cutar da kai ba."
Ajiyar zuciya ya sauke! yanzy yaji sanyi cikin ransa domin kalaman Salim din sunsa ya gazgata maganarsa kan cewar tsakani da Allah yake zaune dashi kuma a tsakaninsu babu cuta babu cutarwa..............Yaya Ramlatu kuwa tana ganin maigidan ya fita sai ta mike tabi Naja'atu dakin ta dinga zazzaga mata masifa tana zagin iyayenta da fad'in "Insha Allahu sai Allah ya tona musu asiri kuma duk asirin da Baba malam yakewa zuriarsu da yardar Allah kansu zai koma.
Naja'atu kasa hakura tayi tace" Yaya Ramlatu mu bama asiri muna zama da mutum da zuciya daya duk wanda kikaji yana maganar anyi masa asiri to bai yarda da kansa ba Amma ni da iyayena da Allah muka dogara kuma shine zai shige mana gaba........Yaya Ramlatu tace"Eh lallai wuyanki ya isa yanka yarinyar nan to dan ubanki Malam Sani!!! Halimatu ma bata iya karawa dani ba ballantana ke karan kad'a miya da har nake magana kina mayar min da martani to ni sai na sabauta miki rayuwa wallahi......Tana kuka tace"Dan Allah kiyi hakuri na fada miki abinda yake zuciyata ne kuma ni ba rashin kunya nayi miki ba." Yaya Ramlatu ta gaura mata mari a zafafe tace"Dan uwarki kin tsaya gaba da gaba dani kina fada min maganar da ranki yake so amma kice ba rashin kunya kike min ba to Ubanki kike min kome."?
Halisa ta turo kofar dakin ta shiga tana dan ya mutsa fuska tace"Wai me faruwa ne? tun dazu nake jin hayaniya.....Yaya Ramlatu ta shiga wassafa mata abinda ya faru.
Tsaki taja ta kalli Naja'atun tace"Yaya Ramlatu sharrin yarinyar nan yafi kala d'ari komai akace tayi ba zanyi mamaki ba nima nema suke su rabani da 'yata mufida, tunda tazo gidan nan Mufida ta daina zuwa inda nake sai na kwana na yini bansa ta a idona ba tana nane dasu sun lashe mata kurwa."
Yaya Ramlatu tace"Ai sai kiyi gaggawar dauke yarinyar ki dan kada su koya mata mugun hali na gado." Naja'atu na tsaye tana jinsu suna ta zaginta iyayenta da kakaninta, sai da suka gaji dan kansu suka fita daga dakin.
Cikin kuka da tashin hankali ta nemi hijabinta tasa ta kama hanya ta fita daga gidan tana kuka kamar ranta zai fita......Aunty Maryam taga ta fad'o mata gida tana kuka, a gigice ta mike ta tare ta tana tambayarta abinda ke faruwa, Naja'atu rungumeta tayi tana kuka tace"Aunty Maryam kun kassara min rayuwata kun cutar dani ba zan iya wannan rayuwar ba, gidan Abbah Abbas yafi karfina dan haka wallahi tallahi zan yankewa kaina hukunci da ba zaiyi wa kowa dad'i ba." Aunty Maryam tace"Innalilihi wa'ina ilahi raji'un! Naja'atu nutse ki fada min abinda ke faruwa ashe duk kin manta shawarwarin da na baki jiya."
Tace"Aunty Maryam wane shawarwari zanyi amfani dasu kullum a gidan a cikin laifi nake Halisa tayi ta yi min sharri a gurinsa sai ya dauki maganarta ba zaiyi binkice ba yazo yay tayi min fad'a! Yanzu haka Yaya Ramlatu na gidan kafin na fito ta zage ni ta mare ni yafi sau uku me nayi mata zata dinga dukana nima fa ba'ason raina akayi auran nan ba da zasu dinga takurawa rayuwata."
Aunty Maryam jikinta yayi sanyi tace"Gaskiya Yaya Ramlatu abunda takeyi bata kyautawa, kawai da girmanta da komai ta dinga zuwa gidan k'aninta tana lalata masa zamantakewar gida, wallahi haka Halimatu tasha wahalarsu, kiyi hakuri ki koma dakinki idan Abba Magaji ya dawo zan fad'a masa abinda ke faruwa gaskiya dole ya samu abokinsa yayi masa magana."
Tace"Anty Maryam babu inda zan koma gidan Baba malam ma zan tafi."? Anty Maryam ta rufe baki cikin tsoro tace"Dan Allah daina wannan maganar kina so ki janyo min fada gurin mijina kenan idan kika tafi gidan baba malam zasu d'ora laifin akaina ki daiyi hakuri insha Allah komai zai daidaita.....Naja'atu shuru kawai tayi tana sauraran maganar da Anty maryam din keyi har abada bata jin zata iya zaman aure a gidan Abbah Abbas dole ta nemawa kanta mafita dan tana ji tana gani ba zata 'kare rayuwarta cikin kunci da masifar kishiya ba.
Aunty Maryam ta dinga rarrashinta gami da bata shawarwari masu amfani wanda idan da zata daukesu to ba karamin taimakonta zasuyi ba, amma ina! hausawa na cewa wanda yayi nisa baya jin kira dan gabadaya Naja'atu a cikin zuciyarta bata da niyyar zaman aure a gidan Abba Abbas burinta kawai ta samu damar da zata sanya ta kufce daga hannunsa........Sai da tayi sallahar la'asar a gidan Abba Magajin sannan Aunty maryam ta lalla'bata kan ta tafi gida insha Allahu zata sanar da Abba Magaji duk abunda ke faruwa a gidan abokin nasa, Naja'atu kamar gaske tayi mata sallama ta fito daga gidan, kai tsaye sai ta mi'ki titi ta dingi tafiyar 'kafa kofar na'isa ta nufa gidan Baba Malam dan tayi rantsuwar ba zata koma gidan ba, ta riga ta fito kenan............Baba malam na zaune kan dadduma a dakalin gidansa ya hangota ta karyo kwanar gidan, idonsa yasa mata yana so ya tantance itace ko ba itace ba, sai da ta kusa zuwa kusa dashi sannan ya gazgata, ganin da yayi mata a firgice yasa hankalinsa ya tashi jikinsa yayi sanyi sosai! ita kuma tana zuwa sai ta zube gabansa ta bude bakinta za tayi magana kuka yaci karfinta, cikin taushin murya yace."Tashi ki shiga ciki komai yayi tsanani maganinsa Allah." Ta mike kamar mara lafiya ta nufi cikin gidan.....Baba Talatu na bakin rariya tana d'auraye kwanuka taji sallamarta da sauri ta juyo tana kallonta tare da amsa sallamar da tayi.....Itama ganin yanda ta shigo firgai firgai ya tashi hankalinta, sai ta mike daga inda take ta karaso kan tabarmar da Naja'atun ke zaune tana tsiyayar da hawaye.....Zama tayi kusa da ita tare da fadin "Naja'atu daga ina kike wannan zuwan naki bana alkairi bane."! Kukanta ne ya sake tsananta ta rike hannun mahaifiyar tata tace" Baba daga gidan Abbah Abbas nake tunda kuka kaini kuka ajiye ake azabtar dani wahalar yau daban ta gobe daban, Yaya Ramlatu tazo har gidan tayi mun duka ta zageni ta tsine muku ta kira ni mayya babu irin cin mutunci da zagin da ba tayi mun ba, wannan dalilin ya sanya ni bar musu gidan dan bana so na zauna a gidan ta tunzura zuciyata na rama zagin iyayena da take ace nayi mata rashin kunya.
Baba Talatu tace"Haba Naja'atu har yaushe aka kai ki dakin mijin naki da zaki zo da wannan maganar wai shin me yasa ke baki da hakuri ne? shin ba zakiyi koyi da 'yar uwarki ba, Halimatu har ta kwanta dama bata ta'ba zuwa gidan nan ta kawo 'karar mijinta da 'yan uwansa ba tana hakuri cikin ko wane hali kuma tana biyayyar aure amma ke kwana uku kacal kinzo gida shin ko dai kina so ki zubar mana da kima da mutunci ne a unguwa.
Girgiza kanta ta shigayi tace"Baba akwai cutuwa a cikin wannan auran da kuka 'kulla domun kuwa ta kowane 'bangare babu sassauci ni ake zalinta kwana uku kacal da nayi a gidan na fuskanci ba gidan zama bane Halisa sai abinda tace akeyi kullum cikin yi min sharri take a gurin Abbah sai yazo yayi tai min fada bani da laifi....Baba kuma kin san kowa da halinsa a gaskiya ni ba zauna wani ya dinga zagin iyayena nayi shuru ba dan iyaye ba sufi iyaye ba."
Baba Talatu tayi shuru jikinta duk yayi sanyi da maganganun Naja'atun babu shakka duk d'a nagari ba zai so a dinga zagin iyayensa a gabansa ba.......Baba malam ne ya shigo gidan ya zauna gurin zamansa yana kallonsu sunyi jugum! ya kalli Naja'atu da fad'in "Auta kada kice min yaji kikayi kika zo gida." Baba Talatu tace"Aikuwa dai abinda tayi kenan.....Cikin damuwa yace."To akan me? Ashe ke ba zaki kyautata hakurin da 'yar uwarki tayi a dakin mijinta ba."! Baba Talatu tace"To abun ne gaskiya da akwai matsala kuma kasan kowa da halinsa ba lallai ne Naja'atu ta kauda kanta daga kan abinda Ramlatu zata zo tayi mata ba, idan baka manta ba kasan haka Halimatu ta sha fama da Ramlatu wallahi ni na rasa wace irin macace wacce kullum girma take amma tana sake lalacewa da rashin hankali."
Baba Malam yace."Duk wani abu da Ramlatu zata zo tayi miki a gidan mijinki idan bada mijinki kuka samu sa'bani ba to komai mai sauki ne! ban lamunce ki dinga dauko kafarki kina zuwa gida akan abinda bai kai ya kawo ba, shin dan Ramlatu ta zage ni ko ta zagi mahaifiyarki sai me? mutukar baki bude baki kin rama ba to kanta take zagi! dan haka daga yau sai yau kada Ramlatu ta sake zuwa gidan mijinki wani sa'bani ya shiga tsakaninki da ita ki d'auko 'kafa ki zo gida, yin hakan zai janyo miki 'bacin raina.'''!! Tayi shuru hawaye nata zirara a fuskarta dama tasan da wuya baba malam ya kyaleta ta zauna masa a gida gashi 'kiri-'kiri yana nema ma ya d'ora laifin a kanta.......Yace."Tun kafin gari yayi duhu ki tashi ki koma dakin 'ki farin cikina a duniya shine inga kin zauna lafiya tare da mijinki saboda haka kije ki cigaba da hakuri insha Allahu zaki ci riba anan gaba.
Mi'kewa tayi tana 'kokarin zura takalminta takaicin duniya ya isheta wai iyayenta da suka haifeta sun kasa gane abinda take ji a cikin zuciyarta da anyi magana sai suce tayi hakuri idan hakuri na kisa a ganinta to da tuni ya kasheta......Koda ta fita daga gidan kai tsaye gidan Alhaji ta nufa dan yanda Yaya Ramlatu ta kuntata mata to itama sai ta janyo mata fad'an iyayenta.......Hajiya na zaune a palo tana jan carbi Naja'atun ta shiga da sallama kasa kasa a bakinta
Kallo guda Hajiya tayi mata ta fahimci akwai damuwa, Naja'atu zama tayi kujerar da take kallon hajiyan tana share hawaye...Hajiya ta ajiye carbin hannunta a nutse ta kalleta tace"Naja'atu tunda na ganki a furgice nasan babu lafiya ki fad'a min abinda ke faruwa."? wasu sababbin hawaye ne suka zubo mata, murya na rawa ta shiga fad'a mata abinda ke faruwa da irin sharrin da halisan ke mata da kuma yanda Abbah Abbas din ke dauka yazo yayi mata fada ba tare da yabi ba'asi ba, sannan ta fada mata zagi da dukan da Ramlatu tazo har gida tayi mata.
Hajiya shuru tayi takaici kamar ya fasa mata zuciyarta, ita kam ta rasa yaushe Ramlatu za tayi hankali wallahi da girmanta da komai ta dinga daukar kafa tana zuwa gidan yara tana shashanci to babu shakka wannan karon zata fuskanci bacin rai daga gareta.....Tace"Kiyi hakuri kinji ko Naja'atu hakika nasan anyi miki ba dai-dai ba amma na roke ki kiyi hakuri ki kwantar kuma da hankalin ki tunda dai kin kawo min 'karar Ramlatu da Abbas to ni kuma zan hukunta miki su saboda haka yanzu ma ba zaki koma gidan ba, har sai shi Abbas din yazo a gabanki zanyi masa fadan kan abinda yake yi ba dai-dai bane." Naja'atu taji dadi sosai da yanda Hajiya ta goya mata baya sai kawai ta gyara zamanta a palon ta zauna suna dan ta'ba hira da hajiyar..........Abbah Abbas kullum suka taso daga kasuwa kafin su nufi gidajensu shi da Abokinsa Abba Magaji sai sun shiga kofar na'isan sun gaisa da iyayensu wataran ma a can suke sallahr magariba kafin su tafi gida, to yau ma kai tsaye da suka taso daga kasuwar kai tsaye can suka nufa.............Ganinta a zaune a kusa da hajiya ya bashi mamaki sosai! ita kuma sauri tayi ta dauke kanta tana zum'bura bakinta....Hajiya ta amsa sallamarsa ya shiga palon a nutse ya zaune kan kujerar dake fuskantar hajiyar yana gaisheta, Hajiya ta amsa kadar kadahan! tunda yaga haka sai yasha jinin jikinsa.....Ya kalli Naja'atu yana tsuke fuska yace."Ke! wa kika tambaya kan cewar zaki zo nan."?
Hajiya tace"Ai zamanta a gidan baida amfani tunda ka kasa ri'ke amanarta, sannan ka bawa matarka da 'yar uwarka lasisin dukanta da zaginta gami da hanata sakat! a cikin gidan."
Sai ya kasa gane inda maganar mahaifiyar tasa ta dosa." Yace."Hajiya bangane ina maganarki ta dosa ba." Tace"Ai dama ba zaka gane ba sai na ganar da kai, to wannan yarinyar dai 'karar ka ta kawo min kancewar kuna azabtar da ita kai da matarka sannan kuma yau Ramlatu taje har gidan ta doketa."
Maganar ta bashi mugun mamaki! kamar shi da girmansa da shekarunsa a kawo shi 'kara gaban iyayensa, Ya dago kansa yana kallonta sai yaga kanta na kallon wani guri sai faman zum'bura bakinta take, tunda yake da Halimatu da Halisa tsayin shekarun da sukayi a tare babu wacce ta ta'ba kawo 'kararsa gaban iyayensa sai wannan yarinyar gaskiya ya jinjina al'amarin sosai! amma babu komai idan ma raini ne ya soma shiga tsakaninsu to dama ya dauki alkawarin yau yake so ya fitar da raini a tsakaninsa da ita.
......Hajiya ta cigaba da cewa"Wannan dalilin ne yasa nace ba zata koma gidan ba sai kazo naji ta bakin ki, shin me yasa a duk sanda Halisa zata kawo magana baka tsayawa kayi bunkice zaka hau kai ka zauna kazo kana yin abinda ya dace."
Rashin abinda zaice ne yasa yace."Ayi hakuri Hajiya."
Tace"To Dan Allah daga yau ka zama mai adalci a tsakanin matanka idan wani abu ya faru a tsakaninsu ka daina dora laifi a kan mutum daya ka dinga yin binkice tukkuna."
Tace."Insha Allah Hajiya to amma ni abinda ke bani mamaki anan shine har yaushe akayi auran da har za'a fara kawo 'kara duka fa yau kwananta hud'u a gidan kuma iya bakin kokari inayi a tsakaninsu.'' Hajiya tace" To nidai ga abinda tazo ta fada min kuma nasan wannan matar taka babu abinda ba zata aikata ba dan haka kaja mata kunne ita in banda abinta ai kamata yayi ta dauki naja'atu a matsayin kanwarta ba kishiyarta ba kuma itama Ramlatu zata zo ta sameni har gida, idan ta dinga zuwa gidanka tana lalata maka zamantakewar matanka to tun wuri ka taka mata burki tunda har yanzu taki tayi hankali." Yace."Ba zan hanata zuwa gidana ba domin suna zumunci da Halisa amma zanyi bunkice sosai kan maganar da ita Naja'atun tazo ta fad'a miki idan na tabbatar da gaske ta doke ta to ni kuma zan nuna mata rashin jin dadi na."
Hajiya tace"To Allah ya sa'ba halaye dama nace idan tayi sallah taci abinci sai ku tafi.'' Agogon dake daure a hannunsa ya duba ya mike da fad'in "Bari na hau sama mu gaisa da Alhaji." Kafin ma ya rufe bakinsa ya hango shi yana sakkowa daga benansa, Alhaji Sama'ila ya sauko ne d'aure da alwala da nufin zuwa massalaci, gaisawa sukayi da Abba Abbas d'in dama ita Naja'atu har dakinsa taje ta gaisheshi, ita kuwa Hajiya 'kin fada masa abinda ke faruwa tayi saboda ba wata cikakkiyar lafiya ce dashi ba......Abbah Abbas da mahaifinsa a tare suka nufi massalaci domin gabatar da sallar magariba...