Ahankali me gidansa ya d'ago yana dubansa fuskarsa d'auke da murmushi, sannan yace " ya kaja ka tsaya kana mamaki,ka k'araso mana ka zauna ....
jiki a sanyaye fu'ad ya k'araso yasamu guri kusa da me gidansa ya zauna har lokacin idanunsa na kanta , sannan zuciyarsa na cike da matsanancin mamakin abinda ya kawota "to me take nufi dashi...?
"Ana so dole ko kuwa dazata zo gurin me gidansa?
"Shifa baya son kayan nacin nan, haka mead ta dinga yi masa naci har daga karshe tasamu nasarar mallakarsa yanzu kuma ga sajida.
Itama tun daya shigo parlour'n idanunta ke kansa tana kare masa kallo tsab ko kifta idanunta batayi,domin sosai kayan dake sanye jikinsa suka masa maseefar kyau ,bayan bayyanar da sumar kirjinsa da sukayi a filli saboda bai rufe maballin rigar har sama ba ,azuciyarta tace "baby kayi masefar kyau tana kada masa kwayar idanunta, wani irin sabon shaukin soyayyarsa ce ke sake taso mata tare da huda kowa wani sashi na gangar jikinta, adduarta daya Allah yasa zuwanta yayi mata amfani yazamo silar yin aurensu..
tsawon minti goma da zamansa, batare da me gidansa ya sake cewa dashi komai ba illa coffee dayaketa kur'ba kad'an kad'an yana karewa yanayinsu kallo had'e da nazarinsu ,sannan ya ajiye cup din akan D'an karamin table din dake ajiye agefensa kana ya numfasa, tare da kiran sunansa "fu'ad kasan kowacece wannan yarinyar dake zaune?
Take Gaban fu'ad yabada wani irin rasssss yashiga duka uku uku sannan yace "sir na santa kawar matatace....
"Ok meye tsakaninka daita saboda tazo min da wata magana..?
"Babu komai atsakanina daita face gaisuwa..
Jin haka yasa gabanta faduwa itama take kuma zuciyarta tashiga rawa "babu komai tsakanina daita face gaisuwa ta sake maimaita abinda ya fada tana kuresa da idanunta, zuciyarta na wani irin mahaukacin bugu.
Naunayen ajiyar zuciya me gidansa yaja ya sauke sannan yace sajida ko ?
Da sauri Ta d'aga masa kai . "Dan bamu guri ki shiga dakin can kijiramu.
ta mike tsam zuciyarta na wani irin dokawa, jikinta na rawa tana jin kar ta kurma ihu ta shiga dakin daya nuna mata wanda ke facing dinta.
"Fu'ad wannan yarinyar tazo min da zance tana sonka da aure, a yadda tabani labari tace sama da shekara goma ta d'auka tana dawainiya da soyayyarka tun kafin ka aure me'ad, giftawar me'ad tsakani, yasa ta dane nata soyayyar, Amman a dan tsakankanin wannan lokacin take jin bazata iya hakura dakai ba ,kodan matsalar dake faruwa agidanka ,tayi alkwarin zama da kai da amana tare da kulawa da nasreen,inda har tace zata ajiye aikinta ta zauna zaman aure da kulawar gidanka,Dan haka me zaka iya cewa yanzu akan wannan lamarin?
Wani irin naunayen ajiyar zuciya da numfashi ya sauke atare, yana duban me gidansa sannan ya bud'e bakinsa da kyar tmkr me koyon mgn "sir duk naji bayaninka, sai dai Dan Allah kabata hakuri saboda banida niyyar k'ara aure ahalin yanzu, ta gidana ma ban gama daita ba balle nayi tunanin kara aure, auren ma da aminiyar matata wace Allah kad'ai ne yasan tsakaninsu ,bana jin iya aurenta ,domin kuwa aurenta shine babban abun kunyar da zan aikata arayuwa yakarasa fadar hk yana me sukuyar da kanshi kasa....
"Babu zance kunya, abinda yakamata kayi kenan... domin musguna matarka bisa ga mummunar halaiyarta, auren sajida kad'ai zai sa tashiga hankalinta ..duk wace zaka aura bazai ta'ba mata ciwo ba kmr auren sajida, bugu da kari yarinyar na sonka da alamun zata maka biyayya tunda har aikinta tace zata ajiye ta kular maka da yarinka abinda matarka ta gida ta gazayi maka kenan .
"ni dai amatsayina ina baka umarnin da shawarar ka aureta kawai kasamu ingancin rayuwa nmj ne kai kana damar kara aure fiyye da daya ,karka sanyawa zuciyarka damuwa feel free kayi abinda yadace...
Fu'ad ya d'ago da sauri yana dubansa gabansa nacigaba da faduwa "kayya meyasa zai yi masa haka ?
"Shi fa bazai iya ba ,shi ko aure zaiyi bazai iya auren irin sajida ba ga tarin mata nan yara masu jini ajika ya tsallakesu ya auri uwar mata ina da sake bazai iya ba yayi mgnr a kasan zuciyarsa .......
"Kamin wannan alfarma nasan zaka iya min fiyye da fu'ad yarinyar tabani tausayi bugu da kari tana sonka gashi ta duba girmana tasan ahalin yanzu babu. Wanda zai iya saka ko hanaka nima din ba dole zan maka ,amman dai banason kullun ina ganinka cikin damuwa ,mata babu abinda suka tsana sama da kishiya kayi amfani da wannan damar ..
Shiru fu'ad yayi yakasa magana gashi dai maganar yake son yi Amman ko bud'e bakinsa bazai iya ba ,gumi ne kawai yashiga tsatsafo masa ta koina ajikinsa "ta faru takare yanzu yaya zaiyi da rayuwarsa....?
"Kace wani abu mana fu'ad kabarni ni kadai sai zuba zance nakeyi ,idan kana ganin bazaka iya min wannan alfarma ba shikenan "karka damu Allah yasa hakan .."no sir ba..babu komai zan duba lamarin ."ba wai zaka duba lamarin ba, ka fuskanci lamarinta ,sannan ku fahimci juna . "Okay sir I will know what to do ..
"nagode sosai daga yanzu kaje kasoma shirinka ni kuma zan yi kokari nasamu mahaifinta da zance da zarar ya dawo kasar Dan ta sheidamin yaje dubai, "karka sanya wata damuwa aranka balle tunanin halin da matar zata shiga ai duk abinda aka mata ita jawo tunda ta kasa tsaya akan yancinta dan haka kaje waje zan turo maka ita ku fahimci juna.
Jikinsa Sam babu laka ya mike tamkr wanda kwai ya fashewa acikin zuciyarsa na dokawa ya fita daga parlour'n ya bude motarsa yashiga ya zauna yana zurfafa tunaninsa "anya kuwa zai iya auren sajida?
"Aminyar matarsa ce fa ,wannan lamari bazai zama da cin amana ba kuwa ?
" wayyo me'ad wallahi banso kara miki kishiya ba, banso had'aki da kowa ba ,dake kad'ai na shirya rayuwata ,"me yasa kikayi abinda duniya take ganin kara aure kad'ai ne matsalahar damuwarmu..?
Lokacin daya bar parlour'n me gidansa yakira sajida, ta fito da Dan saurinta ta rusuna agabansa kanta sukuye akasa tana wasa da yatsun hannunta "kije waje yana jiranki mungama magana akan komai ,kiyi kokari ki shawo hankalinsa.
"Nagode sosai yallabai Allah saka da alkairi ,Allah kara girma, ya gyara naka kmr yadda ka gyara lamarina "karki damu kije kawai .
Yana zaune cikin motarsa yana kallon saman motar sannan idanunsa aruntse ,yayinda hannusa ke rungume a saman fad'adden kirjinsa ta bud'e motar tashigo ta zauna, tana kallonsa kmr zata cinye shiru ne yacigaba da biyowa kafin daga bisani ta kai hannuta ta shafo gefen fuskarsa dake zagaye da gashi sai sheki suke zubawa tsabar gyaran da suke samu "abban nasreen am really sorry for disturb you na kasa jurewa ne, soyayyarka ce ke neman haukatani ,komai zanyi kaine araina, narasa sukuni ni kaina ina duba lamarin amman ba laifina bane son ne......
ya bud'e idanunsa da kyar ya watsa mata su wanda take numfashinta ya nemi d'aukewa girgiza kansa yayi kawai yana kare mata kallo "a she zaki iya son abinda mead take matsanancin so ?
"A she haka amana da yarda tayi karanci da har kike
kokarin aikata hk ga me'ad,?
"Me mead tayi miki da kika zabi ki so abinda take ?
"zanso ace wata ce ke furta min wad'an nan zantuttuka bake ba ......why why sajida wannan cin amana ne zalla?
"It's not my fault nima tsintar zuciyata nayi da hakan ina sonka ba kuma zan iya
..."sajida ya katseta ta hanyar kiran sunanta ta tsareshi da idanunta tana kallonsa " zaki iya fita lamarina sajida ?
"Dan Ina bukatar kibar rayuwata saboda banasonki banason wata halaka tashiga tsakaninku ya fad'a yana kafeta da manyan idanunsa wad'anda kallon cikinsu kad'ai na haddasa mata shiga wani yanayi na daban, ahankali tashiga girgiza masa kanta alamun bazata iya ba at the same time hawaye ya cicciko a idanunta "ina sonka ta yaya kake expecting zan iya rabuwa dakai?
" ni dai ina son kibar rayuwa...
" sajida duk abinda ke faruwa agidana Nasan kin sani ,amman duk da hk ina son matata kuma banajin zan iya mata kishiya ballanatana aurenki da zaizama auren cin amana... "Dan haka ina rokonki da ki bar rayuwata ki manta dani ,ki rarrashi zuciyarki akaina ni mijin mace daya ne .."cike da muryar kuka tace "I can't fu'ad...ta fadi hk tana fad'a jikinsa ta rungume tsam ta d'aura hannunsa daya akan bombom dinta,tana kukan kirsa, saurin d'auke numfashi yayi,zuciyarsa na wani irin harbawa, "bazan iya rabuwa dakai ba ,bazan iya fita cikin lamarinka ba ina sonka fu'ad zan sadaukar da komai nawa matsawar akanka ne, farinciki da kulawa, zan ajiye aikina zan kular maka da nasreen ,na rantse zan kyautata maka, ka amince dani ,ina sonka fiyye da yadda me'ad take sonka, soyayyarka tasa duk kallon mata nakewa mazan duniya, kai kad'ai kawai zuciyata tagani me nagarta, na yarda idan ka aure ba kasameni a yadda kake so ba ka sakeni, wallahi ina sonka duk mgnr nan datake hannunta bai tsaya guri daya ba, haka zalika bakinta na cikin kunnenshi wanda hkn yasashi suman zaune har ya kasa tsawarta mata, ita kuwa abinda take so kenan domin tasha mafarkin faruwarsa ,ahankali ta balle botiran rigarsa guda biyu ta zira hannuta ciki kirjinsa tana shafa kirjinsa dake cike da kwantacen gashi, ahankali har ta kai Kan nipples dinsa, tasan ko shi waye tasan jinsa mazan dayakasance aciki abakin matarsa, tasan kalar jarabarsa, tasan yadda take masa bazai iya jurewa ba ,ita kuwa ko kanta zata iya mallaka masa yayi duk yadda yake so daita matsawar zai aureta, da kyar yasamu yayi karfin halin zareta daga jikinsa ya ajiye mazauninta, sai dai bai iya cewa komai ba illa numfashin dayake jawowa da kyar yana fitarwa onexpecting yaji hannunta saman mararsa tana shafawa ahankali ahankali"kamin mazauni acikin zuciyarka da mararka fuad ,ka duba kagani, getting to 11 years kenan bansamu me maye min rayuwa ba duk akan kaunarka dan Allah ka duba lamarina karkace aa idan kaki amincewa komai zai iya faruwa ....
Tunda suka kasance acikin motarsa ,har zuwa sanda ta kai hannunta Kan joystick dinsa, ya fara jin jikinsa ahankali gbdy yana d'aukar cajin na ban mamakin da bazai iya hakuri da jura ba ,ahankali yake jin wani irin feelings from know where yana bijirowa gangar jikinsa dama zuciyarsa ,gbdy komai ya soma tsaya masa , sannu ahankali lamarin dayake jin ajikinsa ya fara tsamari tun yana basarwa har yasoma nuna reaction dinsa ,Dan yana jin lamarin a ilahirin jikinsa , gbdy dauriyarsa ce take neman zuwa karshe sai kawai jikinsa ya fara rawa rawa ya fara tsuma kmr Wanda ya sha maganin tauri ,sake fuskantar shi tayi sosai tana kashe masa idanunta, ganowa datayi a hannun yake yasa ta dinga motsoshi still hannunta na Kan zandariyarsa tana shafawa,koda bata ganta a zahirance ba tasan sharbebiya ce da alamun zatayi dadi da gardi, Dan gashi har wandonsa yasoma jikewa, tana gama matsoshi ta sake fad'awa jikinsa bata tsaya wata wata ba ta had'e bakinsu guri daya "wayyohlly Allah kasa control fu'ad yayi bai San sanda ya cafki harshenta ba ya fara tsotsa kmr yasamu sweet, idaunsa a lumshe ya d'aura hannunsa Kan manya bombom dinta dake matse cikin siket masu shegen taushi , itama jin hannunsa Kan bombom din yasa gabadaya ta rikirkice sosai suka makale juna suna tsotsar bakin junansu still hannunsa na Kan bombom dinta yana matsawa..
banda sautin fitar numfashinsu bakajin komai acikin motar, ji take kmr ta fito masa da brest dinta ya tsotsa Dan gabadaya jikinta ya mutu murus,shi kadai take bukata, shi kansa brest dinta dake tokare da kirjinsa yafi bukata ahalin dayake ciki Amman ina bazai iya ba yana cikin mammatse bombom dinta bakinsu na hade suna tsotsar juna kmr zasu cinye junansu . zuciyarsa ta hasko masa me'ad dinsa "duk mugun halinta tana sonshi, tana damuwa da lamarinsa matsalarsu daya zuwa biyu daita rashin zama ta kula da nasreen sannan da nuna gajiyawarta a shifidarsa Wanda shi ba ruwansa da rakinta,Dan baya hanashi morar jikinta sai dai idan bai shigeta ba ,hakika wannan Abu dayake aikatawa ahalin haramun ne ya haramta tsakaninsa da sajida bugu da kari baya jin sonta....wannan tunanin yasashi dawowa cikin haiyasinsa shima fa ubane, ya zai ji idan wani yayiwa nasreen dinsa haka?
"Wayyo Allah ai da sauri ya zareta ajikinsa yana mayar da numfashi ..."ki tsaya hk karki sake yunkurin kai hannunki jikina sannan kina iya fita daga cikin motata "maganar mu fa ina ta kwana?
"Tana bola kije ki tsinceta out... kayan jikinta ta gyra da suka soma squeezing bataji komai aranta tasan dai idan kere na yawo zabo na yawo wata rana za.......
Salin alin ta fita daga cikin motar ta nufi motarta tana meida numfashi, tana nan zaune ya fice aguje sannan tabiyo bayansa ya d'auki hanyar gida itama, da murnarta tashiga gidan ta rungume aunty nadiya data zama matar babanta a yan shekarun baya da suka wuce"aunty ina cikin farinciki burina ya kusan cika zuciyata zata kasance da abinda take muradi tsawon shekaru ,aunty kimin adduar samunsa.."Allah ya tabbatar idan alkhairi ne agareki da rayuwarki "ameen aunty nagode ta nufi d'akinta ta fad'a saman gadonta tana juyi wayyohlly Allah fu'ad ina sonka dayawa dan Allah kasoni koda rabin wanda nake makane ta mike tsaye tana duba agogo lokaci ya wuce sosai kai tsaye bayi tashiga ...
Shi kuwa fu'ad Yana shiga gidan kai tsaye inda aka tanada domin ajiye motocin gidan ya nufa yayi parking sannan ya fito yayiwa motarsa key ,ya nufi cikin gidan a parlour'n ya isketa tsaye tana tsintiri cikin had'addiyar doguwar riga har kasa wace akayi dinki palazo, tayi masefar kyau , idanunsa na sauka akanta yaji kirjinsa ya buga da matsanancin karfi.
itama idanunta na sauka akansa, Tsuru tayi masa da ido tana kallonsa sannan ta meida idanunta kan agogon bango dake manne a parlour'n karfe goma har ta wuce ta da wasu mintuna runtse idanunta tayi tana tsuke karamin bakinta, sannan ahankali tasoma takowa zuwa inda yake tsaye yana dubanta, kokarin saita numfashinsa da natsuwarsa yayi tun kafin takaraso inda yake tana gama karasowa garesa ta kai hannunta daidai saitin zuciyarsa datake hango yadda take bugawa tare da kai hancinta daidai kirjinsa daya manta bai meida botiran da sajida ta bud'e masa ba.
kamshin wani azababben turare taji ya doki hancinta , take zuciyarta tashiga sanar mata wace ke amfanin da irin turaren , sai dai tasan ba nata bane sai dai na wata ne daban ..
Idanunta ta tsura masa sosai kirjinta na mahaukacin bugu sannan tace "ka fara neman auren ne ko neman mata ka fara ....?
"Duk abinda zuciyarki ta gaya miki ya bata amsa atakaice yana bi ta gefenta ya wuce ya nufi hanyar d'akinsa zuciyarsa na wani harbawa da sauri sauri itama tabiyo bayansa da sauri " honey don't try to do that to me ..after all we have settled the issue on ground let's continue our life,yayi mata banza ya kusa kansa cikin d'akin yana shiga d'akin ya bugo kofar garan kad'an yarage bai buge mata fuska ba.
ta tsaya shiru tana duban kofar sannan ta tura tashiga ciki ta iske shi gaban mirrow yana balbale sauran botiran gaban rigarsa"fuad takira sunansa "karkamin haka wallahi na tuba karka kara aure me kake son nayi maka ka gaya min am ready for it, zanyi amman karka min kishiya ,banason kishiya,saboda na tsani sharing din duk wani abinda nake so .
yayi mata banza yacigaba da abinda yake zai shige bathroom tayi saurin riko hannunsa cikin nata hawaye kwance acikin kwayar idanunta " fu'ad Dina da inna karka min haka Dan Allah bazan iya ba I can't take it ......
"Kayiwa darajar Allah da inna ka yafemin abinda nayi maka, sharrin sheid'an ne dana zuciyata..
Ya fixge hannunsa a fusace " innar da kika meida kmr tissue, kullun kika tashi iskancinki akanta kike karewa...bama wannan ba karki damu rayuwata plz.. "ai kin daina sona shiyasa kike wulakantani ,to kibari masu sona su shigo suyi min abinda nake bukata .
durkushewa tayi agabansa tana kuka "waye yace maka na daina sonka ..?
"wallahi ina sonka kai kanka kasan wannan ranar bazata zo ba ,bana ma faran ranar da zan daina sonka, kai ne dai ka daina sona tunda gashi kana kokarin kasheni tun kwanakina basu cika ba "ka gaya me kake son nayi maka ?
"Zan canza wallahi zan dinga baka had'in kai a shimfid'arka sai yadda kayi dani ,komai kake so zanyi maka wallahi bazan sake sa'bawa umarninka ba ....
Kuka take sosai tana rokonsa .
Jin kukan na ta'ba masa zuciya yasashi runtse idanunsa tare da cewa "naji kin fad'i komai baki fad'i batun ajiye aiki ba, ok shi fa tare aka halicceki dashi ko bazaki iya ajiyewa ba?
"No karkace hk honey wannan aikin nawa shine rufin asirimu ni da kai da tilon diyarmu kamin uzuri, "ni dai kayi hakuri dan Allah am really sorry for what I did...
Bai ce mata komai ba yashige bayi ya barta durkushe yana shiga ya sakarwa kansa ruwa, kafin ya fito ta kwashe kayan daya cire ta nufi washing room dashi sannan ta sake dawowa d'akin inda ta iske ya fito sanye da jallabiya "muje kaci abinci "a koshe nake....
"honey...... yaushe rabon kaci abincina ?
"Ka daina cin abincina ka daina mua'mula ta aure dani gbdy kokarin cireni kakeyi azuciyarka ,ka taimaka fu'ad nasan nayi ...plz ki takaita mgnrki hk ina bukatar hutu kina iya fita plz......
tsimi tsimi kmr baita ba ta fito daga d'akin ta nufi nata d'aki tana rike da kugunta tashiga zagaye d'akin"komai fa yana neman tsaya min ni me'ad," yanzu me yakamata nayi na dawo da mijina hannuna? Ina bukatar shi banason rasashi ,ya Allah ka taimakeni karkasa fuad ya juya min baya..
" ko sajida zan kira ta bani shawara akan wannan sabon lamarin dake shirin kuno kai cikin gidana "no no bana tunani zata iya min magani wannan matsalar .
"Ke kanki ki zauna kiyi tunanin zaki iya shawo Kan matsalarki inji cewar zuciyarta gbdy ta kasa zama hawaye take sosai damuwa tayi mata yawa ga matsalar gurin aikinta data rasa dalilin dayasa idan tashiga office dinta take jin zafi ajikinta ga matsalar rashin lfyr nasreen yanzu kuma ga abinda fu'ad yake son Bullo mata dashi.."ya rabbi ka taimakeni ...
***********
Shiru yana zaune a inda tabarshi yana tunanin abubuwan sa suka faru tsakaninsa da sajida, sosai lamarin ke bashi mamaki da daure masa kai "wai yau shine ya sha bakin wata mace ,macen ma aminyar matarsa , ya Jima zaune abun na ta'ba zuciyarsa, lamarin ya maseefar tsaya masa arai, ahankali ya Mike ya fito daga d'akinsa yana cigaba da tunani zai aureta ne kmr yadda me gidansa ke bukata ko kuwa zai dojewa aurenta ne ?
Yana fitowa ya ga wulgawar najma ta nufi d'akin nasreen bai ga fuskar yarinyar ba ,sai bayanta ya hanga doguwa ce Amman ba can ba ,kad'a kansa yayi sannan yashige kitchen coffee ya had'awa kansa ya fito rike da cup din yana kur'ba har yak'araso parlour'n ya zauna tare da d'aukar remut ya kunna tv ya canza channel zuwa CNN yana zaune har 12:00 dot kuma har lokacin zuciyarsa ta kasa samun natsuwa, ya sake mikewa yashiga d'akinsa yana shiga ya iske wayarsa na kara yakarasa cike da sanyi jiki ya d'auka yana duba screen din wayar wata number yagani wace bai Santa ba da kmr bazai d'auka ba saboda bai cika d'aukar wayar da baisani ba Amman dai zuciyarsa ta umarceshi daya d'auka
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
Page 73
.......Sautin muryar sajida yaji ta doki cikin dodon kunnenshi, Wanda hakan ya saukar masa da jin wani yanayi na daban sakamakon tuno moment dinsu na dazu, goshinsa ya Dafe yana me Jan dogon tsaki tare da furta "matsala........
Bangarenta itama naunayen ajiyar zuciya ta sauke lokacin dataji sautin muryarsa sai dai taji haushi abinda ya fad'a ,Amman sai kawar da hakan ta kwantar da muryarta sosai tace "na ta kuraka ko ?
"Am really sorry nima banso hakan ta kasance ba ,na kasa bacci ne sakamakon tunaninka daya addabi ruhina, shiyasa kaga kirana a daidai wannan lokacin,but kai me kakeyi da bakayi bacci ba har yanzu...?
Tayi masa tambayar tana sake kamkame wayar a kunenta tana jin is like suna makale da junansu ..
Fu'ad lumshe idanunsa yayi yana jin wani sabon yanayi a game daita wanda bai San ko na mene ba ,yana bin ilahirin jikinsa tare da kaiwa kowani shashi na gangar jikinsa ziyara , yayinda duk wata kafar gashi dake kwance ajikinsa suka soma mikewa,ahankali har suka mike duka , ya furzar da iska me dumi ta bakinsa "wai meke damuna ne ?
Ya tmbyi zuciyarsa yana shafa sumar kansa sannan yasamu guri ya zauna daga gefen gadon yana bud'e idanunsa , cikin murya me cike da kasala yasoma kira sunanta "sajida .....meye matsalarki dani dakike kok'arin shiga rayuwa?
"I think na gaya miki ki fita harkata ina son matata and bazan iya kara wani aure a halin yanzu ba ,kuma ko auren zanyi not you sajida saboda gbdy bakya daga cikin tsarin matar danake so ....dan hk tun wuri ina umartarki da ki bar rayuwata plz tun tunanina bai soma canzawa akanki ba.
Pillow ta janyo ta manne akirjinta ,tana yadda zuciyarta ke wani irin beting fastly "me yasa kake nacin na bar rayuwarka fu'ad a halin ina sonka fiyye da komai a duniya ?
" me yasa baka sona fu'ad?
"Na mallaki duk wani abinda cikakken nmj yake bukata daga kyakkywar mace ,why why da bazaka soni ba fu'ad..?
"tabe baki fu'ad yayi kmr yana gabanta sannan yace "ina ruwana da wani kyawunki ,wallahi idan za'a jeramin dubunku ba abinda zanyi daku saboda matata fiki komai danake bukata, sannan ba kyau akeyiwa ba ,hali akewa, wallahi in dai nace miki kin tsarinki yayi min zan aureki nayi miki karya sajida , kawai saboda babu kyau wulakanci ne yasa kikaga nake raga miki, domin duk wanda yace yana sonka yagama maka komai arayuwa, to be your last warning sajida da zaki kirani arayuwarki saboda banason hkn sannan bana bukatar mu'amula dake.....
"Haba fu'ad me yasa kake min haka ko dan nace ina sonka....?
"Exactly...abinda kika fad'a haka ne ,saboda kince kina sona yayinda ni kuma bana bukatar hakan ,zanso ki fahimta hakan azahirance , saboda idan kika lura ni dake bamu dace ba duba ga yadda kuke da matata,sannan Baki min ba Dan hk ki barni na karashe sauran rayuwata da matata bana bukatar wata sabuwar matsala ayanxu so Dan Allah kiyi hakuri ki janye kudirinki akaina ni yanzu ba soyayya bace a gabana ..
cikin fushi da bacin rai daba San lokacin daya dira acikin ranta ba tace "haba fu'ad Dan nace ina sonka, ta yaya arziki na binka kake gudu?
"KaSanin bazan ta'ba neman Abu ban samu ba balle abinda zuciyata ta kwallafa rai akai na Jima ina dawainiyya da dakon soyayyarka ,ina sonka kuma sai kazama nawa saboda. Babu ruwana da wata matarka ko dangantar dake tsakaninmu ,bugu da kari dan dady na yana min abinda nake so ,ahalin yanzu babu abinda yafi bukata kmr yaga nayi aure tunda nayi bika ta lallami kaki to zakaga abinda zan biyo baya sbd dole kazama mallakina....
Shima a matukar fusace yace "kin dad'e bakiyi fushi ba ,kuma wannan abinda kikayi yanzu yana cikin abinda yasa bazan so ki ba, idan kina takama da kudi ko wani abu ,to ni banida komai
, ke dadynki ne gatanki ni kuma Allah ne gatana shi zai tsaya min a dukkan lamurana, sannan shine bai doramin sonki ba da ina sonki sajida zan iya aurenki to banasonki ....dan hk karki sake kirana akan wannan banzar issue din ya k'arasa fad'ar hk yana katse kiran ya cillata saman gado ya juya ya kwanta flat tare da dafe goshinsa.
Tsaki taja "har ni zance ina sonshi yaki amincewa, duk da kyau'n da Allah yayi min ga tarin kudi?
"Me matarsa tafini dashi dayake wulakantani akanta ?
"Ai kuwa duk abinda zai faru sai dai ya faru Amman sai na aureka fu'ad koda kuwa zaka mutu byn na aureka......
*********
Daren ranar tarihi ne ya sake maimaita kansa Domin daga me'ad sajida fu'ad duk babu wanda ya runtsa acikinsu kowa da tunani dayake har garin Allah ya waye Dan har gara ma ta kwana yin nafilfili ne .....
*******
Tunda najma tazo gidan take yin abinda ya kawota, tare da kaffa kaffa da kanta ,Dan tasha jin labarin me'ad agurin yayarta ummi, Sam bata da mutucin ga masu aikinta duk kankatar laifi zata iya tozarta mutun akansa, gashi batasan darajar mutane ba acewarta ,shiyasa abinda aka kawota dominsa shi takeyi ,sosai take bawa nasreen kulawa tare da janta ajiki dan har yarinyar ta fara sabawa daita, yau takama ranar asabar , ta tashi da wuri domin killace gidan duk da baya daga cikin abinda ya kawota gidan, sai data share koina ta gyara tazo inda me'ad ke zaune tana tura sakonni a system dinta, sanye cikin wata hadaddiyar Riga da wandon jeans , tayi maseefar kyau cikin kayan sai kamshi ne ke fita ajikinta sam bazaka ta'ba cewar itace ta kawo nasreen duniya ba ,yayinda nasreen ke gefenta zaune tana zuba mata shagwaba iri iri .
Takaraso nesa kadan dasu tare da gaisheta cike da ladabi ,bata ko kalli inda take tsugune ba balle ta amsa mata tacigaba da aikin gabanta.
Najma cikin bakinciki da takacin wanda bata da ikon magana tunda Allah yayi abincinta a wajenta yake dole ta sawa zuciyarta hakuri har ranar da Allah zai yaye mata ahankali tace " nasreen tashi muje ki sha magani .."kawo mata nan me'ad tayi mgnr atakaice batare data dago ba.
Nasreen kuwa d'aura kanta tayi a saman cinyar mamanta tana zuba shagwaba "momy.....
"Yes baby what did you want?
"zanci indomi wit egg..
"Sai ki tashi kije ki soma dafa mata abinda ta bukata ko, ta kuma jifanta da wannan maganar atsawace cikin isa da nuna ita din wata ce me iko Akanta....
Najma ta mike ta tashi duk jikinta yana rawa tayi wajen aiwatar da ,abinda uwar d'akinta ta sata ta fito barandar gidan anan taci karo da wani kyakyawan mutun matashi wanda ba sai an gaya mata ba ,tasan mijin aunty ne Dan haka gwiwa biyu ta durkusa har kasa tace "ina kwana...
Fu'ad yayi kuri da ido yana kallonta cikin tsananin mamakin ganin wannan kyakkywar yarinyar wace shekarunta bazasu wuce shabakwai ba amatsayin me aiki ,sosai ya tsura mata idanunsa cike da tausayawa yasan babu da rashi irin na talauci ne ya haifar da hakan gareta, "Allah sarki rayuwa azahirin gsky talauci bai yi ba ,bai sani ba kodan ya fito daga tsantso talakawa ne yasa yake mugu mugun tausayawa talaka ....
Ita kam kallon da yake mata ne yasa jikinta d'aukar rawa ta mike da sauri ta bar gurin ta nufi d'akin da me'ad ta nuna mata tun farkon zuwanta gidan ,cikin sauri tashiga store ta d'auki indomin data kaita ta sake dawo cikin rawar jiki da sarsarfa a hanyar suka kuma cin karo da fu'ad wanda ke tsaye a wajen data barshi.
Shi kuwa bayanta yabi da kallo yana ta kallonta duk tausayinta ya cika masa zuciya, Da irin rayuwar data samu kanta ta babu, wanda har yasa take aikatau agidan mutane Dan su samu rufin asiri ..
Tana tsaye acikin kitchen din tana dafa indomin zuciyarta harbawa tare da hasko fuskar mijin uwar d'akinta ,tunda take bata taba ganin halittar data d'auki hankalinta alokaci daya ba kmr shi ,ya had'u sosai babu karya ,duk macen data ganshi taga cikakken njm, ahankali damuwarta ke juyewa zuwa farincikin dabasan dalilin faruwar hkn ba .
Bayan najma tagama dafawa nasreen indomi ta kawo mata har inda suke zaune da me'ad ,ta janyo center table ta d'aura mata sannan ta nufi d'akinta cikin sauri ta kwaso magungunanta ta dawo ta raku'be agefe tana jiran tagama tabata magani , tana nan har tsawon minti talatin tsayuwar jiranta, saboda itama nasreen kmr yanayin uwarta gareta gurin cin abinci ,ana ci kmr ba'a son ci,tana kallonta ta ture plate din gefe alamun takoshi sannan cikin rawar jiki ta nufi dispenser ta tara cup ta tsiyayi ruwa ta dawo tasoma balbale magani ta miko mata cikin rawar jiki Dan batason tayi kuskure agaban uwar d'akinta.
nasreen ta 'bata rai sosai tana turo bakinta Dan tasoma gajiya da shan magani saboda makoshinta na mata zafi a duk lokacin da zata sha ," najma bazan shan maganin nan yanzu ba ki bari zuwa anjima am so tired with it..
da sauri najma ta sake matsota "ki d'aure kinji nasreen an san shan magani da wahala amman d'aurewa ake kinji nasreen din ummanta....
me'ad tayi jimmmm Tare da barin abinda take ta D'an juyo ta saci kallonta sannan ta d'auke kanta duk da batason yarinyar sai dai taji dadi sosai da kulawarta ga tilon diyarta.
"amshi ki sha kinji nasreen din ummanta .....
Ta sake girgiza mata kai da kyar dai da rarrashi da komai ta samu ta lallabata sha sannan ita kuma ta tattara magungunanta tayi d'aki dasu.
ta dawo ta d'auke plet Wanda zuwa lokacin me'ad ta bar parlour'n zuwa d'akinta da waya manne a kunneta .
Har zata koma ta zauna kusa da nasreen sai Ta samu kanta da son sake ganin fuskar kyakyawan mijin aunty...
Ahankali ta isa bakin barandar tana lekensa tana waigen bayanta gudun kar me'ad takamata tana kallon mijinta , tana tsaye tana sake tsintar kanta cikin matsanancin farinciki mara misaltuwa, "kai mutumin nan ya had'u fa kmr wani balarabe , anya ma bai had'a jinsi da rabawan asali ba kuwa ?
Tayiwa zuciyarta wannan tambayar tana murmushin jin dadi "kai wasu dai sun marewa rayuwar duniya "shi da matarsa da yarsu masu shegen kyau duk da yadda mutane suke zuzuta nata kyau,ganinsu family din gidan yasa ta raina nata, Dan ko kama kafar nasu kyawun batayi ba ,"ina ma za a had'a?
haka tayita zance zuci tana murmushi kmr wace akayiwa albishiri da samun gidan aljannah.
cikin haka me'ad ta dawo parlour'n ,inda idanunta ya sauka akan najma tana kalle mata fuskar miji batare daya sanin tana tsaye ba..
Gabanta ne yayi wani irin bugawa yashiga dukan uku uku me zata gani yau kuma ?
"Ba dai mijinta take satar kallo ba?
" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun tashiga furtawa acikin zuciyarta gabanta na sake dokawa, yayinda ahankali tashiga d'aga kafafunta zuwa inda najma ke tsaye tana cigaba da kallonsa ,me'ad nagama karasowa bata tsaya wata wata ba ta damki bayan wuyanta batare da tace mata uffan ba ta nufin hanyar karamin parlour daita, sannan ta sakar mata wuya tare da ingizata tana aika mata da wani irin mugun kallo a kaskance, wanda take hanjin colin najma tasoma cakudewa ta hau mazurai jikinta na rawa ,take tayi saurin durkushewa kasa ta dukar da kanta kasa tana wasa da yatsun hannuwanta tana jiran jin abinda zai fito daga bakin uwar d'akinta .
adduar take aranta Allah yasa bata kamata tana kallon mijinta ba, kafin kace tuni gumi yashiga tsatsafo mata zuciyarta na bugawa kmr yadda na me'ad ke harbawa ,tsawon minti goma najma na durkushe Amman Dan tsabar wulakanci me'ad bata ce mata komai ba ,baya ga idanun data tsareta dashi Wanda ita najma take jin kmr ta tashi ta zura aguje tabar gidan.
sai data gama kallonta a wulakance sannan ta yatsina fuska tace " ke Dan ubanki me yasa kike kallon mijina?
"na kawoki gidana Dan ki dinga kallon mijina ne?
"Ko daman abinda ya kawoki kenan ki dinga satar kallon mazajen mutane yasa kike yawon aikatau agidajen mutane?
Tayi mata tmbyr tana zabga mata uwar harara. Najma tayi saurin d'ago kanta tana girgiza mata kai ..
"Aiki na kawoki kiyi min ba kallon mijina ba ... ?
"Lalura ce yasa nace akawoki min ke Dan ubanki domin ki dinga kula min da yarinyata, Ba wai kishiga hurumin gidana ba Dan I can't take this nonsense, shara wanke wanke da sauran ayyukan gidan bance kimin ba, kinsa kanki ne non of my business Dan bakurtuwa bace ni zan iya abina , ni dai magani kawai nace kibawa yarinyata akan kaida tare da bata kulawar datace while kudin aikinki kuma momy ce zata dinga bawa iyayenki Dan haka banga dalilin da zai saka ki dinga labe kina kallon min miji ba ko kina son shi ne?
Da sauri Najma ta d'ago ta kalli me'ad cikin mamaki jin furucinta ,"yanzu ita tunaninta kenan ita har ga Allah bawai sonshi take ba ya dai mata kyau ne kawai yasa ta kalleshi .
A matukar tsawace me'ad tace "me nene kikayi saurin kallona, ko karya nake miki ba kallon mijina na kamaki kinayi ba ?
Najma ta sunkuyar da kanta cikin fargaba "wayyohlly Allah ka ceceni meye kaini kallonsa gashi najawo kaina tozarci..?
"Dan ubanki daga yau na sake ganin kin la'be kina kallon min miji sai na miki dukan mutuwa sannan na tattaraki na aikawa iyayenki da ragowar gangar jikinki stupid kawai yara kanana daku sai jarabar iskanci tsiya ,yanzu ma kisawa ranki ba kisamu gidan zama ba ,at anytime zan iya gargad'anki kibar min gida wawiya shasha kawai maza ki tashi ki koma dakinki banason ganin wannan shegiyar fuskar taki..
najma ta tashi duk jikinta yana rawa "kiyi hakuri Dan Allah..
Wunin rana cikin damuwa me'ad ta wuni tana tunanin, ita ba abun ta kori yarinyar ba ace bata da hakuri tacika maseefa,if not da wallahi bazata sake kwana mata agida ba, rarrashin zuciyarta tayi sosai sannan ta dan dawo daidai ....yayinda najma bata sake gangancin kallon fu'ad ba hatta hotonsa dake manne da parlour'n gidan bata kuskuren kallo, da zarar taga shigowarsa take barin gurin, gbdy a matukar tsorace take da matar gidan.
********
Shi kuwa fu'ad tunda yasanya najma a kwayar idanunsa yarasa meke damunsa ,shi dai haka kawai take bashi tausayi yana zaune yana tunanin rayuwa da yadda sajida take fautarsa babu dare babu rana duk inda yayi tana biye dashi wata rana har gidan take biyosa tayita satar kallonsa da zarar idanun me'ad zai kai gareta sai tayi saurin d'auke idanunta .
yana cikin wannan tunanin ne yaji sautin muryarta "ina yini abban nasreen tayi mgnr tamkar yadda me'ad Kan kirasa wani lokacin, Yayi Firgigib alokacin da har taje bakin kofar shiga kitchen.
"Zo nan fu'ad ya fadi hakan cikin sanyayyiyar muryarsa me matukar dadi da kashe jkin wanda ya saurara, sannan yacigaba zo nan ki zauna ...
Najma tayi saurin juyowa ta kalleshi cike da matsanancin mamakin tana nuna kanta gabanta na wani irin faduwa ,ya d'aga mata gira tare da cewa "kizo nan dake nake karki damu kanwata tamabaya nake son miki in dai bazaki damu ba
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
page 74
.....sunkuyar da kanta tayi kasa sosai ,sannan ahankali tasoma takowa zuwa inda yake zaune xuciyarta na wani irin luguden bugu da karfi sakamakon idanunsa dataji suna yawo a gbdy sansar jikinta.
har tak'araso kanta na sunkuye akasa batayi kok'arin d'agowa balle ta samu damar kallon idanunsa dake tsare daita,cike da matsanancin sanyi jiki ta samu guri ta zauna a gefensa a takure tana fargaba kada uwar d'akinta tasameta zaune kusa da rabin ranta tashiga uku .
Tsawon minti biyar bai ce daita komai ba illa idanunsa datake ajikinta, jin shirun yayi yawa ne yasa najma tace "zan iya tafiya saboda tsoro nake ji wallahi.....
wannan furucin nata yasa fu'ad yin firgigib dan ya tafi duniyar tunanin ya saukar da numfashi da kyar yana lasar lips dinsa na kasa sannan yace "uhm dama so nake in miki wata tmby, da fatan zan samu gamshiyar amsa?
Muryarta na cracking tace "kar..karka damu kayi duk wata tambayarka sai dai wallahi a matukar tsorace nake takarasa mgnr kmr zatayi kuka ......
"Ki saki jikinki babu abinda zai faru, kafin nace komai yaya sunanki?
"sunana najma ta fad'i hkn tana sake dukar da kanta kasa sosai dan gabadaya wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki da bata ta'ba jin irinsa ba.
"najma ya sake maimaita sunan acikin zuciyarsa ,saboda dad'insa da yaji , muryarsa a tausashe yace "amman ba real name dinki bane ko......?
"uhmmmm hauwa shine asalin sunana"ok hauwa nayi matukar mamakin dana ganki a cikin irin wannan yanayin wanda sam bai dace da yarinyar k'arama kamarki ba, Amman sai gashi na tsinceki acikinsa.
"karka damu da yanayin daka ganni ciki domin duk rayuwar 'yan gidanmu a haka ta faro, kuma babu mamakin a haka zamu k'are muna aikin bauta Dan tallafawa rayuwarmu, najma ta fad'i hk cikin murya mai rawa ala'mun tana son yin kuka.
fu'ad yaji ya sake narkewa akan kogin tausayinta, dan kamarta kamata yayi ace tana tare da iyayenta ko tana makaranta gurin d'aukar darasi, ko kuma tana d'akin aure amman yanzu gata a wulakance tana aikin bauta a inda bai zama dole asan yancinta ba .
Hakika talakawa na matukar shan wahalar rayuwa, idan ma sun dogara da karatu, sai suyi karatun su gama aiki ya zamemusu wata jarabawa ta musamman me tsananin wuya....
Najma ta matsu ya sallameta kafin me'ad tasanyo kai ta iskesu tare Amman yaki bata dama sai ma idanunsa da tsura mata yana kallonta..
sautin muryar me'ad taji ta kwalla mata Kira dan haka a matukar zabure ta mike tsaye ta fita aguje ta nufi inda take ,dan wani irin maseefaffen tsoron me'ad din takeyi kmr rai da ajali, fu'ad yabi bayanta da kallo cikin tausayawa har ga Allah yake jin tausayinta wanda kusan da wannan zuciyar ya taso na tausayawa talaka 'yanuwansa ,Sam arayuwarsa bai ta'ba zai aure diyar me kudi ba sai ta Allah takasance dashi ya rikitacciyar matarsa.
Tana isa gurin me'ad wata uwar harara ta banka mata "dan ubanki me nasaki kiyi da kika je kika zauna ko kin tsaya kalle min miji ne yau ma?
da sauri najma tace "wallahi aunty ban kalleshi ba shi... "yi min shiru zaman uwar me kika tsaya yi kmr keda gidan ubanki wannan talaka.........
"talaka ai mutun ne mai godiya ga duk yanayin daya tsinci kansa dan yafi mai yin zamba cikin aminci sau d'ari, kuma yadda gidan nan bana ubanta bane kema haka zalika bana naki uban bane, dan haka babu wani me tutiya dashi balle har wani ya gorantawa wani....
tare suka juyo me'ad da najma duk da me'ad tasan mai yin wannan maganar amman ta kasa hakuri gara dai ta juyo ta sake tabbatarwa zuciyarta.
fu'ad ne tsaye kafin daga baya yakaraso zuwa inda suke fuskarsa a d'aure ..ya Matso gareta kmr zai shige cikin jikinta ya kai bakinsa cikin kunnenta.
"Yarinya zaki gane kuskurenki da kuskuren abinda kika shukawa idan lokacin hkn ya kusa yayi mgnr kasa sosai ta yadda yasan ita kad'ai ce zataji abinda yace .
me'ad tayi shiru tana kallon fu'ad abinda bai ta'ba mata ba kenan yi mata fad'a gaban kowa balle gaban me aikinta ,dan haka cikin 'bacin rai da daga murya tace "ke jeki kiyi abinda ya kawoki gidan nan da kika yi wani tsaye akanmu kina kallonmu kmr wata tsohuwar mayya......
najma da daman abinda take jira kenan ta bar gurin jikinta na rawa.....
me'ad ta dawo gefen fu'ad ta tsaya batare data kalleshi ba "fu'ad ina son nagaya maka koda goma ta lalace kasan tafi karfin biyar fu'ad , duk nasan dalilin dayasa kake min irin haka da min kallon gani gani , bakomai bane facce kawai da naki ajiye wannan aikin ne .
"Kasani har kullun bazan gaji gurin gaya maka tasiri da mahimmancin shi wannan aikin da taimakonsa ga rayuwarmu ba.
duk yadda nake son ka fahimta nassn ka fahimta hkn fiyye da tunanina, kawai so kake ka nuna min qunjinka akaina amatsayinka na d'a nmj me ragamar komai .
"Let me tell you something dakace kaine kake d'aukar salary dina bazan ta kura kaina ba saboda nima Hutu ne gareni na zauna agida naci na sha na kwanta na huta kmr sauran mata masu 'yanci da gata ...,
"Amman tunda baka d'aukar sama da abinda nake d'aukar ko daidai da salary dina kasawa ranka zuwa aiki dole kuma yanzu na fara zuwa dan idan na zauna bansan me naka salary zai tsinanna mana ba.." and to be your last warning da zaka min fad'a gaban wannan yar iskar yarinyar ,duk abinda zakayi let it be beween me and you , abinda dai kake so ne bazai ta'ba yiwuwa ba na ajiye aikina na zauna agida jiran tsamani daga karshe na dawo bara agurinka kana min wulakanci it can be possible.. ..
"shikenan tunda haka kika za'bawar kanki zakiga ikon Allah zakiga abinda zai faru acikin gidan ,zaki sha mamakina wallahi duk wani takama da gata da jin kai da kikeji ni fu'ad nayi miki alkwarin sai na sauke miki shi ,sai kinyi kuka idanunki akan.....
"babu wani abinda zai faru sai ikon Allah ta katse shi hankalinta a matukar tashe tana haki ," banida kowa sai Allah kuma kullun inagaya masa duk wani sharrin dakake nufina dashi allah ya meida shi kanka, alkhari dake tattare dakai kuma Allah ya kusantoni dashi.." haba ta yaya ga gsky kiri kiri bazaka yi aiki daita ba kana neman take abinda kasan barinsa a zahirance bazai ta'ba yuwa ba ,kuskure nayi ,na d'aukarwa zuciyata nayi maka laifi ,ajiye duk wani abinda nake ji akaina na baka hakuri me kuma kake so daga gareni ?
"idan kuma ba raina kake farauta bismilla gani agabanka ka kasheni ka huta daganina a doron duniya is better ka'ajiye komai mu rungume juna da tilon diyarmu da allah yabamu arayuwa abinda ya faru atsakaninmu yana faruwa har ma fiyye damu har bisa ga yanxu banyi girman ba ina sake baka hakuri ka yafe min , fu'ad har yanzu sonka na nan acikin zuciyata bai sauya ba kuma zan rayu da kai koda kuwa baka sisi basoda ba Dan wani abu naka sonka ba .........
tana gama fad'ar hk ta juya cikin matsanancin 'bacin inda ta iske najam tana ta aikin sharar dabatasata ba, bata kalli inda take ba tashige ta nufi shashinta ..
washegari
sajida da me'ad suna zaune Wanda shigowarsu kenan ,najma tashigo inda suke Sajid naganinta ta mike tsaye tana kallonta wani iri "ke lafiya daga ina haka?
najma tayi saurin zubewa kasa ta sunkuyar da kanta bata sake yunkurin kallonta sajida ba, sai ma fuskantar me'ad da tayi tace "aunty sannu da dawowa sannan ta gaida sajida, sajida batare da ta amsa ba tayi saurin kallon me'ad muryarta na rawa " ,me'ad ta ina kika samo wannan mahaukaciyar? ta fad'a cikin daga murya ...uhm me'ad ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kema fa kya fad'a wai nan me kula da NASREEN ce abun kazanta ko?
najma ta mike zata bar gurin me'ad ta tsayar daita da cewa "ke daga yau karki sake zuwa idan kinga ina da baki kinj ko?
najma ta kad'a Kai alamar to sannan ta tashi cikin sanyi jiki ta fita ..
sajida ta saukar da numfashi tarasa dalilin data tana ganin yarinyar lokaci daya ta tsaneta ,ta juyo ta fuakanci me'ad "wai ni me'ad menene yake son faruwa agidanki anya babu wani kulli agame da yarinyar nan?
"me'ad ta ta'be baki "me yasa kikace hk?
"saboda ina jin tsoron kada abban NASREEN ya ....sai tayi shiru ta kasa karasa abinda take son fad'a.
sajida nasan abunda bakinki yake son fad'a amman ina son kisani har abada fu'ad nawane ni kad'ai ne kuma mijina ne har tsufa ,masu ajin ma bai sauraresu ba balle wannan abar ,karma ki sake furta wannan kalmar ko hasasho yuwar hkn mijina mijin mace daya ne ..
************
Duk yadda fu'ad yake tunanin yana tausayin najma abun ya zarta hkn ,shi dai akaron kansa yarasa dalilin da tsagwaron tausayin yarinyar ya tsaya masa azuciya ,"tabbas Yasan bai Son yarinyar a Amman yana bukatar ya yantota daga bakar rayuwar datake ciki "amman ta yaya zai soma taimakon nata batare dayasamu wata matsala ba ?
Yayiwa kansa tmbyr da bashi da amsarta kuma bashi da me bashi amsarta .
Yana cikin wannan tunanin yaji ana knocking kofar office, kai tsaye yaba da umarnin shigowa yana me dukar da kansa domin cigaba da aikinsa da tunani najma ya dakatar dashi .
Tashigo office din cike da doki son d'aura kwayar idanunta akansa ahankali ta meida kofar ta rufe har da sanya mata key ,sannan tayi tsaye a guri daya, tana kallonsa tmkr an dasata tsabar farinciki ganinsa datayi ,"yaushe rabon datasanya shi idanunta?
" gbdy ya kulle duk wata hanyar da zata sadasu da juna, shiyasa yau tayi kundin balar biyosa ofishinsa domin tsaida mgn daya me yiwuwa ayita ta k'are .
Jin shiru shiru wanda yashigo bai yi mgn ba yasashi d'ago kyawawan idanunsa masu matukar kyau da tsoratarwa ya saukesu akanta tsaye sanyi cikin after dress baka har kasa ta yane kanta da bakin mayafinta sai wani shaning take ,sai dai daga saman after dress din abud'e yake wanda duk me fuskantarta zai iya hango cikar halittar kirjinta , haka tashigo dashi abude ko kuwa sai da tashigo ta bud'e shi ,shi dai bai sani ba kallo daya yayi mata ya dauke kansa daga kallonta yana mamakin kasada irin nata...fuskarta kunshe da dry tasoma karasowa zuwa inda yake tana girgiza masa jiki da nonuwanta tana gama Karasowa garesa ta koma laulausar tafin hannunsa cikin nata lummmmmm ta lumshe idanunta tana jin sanyi sonshi na ratsata ta koina ajikinta...
A matukar fusace ya zabura ya mike da niyyar d'auketa da wani gigitaccen Mari kawai sai ganita yayi ajikinsa ta rungumeshi tare da had'e bakinsu guri daya tana kallon cikin kwayar idanunsa tare da shafa masa nonuwanta tana kashe masa ido...wani irin uhmmmmm yasoma ji ajikinsa nan da nan joystick dinsa ta mike gal kmr zata fasa masa wandosa ta fito, gbdy tasoma rikita masa tunaninsa har yake jin acikin wannan halin zai iya cinta kai tsaye...saboda yadda take masa bakinsa ta saki byn tagama tsotsa kmr zata cinye "fu'ad takira sunansa me yasa bakasona..?
"Me kakeso nayi maka ka aureni?"ina sonka zan iya maka komai...plz ka aureni takarasa mgnr tana kamo hannunsa ta d'aura saman tudun nonuwanta "wayyohlly yana jin hanunsa Kan nonuwanta ta sake susucewa joystick dinsa na sake mikewa har tana iya jiyo har bawanta, yayinda shi kuma yake jin kmr yace tayi masa goho yacita ya huta ba dai ya aureta ba ..dan a yanzu ya fahimci sajida ba sonshi take ba shaawarsa take..ahankali ya lura da yadda take kallon joystick dinsa dataki kwanciya duk yadda yaso yayi control din kasan, ai bata tsaya wata wata ba ta kai hannunta samanta tasoma shafawa, yayi saurin d'auke numfashi yana runtse idanunsa gam tare da cizan lips dinsa da iyakacin karfinta, yayinda joystick dinsa ke sake mikewa tana fallasa asirin kanta ita kuwa sai aikin shafawa take tana kallonsa kafin ahankali ta sakar masa wanda sai daya sauke naunayen ajiyar zuciya ta rungume sa tsam ajikinta, tayi lamo akirjinsa , zubar hawayenta kawai yake taji ajikinsa yadda har ta fara jiqa gaban "ka yarda ina sonka duk wannan abinda nake yi duk cikin sone, duk tsawon shekarun danayi zaune, na zaman jiranka ne ,idan kaki aurena ya kake son nayi da rayuwata?
Duk maganganunta ji kawai yake ba Dan suna shigarsa ba ,saboda shi idan duk duniya gatanta ne shi fa bai jin zai iya aurenta, kokarin dagota yake daga jikinsa Amman sam taki yarda sai sake manne masa datayi tare da wayon nunkusar da abu mafi tasirin ajikinsa "ita kanta tasan a wannan lokacin karya ne idan ta mallaka masa jikinta yaki, cikin wayo da dabara ta sake hade bakinsu guri daya tasoma kissing dinsa tun daga wuyansa har zuwa kirjinsa datasamu nasarar balle botira, shima bai San sanda ya kai hannunsa Kan nonuwanta ba ta cirosu yasoma murza kansu yana matsesu, kafin daga baya yasoma ya zare bakinsa ya kai kan nonuwanta, yana tsotsar kan gbdy sajida tagama jikewa kmr yadda shima ya jiki tasoma tafiya dashi suka baro mazauninsa zuwa doguwar kujera ta kwanta ta janyosa jikinta yacigaba da tsotsar nonuwanta tana bankaro masa kirji...
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
FAIZA HAMMADU BARAU
(YAR NUMAN)
Page 75
...cikin wani irin yanayi me wuyar misaltuwa Sajida ta zare kan brest d'inta d'aya dake cikin bakinsa dayake faman aikin tsotsa tamakar yasamu sweet, tasanya duka hannuwanta ta Janyoshi zuwa jikinta sosai ta yadda gashin fuskarsa ke gugan brest dinta,
wanda hakan ya sake haddasa mata jin wani irin dad'i na sake shiga kwakwalwarta da sansar jikinta.
yayinda ahankali k'amshin turarensa ke kaiwa hancinta ziyarar dake sake hura wutar soyayyarsa ,take jikinta ya hau kyaqayi dan abinda bata jinsa ajikina ba kenan wannan shine karonta na biyu dataji wannan sanyayyiyar dad'in daga garesa ji take tmkr ana zarar ranta hannunta tashiga kai kawo dashi ajikinsa tana lasar cikin kunnenshi .
Ahankali ta sake tsunduma shi cikin tafki sha'awa wacce ke da wuyar bari, ta hanyar sake kai brest dinta daidai bakinsa.
shi kuma kamar wani mayunwacin zaki jikinsa na kyarma ya sake d'aura harshensa akansu yana tsotsa while dayan hannunsa na aikin murza kan d'aya, wata irin mika tayi tare da shigewa cikin jikinsa tana fitar da wani numfashi hade da kai hannuta ta kamo joystick dinsa tana lailaya Kan, wani irin d'aukewar numfashi Fu'ad yayi joystick dinsa tashiga haniniya tana ambaliyar ruwan dadi gaba d'aya ji yayi duk wata jijiya dake aiki a jikinsa ta amsa tana bukatar mahad'in rayuwarta sosai ta dinga lailaya Kan kaciyarsa dake k'ara girma tana kunburowa da tsiyaya ,ina zai barta da wallahi tsaf zata zuke ruwan dake fita daga cikinsu, bata jin akwai abinda zatayi kyakyami daga garesa koina kamshi yake fitar a sansar jikinsa duk inda kai hancinta kamshi take ji ..ahankali tasoma k'ok'arin rabasa da kayan jikinsa ta hanyar balbale ma'balin rigarsa inda take gbdy halitar kirjinsa ta bayyana gashi ne kwance tundaga saman kirjinsa har marasa suna zuba sheki , itama a wannan yanayi wani abu take ji yana yawo ajikinta tun daga tsitsiyar kafafunta har tsakiyar kanta uwa uba kasanta daya jike ,tayi mugu mugun tafita haiyacinta babu abinda take so da buk'ata ,kamar tajishi cikin jikinta yana sarrafa ta, dan tunaninta da hakan kawai zata iya mallakarsa cikin sauki Dan tasan da zarar ya d'and'ana zumarta shikenan zai manta kowa da komai ya rungume ragamar rayuwarta .bank'aro masa kirjinta tayi shi kuma yacigaba da laulayasu yana murza Kan nipples dinta, magana take son yi masa Amman tasan ko ta bude bakinta da zumar ce masa wani abu mgnr bazata fito ba saboda shaukin dake dawaiyya daita
"Ta k'arasa zare masa rigarsa ta ajiye wanda zuwa lokacin tuni tayi wurgi da after dress dinta tana aika masa da zafafan romancing masu rikitawa, kwakwaluwar Fu'ad ta kuma d'aukar ,duk wannan abinda take masa basabon abu bane saboda yana samunsa agurin matarsa kusan fiyye da hakan Amman bai San me yasa ya biye mata tare da k'ok'ari kusanta kansa da haram ba .
Sunyi nisa sosai cikin duniyar romancing din juna tana lailaya joystick dinsa shi kuma yana aikin tsotsa nipples dinta inda sajida tasoma k'ok'arin fito da joystick dinsa domin saita cikin kasanta byn tayi gefe da pent dinta gefe shima gbdy tsuma jikinsa yake, babu abinda yake bukata kmr ya jishi cikin jikinta yana k'ok'arin shigarta yayi saurin dawowa cikin haiyacinsa jikinsa na wani irin rawa sakamakon bugun k'ofar da ake tayi da k'arfi tare da sautin muryar wasiu abokin aikinsa dayaji har cikin kwakwaluwarsa.
a matukar zabure ya mik'e daga jikinta zai tashi tayi saurin rike shi cikin wani irin shauki tanason meidashi jikinta"pls Fu'ad karka barni zero zan shiga cikin wani hali ka taimaka to, ko iya romancing ne .....
Ya fixge jikinsa "tashi ki bar min office dina yayi mgnr muryarsa can kasa kmr wani mashayi ..."ta yaya kake expecting na tashi na wuce fu'ad batare da nasan matsayina ba?
"Kalli ka duba halin danake ciki 10 yrs now ina faman jiranka, kai fa kana da mata ni kuma fa ta sake fixgoshi sai saman kirjinta "Dan girman Allah fu'ad ni bance dole kayi wani abu dani ba asalima zance aurenmu ne yakawoni, Dan Allah ka taimakeni ka taimaki rayuwata ka aureni......ai bata gama rufe bakinta ba ya d'auketa da wani gigitaccen marin dayasa taga wulgawar wasu taurari sannan yak'arasa mikewa yana huci yana meida rigarsa da mabali cikin wani irin fushi yace " maza tashi ki bar min office banza shedaniya, wadda tafi said'an dafi jarababba kawai maci amanar ruhi, ke dai kin lafta babban asara a rayuwar ki, mace kamar jaka babu kamun kai kina yawon bina, ke dai anyi asarar haihuwa keda tunkiya meye marabar ku?
bak'ar jaka me son jefa bawa a halaka tir da halin dabbanci irin naki wawiya ki tashi ki fita kibar min office tun ban kassaraki ba wallahi..... sbd banason cigaba da kallon wannan banzar fuskan taki sannan kisawa ranki kmr me'ad taji wannan lamarin ba dai kinji kuma kin gani ba ......
Tashi tayi tana meida nonuwanta ma'ajiyarsu sannan ta zira after dress dinta tana gyara zaman rigarta ta tsura masa idanunta tana murmushin takacin zagin dayayi maya sam baza kace ita akama wannan zazzafan mari ba,ahankali ta tako har zuwa inda yake tsaye dafe da goshinsa yana cika yana batsewa takira sunansa cikin wata irin murya"Fu'ad duk abinda zaka yiwa Sajida, bazata tab'a jin haushinka ba, ko jin bakin ciki ba face sake kanainaye zuciyarta da mallaketa dazakayi, abinda bazan gaji da furta maka ba shine ina sonka kuma agaban ko waye zan furta hkn koda kuwa gaban aminiyata ce ....
dan hk sai anjima ta sanya kai ta isa jikin k'ofar ta bud'e har zata murd'a handle sai kuma ta juyo fuskarta d'auke da murmushi tace "kasan yadda zakayi dani fu'ad, ko ka aureni ko kuma mu dinga zuba love akoina muka had'u.......
Ta sake juyawa ta bud'e kofar,amadadin taga mutumin daya kwafsa musu gurin cima Burinsu sai gama wayam babu kowa da alamun wanda yayi knocking din ya gaji da tsayuwa ya kama gabansa..
Tana fita yashiga zagaye office din rike da kugunsa yana shafa sumar kansa kirjinsa na wani irin bugawa "wani jaraba da maseefa ne ke shirin kusanto rayuwarsa?
"Kasan yadda zakayi dani ko ka aureni ko kuma mu dinga zuba love a duk inda muka had'u..ya sake furta furucinta na karshe yana cizan lips dinsa, take yashiga tunani mafuta yadda zaiyi da yadda zata barshi ta bar rayuwarsa. "anya kuwa bazai hakura ya auri Sajida ba?
dan wannan salon iskancin nata garesa yayi tsamari, karfa wata rana ayi me gaba d'aya abinda bazai so faruwarsa ba kenan ,zuciyarsa ce take tunzirasa Akan ya hakura ya aureta yayinda wani bangaren na zuciyarsa ke hanasa, sai dai yafi d'aukar shawarar zuciyar data aminta ya auri sajida , "to kuma yayi yaya da taimakon da zuciyarsa ke son yiwa najma abar tausayi ?
ya Jima tsaye yana shawagin tunani batare dayasan abinda yakamata yayi ba .
Ganin tunanin bazai bar kanshi ba yasashi kiran me gidansa kira daya biyu ya d'auka tare da ambatar sunan "Fuad ya'akayi da lamarin aikinka komai dai yana tafiya daidai?
"nasan kaji dad'in wannan cigaban daka samu yanzu ? "haka ne Sir nagode sosai da kulawarka gareni Allah yabar girma.
"Ameen"
"Daman nakira ne saboda ina son ganinka akwai magana me mahimmanci danake son mu tautauna dakai, "ok ina jiranka"
"wani lokaci ke nan zanzo ?
"Karka damu a duk lokacin dakake son ganina zaka ganni kai din ba kamar kowa bane ...
"nagode sir idan natashi aiki zan biyo a ina zan sameka?
"Kasameni a guess house d'ina "alright Sir yakatse kiran yana sake yi masa godiya bisa karamcinsa garesa.
Koda ya tashi daga aiki kai tsaye gurin me gidan nasa ya nufa yasamu guri agefensa ya zauna tare da risinawa "barkanmu da war haka Sir"
"ya kake Fuad fatan ka wuni lafiya ?
"Eh Lafiya lau Sir"
"Yauwa ina sauraran ka meke tafe da kai d'ana dan duk naganka wani iri kamar kana tattare da damuwa?
Fu'ad yaja numfashi da kyar ya sauke kana yace " gaskiya da matsala me gida , matsalar kuma duk akan Sajida ne yalla'bai wallahi banida niyyar auren Sajida bisa wasu dalilai nawa sai dai adaidai wannan lokacin bani da zabin daya wuce na auren ta..
"Na yarda na amince zan aureta amman gaskiya ba'ason raina ba, sai abu nagaba akwai wata yarinyar agidana dake taima kawa matata gurin kula da Nasreen azahirin gsky yarinya tana matukar bani tausayi shine naga babu hanyar da zanbi gurin taimakawa rayuwarta kamar na aurenta, zan had'asu duka na aura dan haka kana iya samun mahaifin sajida da zance .
tunda yasoma magana me gidansa yake binsa da kallo har sanda ya dasa aya sannan yace "wannan ba matsala bane matsawar zaka iya sponsoring dinsu 'in sha Allahu ni kuma zan nemi mahaifinta Allah yayiwa rayuwarka Albarka ,Allah yabaka ikon kula da lamarinsu .
"Ameen"
ya amsa mishi tare da mai sallama ya fita, yana fita yashiga motarsa zuciyarsa fal da tunani anya kuwa baiyi rashin hankali ba,na zartar da hukuncin auren Sajida ba?
Da wannan fargaban ya isa gida .
Bayan tafiyarsa me gidansa ya kira Sajida ya sanar mata abinda Fu'ad yazo masa dashi, yace ta gayawa mahaifinta zaizo cikin satin su gana sai dai bai gaya mata su biyu Fu'ad din zai aura ba, sosai Sajida taji dadi wannan kiran har ta dinga gani , abubuwan da suka faru tsakaninsu ne yasa hakan ta faru cikin sauri.
Daren ranar fu'ad ya kasa runtsawa uwa uba ya gaza rike kansa ,duk inda ya juya zuciyarsa sai ta motsa cike da bukatuwa , wata irin kafurar shaawa ce take bijiro masa tare da addabi ruhinsa da gangar jikinsa,yayinda joystick dinsa ta mike kyamm tace dole sai taci abincinta, ahankali yasanya hannunsa ya janyo agogonsa dake ajiye saman mirrow ya duba lokaci karfe 1:00 ta wuce da wasu mintina ya waiga gefensa inda take kwance yasan zuwa lokacin ta dade dayin bacci ,ba yanzu tashigo dakin ba akalla tasamu awa biyar da kwanciya .
Hannuwansa yasanya ya dafe joystick dinsa yana runtse idanunsa saboda yadda yake jin jikinsa bazai iya hakuri ba ,iya hakurinsa ya k'are ,kar yaje ya jefa kansa halaka alhalin ga matarsa, ya Mike ya sauko daga saman gadon yashiga toilet saboda yana bukatar rage mararsa ya sake wanke bakinsa ya fito yana shafa sumar kansa idanunsa ya tsurawa lafiyayyiyar matarsa me shegen kyau kmr ita ta halici kanta, sam shi dai bai ga makusa ajikinta ba sai dai ta fannin taurin kai da maseefar son aikin tsiya ,kwance take tana baccin hankali kwance kmr yar tsana duk da yaki bata had'in kullun tana makale ad'akinsa ,gadon ya hau tare da janyota jikinsa yasoma kissing jikinta wuyanta zuwa saman nonuwanta, a zafafe cikin bacci yaji ana romancing dinta Wanda ba sabon abu bane agareta dan yasaba to mata haka koda kuwa sunyi saduwar aure a farkon dare bazai hana cikin dare taji yana lalubarta domin sakeyi, Amman yaushe rabon hkn ta kasance atsakaninsu ?
"Yanzu batayi mamaki Dan tasan wallahi fuad bazai taba iya daukar dogon lokaci ba matukar ba neman mata ta fara ba ,daman kuma akwai lokacin data tanada domin fito masa a mutun dinta sak da sauri tasanya idanunta cikin nasa da suka gama rikidewa zuwa green,hade rai yayi sosai Dan bayason takawo masa raini Dan bai shirya shiryawa daita ba .. jikinta a matukar sanyaye tashige cikin jikinsa ta kanainayesa tasoma aika masa Danata salon tare da had'e bakinsu guri daya tasamu nasarar cafko laulausar harshensa. kwakumeta yayi tsam ajikinsa yana lasar wuyanta zuwa cikin kunnenta tare zame yar rigar baccin datake sanye da jikinta, itama ahankali ta tashiga zame short niker dake jikinsa suka saura babu kaya ,gbdy sun fita haiyacinsu hankali kwance fu'ad ke saffara matarsa batare da wani fargaba ko jin tsoro ba, jikinta na kirma tayo kasa kad'an ta d'aura bakinta tana tsotsar joystick dinsa, sosai take sucking dinsa tare da lashe kanta "assssss ...uhmmm abinda fu'ad kawai yake iya fada yana fitar da numfashi da kyar.sai data rudashi sosai tayi sama zuwa chest dinsa tana murza nipples dinsa while bakinta na faman aikin sucking dinsa, wani irin numfashi fu'ad yake fitarwa idanunsa gbdy sun rufe sun birkice babu abinda yake muradi kmr yajishi cikin jikinta cak ya dauke ya daura saman cikinsa ya dannan Joystick dinsa cikin kasanta yana kissing brest dinta har yagama shigewa wani irin zazzafan numfashi taja yasoma zira mata sandar girma ahankali ya meidaita zaune shima ya zauna kafafunta lankwashe cikin nasa still joystick dinsa na cikin jikinta, kusan fu'ad bai barta ba sai daya tabbatar daya gamsu iya gamsu itama kuma babu laifi tayi kokari duk bata wuce round Amman tabiye masa suka raya daren ...
Washegari da wuri ta tashi tashiga kitchen domin sake wanke masa zuciya, ahi kuwa duk yadda yaso ya d'aure mata hkn yaki yiwu Dan haka dole ya D'an saki ransa har yayi breakfast yaso kwarai yaga ko gilmawar najma ne saboda kusaan kwanaki goma kenan bai sanyata a idanunsa ba ,Amman duk iya zaman da yayi bai ga alamunta ba ,gashi lokaci na tafiya hk ya tashi ya wuce .
***********
Me gidan fu'ad yasamu mahaifin Sajida da zancen inda sam dattijon yaki amincewa da maganar dayazo daita "wannan ai shirmen banza ne ,kuma shine babban abun kunyar da zata aikata arayuwarta ,"Sajida ta auri mijin Me'ad sam ni dai babu hannuna cikin wannan lamarin, "sannan ina rokonka dan girman Allah kar ka sake zuwa min da makamanciyar wannan zance Dan ina ganin girmaka, babu yadda me gidan Fu'ad baiyi da mahaifin Sajida ba,Amman yace sam ba dai da yawunsa ba haka jiki a sanyaye ya tafi..
Ai ko yana tafiya ya rufe Sajida da bala'i ta inda yake shiga bata nan yake fita ba"daman kinsa abin kunya da zaki aikata kenan shiyasa, ki kaki yarda ki sanar da kowaye zaizo neman aurenki, to wannan abun kunyar ba dani ba wallahi, barikiji ingaya miki Me'ad tamkar 'yar uwa take gareki ..
"daddy ka saurari uzirina ........."babu abinda zan saurara matsawar akan wannan abun kunyar ne kuma bana bukatar a sake tada zance nan ya wuce fuuuuuuu ya nufi d'akinsa kamar zai kifa .
kuka ta rushe dashi tare da d'aura kanta saman cinyar Aunty Nadiya "ki taimakeni aunty wallahi da kyar nasamo kansa ya amince zai aureni gashi dady na neman hanawa .
Aunty nadiya ta d'aura hannunta saman kanta cike da matsanancin soyayya "ki daina kuka Sajida mahaifinki yafiki gaskiya wannan babban abun kunya kike shirin aikatawa arayuwarki.
" ki zauna ki nazarci halakarku da Me'ad zumunci ne me k'arfi tun daga Kan iyayenku har zuwa kanku bai kamata hakan ta faru ba, duniya zata zageki "wallahi Aunty akan auren nan banki duniya ta tatsine min ba, matukar zan rayu da Fu'ad shekara goma ina zaman jiran wannan ranar amman dady nason rusa min farin cikina ta zabura ta mike tsaye cikin matsanancin tashin hankali "da kaina zan sanawar Me'ad d'in.
"ko shikenan ba ....zan gaya mata yadda nake son mijinta Dan bazan iya rayuwa babu shi ...tana gama fad'ar haka ta nufi d'akinta tana wani irin kuka .
*********
Najma tsaye tana faman had'awa NASREEN abinda zataci kafin ta dawo daga school sanye cikin kod'ad'un kaya tun wanda tazo dashi bata sauya ba, sun yage guri ya kai uku gashi babu yadda za'a yi ta d'inke duk inda ya yage ta had'a da d'an uwansa ta kulle hakan yasa, zanin kayan ya dangale mata sosai daman kala biyu tazo dasu daga wannan na jikinta sai wani shima ya tsufa sosai, yayinda Fu'ad da shigowar sa kenan zai shige d'akinsa yayi mata kuri da kyawawan idanunsa cike da tausayawa "wai kamar batare take da masu kudi ba an kasa taimaka mata da wasu kayan..
kmr ance Najma ta juyo taga yayi mata kuri yana kallonta take gabanta yayi wani irin fad'uwa ta matsa daga can cikin kitchen din domin boye kanta yayinda har lokacin gabanta bai daina fad'uwa ba.
Fu'ad ya taka har zuwa bakin kitchen din ya tsaya batare daya shiga ba "Najma tsorona kikeji ko kunyata ? Yayi mata tambyr yana saita kwayar idanunsa akanta.
Najma tayi saurin girgiza kai "dan Allah kayi hakuri ka daina min magan Aunty batason hakan tace idan na sake yi maka magana sai ta yanka ni gunduwa gunduwa.
Fu'ad yayi murmushin "Me'ad kenan me rikicin ganga sannan yace "karki damu barazana take miki babu yankaki daza tayi..
Najma tayi saurin kallosa "wallahi zata iya kaga kuma in ta yankani ta yanka banza, kuma na yarda da hakan dan a shekarun baya ta ta'ba watsawa Aunty Ummi yayata ruwan zafi har ta kone a fuska, Fu'ad yaji tausayinsu sosai ,aransa yake sake jin kwad'ayin taimaka mata koda kuwa zai rasa ransa ne ya saukar da naunauyen ajiyar zuciya sannan yashigo cikin kitchen din sosai still idanunsa na kanta "Najma ina son ki taimaki kanki ta hanyar amincewa da aurena domin ina bukatar naganki kina rayuwar 'yanci...
Najma tayi saurin kallonsa hantar cikinta na wani irin kad'awa gbdy ta kasa gane manufar maganar sa da inda ta dosa, ya jinjina mata kansa "zaki aureni ...?
" ina son taimaka miki Amman gbdy atunani banga irin taimakon daya dace Dana miki ba kamar na aureki .
da sauri Najma ta mike daga tsugunne datayi tana girgiza kai jikinta na wani irin rawa cikin wani irin tsananin tsoro da razana ,yayinda wani irin, azzafan gumi yashiga tsatsafo mata a fuska duk kuwa da AC dake aiki a kitchen d'in...
" Fu'ad ka haukace .... tunda kake furta irin wad'an mugayen kalaman irin na mutumin daya haukace..
basai ya juya ba yasan mai yin wannan maganar Me'ad dinsa ce to yaushe ta dawo gidan ?
Yayiwa kansa tmbyr kirjinsa na mahaukacin bugu..
ita kuwa Najma tuni ta kame dan azabar tsoro da fargaba Me'ad takaraso gaban Fu'ad ta tsaya idanunta cike da ruwan hawayen bakin ciki ta kalli cikin kwayar idanunsa ,ido cikin ido "fu'ad kabani mamaki kuma bani kunya tunda duk matan duniya babu wacce kagani kake son had'ani daita amatsayin kishiya sai wannan abar wace iyayenta suka dogara daita Amman wallahi baka isa ba dan banga abinda wannan abar tafini ba, banda lalata gidanka dazakayi....
Fu'ad ya matso sosai har suna iya jiyo hucin numfashin junansu yana kallon cikin idanunta "hakika me'ad kinyi babban kuskuren sai dai kisani ni fu'ad a yanxu yarinyar karama kmr Najma nake son aure yarinyar karama wace zata min ladabi da biyayyar danake bukata bazata min iko da takama da wani aikinta ba ko nuna min ubanta wani kosa ne a Nigeria , dan nayi alkwarin zan sake auren amman yar mara shi wato yar talaka irina da kuke rainawa saboda ganin kaskancinsu acikinku..
"anya fuad dinta bai haukace ba kuwa da har yake furta mata wadan nan kalaman masu yanayi dana mahaukata ?
gbdy me'ad tarasa abinda zatayiwa Najma dan ta huce, dan duk duniya a yanzu babu wanda ta tsana take jin zata iya mata komai kmrta
wadda take ganin wani namiji mai hankali komai lalacewarsa bazai iya cewar yana sonta ba, duk kuwa da irin kyawun halittarta, amman sai gashi mijinta wanda duk duniya bata had'ashi da komai ta fifitashi akan komai na rayuwarta iyayenta da komai nata wai shine yake bukatar mallakarta amatsayin mata ta fad'i kalmar a fili..
"take Najma ta d'aura hannunwanta duka bisa kanta "wayyohlly Allah nashiga ukuna daman nagaya maka Aunty kasheni zatayi tunda banida gata..
Me'ad tayi kukan kura ta janyo tunkuyar da ruwan zafi yake ciki yana tafasa tayi kan Najma dashi Najma ta kidemi tayi bayan Fu'ad batasan lokacin data kankameshi ba, tana kururuwa da ihun neman dauki.
Fu'ad yayi saurin rike mata hannu dan yasan halinta zata aika balle yanzu da bata cikin haiyacinta "meye hk Me'ad kike k'ok'arin kashe yar mutane ?
"kina hauka ne ko kin sha wani abu ne ni da kike son yin kisan kai bayan kinsan idan kin kasheta kema kasheki za'ayi, ni Yakamata ki illata ba ita ba saboda ni nace zan aureta .
Me'ad bata sauraresa ba kaitsaye tayi kan Najma dake tsaye tana kuka jikinta na rawa fu'ad yayi saurin riketa ya rankwafar da tunkunyar ruwan zafin ya kelaya a kasa, amman Me'ad bata hakura ba tayo cikin kitchen d'in da gudu ta wawuri doguwar wuka ta biyo Najma ....
Najma tayo hanyar waje tana ihu inda shima Fu'ad ya biyota ya riketa gam sai ga Sajida tashigo gidan a matukar firgice takaraso Me'ad ta tsaya tana haki wallahi sai na kasheki .....
cikin kidema Sajida ta sake motsosu zuciyarta na wani irin mahaukacin bugu take tambayar Me'ad abinda ke faruwa "sajida nashiga uku wai agabana Fu'ad yake rokon wannan yarinyar da ta taimaka ta aureshi.
"ke Me'ad Sajid ta furta da k'arfi jikinta na wani irin rawa zamuyi mummunar sa'bawa dake, ta yaya zaki dubi wannan abar kice Fu'ad d'ina danake burin mallaka matsayin miji zaice yana sonta wannan maganar ma ai karyace wallahi bazata'ba zama gaskiya ba, takarasa mgnr cikin daga murya .....
tunda Sajida tasoma mgn zuciyar Me'ad ta tsaya cak ta daina aiki na wunci gadi sakamakon sakon da kunnuwana suka jiyo mata daga cikin bakin Sajid, idan dai kunneta ba karya ya jiyo mata ba fu'ad dinta taji ta furta cikin yanayin na tashin hankali "to me hkn yake nufi itama sonshi take ko shine yake sonta kmr yadda yake son auren najma?
kusan minti goma tana tsaye jikinta na kyarma har lokacin tsaye kawai take bisa kafafunta babu wani wadatacen numfashi dake kai kawo ajikinta har sanda taji sautin muryarsa cikin kunnuwanta suna mata kuwa "kina mamaki jin abinda tace ko?
"kina mamakin jin furucinta ko akaina ?
"tabbas nasan zakiyi mamaki jin hk , har zuciyarki tayi kokari tsayawa ta daina aiki.. "kwanakin baya na tab'a gaya miki wata mgn alokacin da kika fasa wayata nace "idan kikaji wace nake waya daita zuciyarki zata buga sabida tashin hankali abun..to bakowa bace wace muke waya daita adaidai wannan lokacin face aminiyarki Sajida dake tsaye agabanki ayanxu , babu daren da zai zo Sajida bata kirani ba sannan babu garin da zai waye Sajida bata kirani ba sakoninta kuwa basu kirguwa acikin wayata domin son mallakar abinda yake mallakinki wanda ke , kike k'ok'arin bazantarwa bisa wani bazan dalili naki , gata nan ki tambayeta batace tana sonta ba , zata ajiye aikin da ke kika gagara ajiyewa dan dai kawai ta aureni gata nan ..
"Kin raina albashina Amman ni ban rainasa ba har ina yunkurin kara aure har biyu dashi..
Me'ad ta juyo zuciyarta kmr zata tarwatse ta fito daga cikin kirjinta, jikinta ne dauki rawa kar kar idanunta Kan kallon Sajid.
Sajida ta kalleta ido cikin ido tace "tabbas gsky fu'ad ya fad'a miki tunda muka had'u dashi a wancen lokacin naji ina mutuwar sonshi wanda Allah ne ya jarabeni da sonshi ada na boye amman a yanzu bazan iya boyewa kowa irin son da nake masa ba.
cikin rawar murya Me'ad tace "so fa kikace Sajida me yasa zaki min haka? "Ki rasa Wanda zaki so sai mijina?
"na aminta dake kece mafi kusancin abunda na yarda daita a duniya na kuma aminta daita "why why why sajida zaki min hk "so fa kikace kikayiwa fu'ad anya kuwa kina cikin haiyacinki?
"anya cutar hauka da mantau bata kama kwawaluwarki ba da zakice kina son mijina fu'ad? "Cikin kuka ta matso kusa daita tare da kamo hannuta"kice karya ne sajida bakya son mijina..
"Ta yaya zance banason shi aminyata?
"Alhalin ina son mijinki fu'ad so kuwa me tsansni son da ni kaina bazan ce ga daga inda ya fara ba balle insan inda zai tsaya, ina sonshi bazan ji shaka ko shayin furta shi akoina ba ko gaba kowaye saboda so ba karya bane, kuma bazan miki karya ba wallahi ina son fu'ad mijinki so na hakika wanda nake fatan zai kai mu gayin aure..
"sajida me'ad ta furt da karfi tana dafe kirjinta tare da furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun cikin matsancin damuwa sannan ta juyo tana fuskatsrsa idanunta cike da ruwan hawaye tace "da gaske ne abinda kunnuwana suke ji ayanzu "dan Allah fu'ad kace karya ne bakason yarinyar nan da tun sanda na fara sanyata cikin idanuna naji na tsaneta fiyye da komai sannan ka karyata min kallamar wannan maciya amanar abota ....
"uhm duk ina sonsu kuma aurensu zanyi kmr yadda na aureki ,aduk abinda ya faru kece silar faruwarsa"wallahi fu'ad bazaka ta'ba auren wannan yariyar ba haka zalika bazaka auri wannsn maci amanar ba takarasa mgnr tana juyowa tare da damk'ar wuyan sajida "mijina sajida mijina kike so?
" daman abinda ke ranki kenan shiyasa kullun kike hanyar zuwa gidana da sonji halin dayake ciki .......?
"shiyasa kullum kike adduar samun miji irinsa ta a she sonshi kikeyi ta d'auketa da wani gigitaccen mari wanda yasa taga gilmawar wasu taurari ko numfashi sajida ta gagara yi yau zan kasheki so that nima na hakura da duniyar gabadaya.
a gigice fu'ad yayi kanta yana kiran sunanta "wai kin haukace ne ko me da zaki dinga neman kasheta "eh na haukace maciya amana kawai sai Allah ya saka min na barku da fitowar Rana da faruwarsa .. ..
ta sake dauke sajida da wani Marin gabadaya tagama birkicewa kallo daya zaka mata ka tabbatar da cewar bata cikin hankalinta ta wujijiga sajida da karfi wacce gabadaya numfashinta yagama tsayawa ,tsaye kawai take bisa kafafunta ,sannan tayi wani irin jifa daita , sajida tayi luuuuuuu zata fad'i kan dutse cikin zafin nama fu'ad ya banbare najma dake makale ajikinsa ya kai hannunsa zai tarota ,a matukar tsawace tace "kar .......kar ta 'bata fu'ad Wallahi idan ka sanya hannunka ajikinta zan aikata abinda sai kashiga uku .... cak ya tsaya jikinsa na rawa. Yana kallo Kan sajida ya bugi da dutse kara daya tayi bata sake motsawa ba .
Ta wawuri wukarta da subuce ta rike gam kana tace "ke kuma karamar yar iska tayi mgnr da iyakacin karfinta har sai da najma ta zabura ta zura aguje tsabar tashin hankali data riski kanta ciki ."tsaya Dan ubanki tambayarki zanyi kafin na yankaki da hanuna, kuma kinsa idan na yankaki na yanka banza saboda babu abinda za'a yi kasancewarki mara galihu, ina son ki gaya min yaya kike jin mijina aranki kema kina son shi ne kmr yadda wannan sumammiyar ta fad'a....?
Najma tayi saurin girgiza kai idanunta cike da ruwan hawaye "ki bud'e baki stupid ki gaya min kina son mijina zaki aureshi kamar yadda yace "wallahi tallahi aunty banason shi ko kad'an Dan bamu dace da juna ba
Ni iyayena talakawa ne Dan haka zan auri irina bazan ta'ba auren mijinki ba duk runtsi ..
"yi min shiru Dan ubanki munafukar Allah kasheki zanyi in kuma kikaga ban kasheki ba to kwanakin ne bai cika ba tana gama maganar ta zabura ta sake yin Kan najma rike da wukar tayi mata yanka yafi biyar a hannunta Amman Dan azabar naci take rike daita sai alokacin fu'ad yayi karfin halin daka mata tsawa da cewar "kawo wukar nan tunda naga abun naki ya zama iskanci ga wata kin sumar kina kokarin kashe wannan ,yana mgnr yana takowa zuwa inda take tare da kokari son kwace wukar hannunta "fuad kada kazo wajena Dan kai nayi nufi ba wannan munafukar ba zan kashe kowa a huta Dan bansa amfanin badi babu rai ba bata sauraresa ba ta sake nufar najma cikin zafin rai ta sameta a gefen kafad'a ai kuwa nan da nan jini yasoma zuba.
fu'ad yayi saurin dosar wajenta bai tsaya wata wata ba ya fixge wukar yayi jifa daita saman zink sannan ya wanketa da wani mari ta fashe da kuka tare da durkushewa kasa bisa gwiwowinta " Dan abinda ya faru daita ko acikin mafarki bata ta'ba zaton zai faru ba fu'ad yayi mata wannan cin fuskar akan wasu banzaye ahankali cike da matsanancin sanyi jiki yakarasa gareta inda take durkushe tana kuka yasanya hannuwansa duka ya d'agota yana share mata hawaye, rungumeta yayi ajikinsa tsam yana Dan dukan bayanta Amman ina kuka take sosai , yayinda har lokacin sajida ke kwance sume akasa babu alamun numfashi atare daita ,cike da bakinciki mara misaltuwa tasoma kokarin barin jiknsa "fuad ka cuceni ka cuci rayuwata , "me na maka dana cancanci wannan wulakanci da tozarcin ?"yar aikina da aminyata kake yunkurin aure alokaci daya.."duk Akan aikina wanda shine rufin asirinmu ..."am really sorry love I didn't mean to hurt you Amman.....
"Banason jin komai daga bakinka daman ka gaji dani har kana wulakantani tare da yunkurin sakina, am ready for it now "ka sakeni domin zanfi bukatar saki akan na zauna ka auri wannan abar da tare da wannan maci amanar "bazan iya sakinki ba me'ad da zan sakeki da tuni a wuce gurin ni dai plz ki natsu ki dawo haiyacinki koda ban auri sajida ba kibarni na auri najma bawai ina son yarinyar bane hk kawai take bani tausayi..
suman tsaye tayi agurin jikinta na sake d'aukar rawa kmr wace aka jona mata wutar lantarki idanunta sukayi wani irin canzawa "dont don't repeat it coz it's not possible, how can this possibly ka auri wannan to ka kaita ina bakagani fu'ad juya ka kalleta up and down she's not your type Amman tunda zuciyarka ta aminta bari na aunata barzahu takaraso inda najma ke tsaye tana kirma tana gama karasowa ji kake tasssss tassss saukar mari dama da hagu tasoma neman abinda zata buga mata. idanunta ne ya sauka akan wani karfi wanda duka daya idan tayiwa najma dashi tabbas zata tashi aiki .
gadan gadan tayi gurin karfin ta d'auka fu'ad yayo kanta "plz me'ad karki buga mata.....
gocewa tayi bata bari ya kai hannunsa jikinta ba , da sauri ta nufi Kan najma daidai lokacin da direban nasreen yasanyo hancin motarsa cikin gidan idanunta ya sauka akan abinda momy'ta ke shirin yi da sauri tun direban bai gama daidaita motar ba ta sanyo kafafunta waje ta kwaso aguje tana "furta momy karki buga mata plz ai bata gama rufe bakinta ba me'ad ta daga karfen sosai da iyakacin karfinta zata bugawa najma..
nasreen ta tsaya cak tare da rufe idanunta saboda tsoro ta saki wata razananniyar kara sai gata tana kokarin yin kasa da sauri me'ad ta saki karfen hannunta wanda a sauka akan kafar najma itama ta saki kara har da fitsari.
aguje me'ad da fu'ad sukayo Kan nasreen fu'ad ne yayi nasarar isa gareta ya tallafota zuwa jikinsa ya rungumeta yana kiran sunanta, itama me'ad jikinta na rawa take kok'arin amsarta daga hannunsa "barmin yarinyarta karki k'arasa kashe min ita ........
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
FAIZA HAMMADU BARAU
(YAR NUMAN)
Page 76
........ wani irin k'ara ta saka tare da d'aura hannuwanta duka saman kanta "shikenan tawa tasameni nasreen Dina zata mutu tabarni ...."wayyohlly nasreen ki taimaki mamanki ki tashi karki ki mutu kubarni cikin wannan halin damuwar danake ciki ,idan kika mutu wazan kama naji dadi? "wayyohlly Allah,"nashiga uku nah ... "help me to carry her to hospital this man, ka tashi ka wani zauna kana kallonta saboda kasan idan ta mutu baka da hasara zaka kuma samun madadinta ni kuwa fa wazan kama...?
a rud'e fu'ad ya d'auki nasreen da bata numfashi ya sa'bata akafad'arsa yasoma tafiya daita cikin sauri sauri, me'ad ma ta mike azumbur ta biyosa abaya rike da gefen rigarta tana wani irin kuka me ta'ba zuciya.
A haukace ya isa inda motarsa take parke ya bud'e gidan baya ya kwantar daita, me'ad tayi saurin shiga ta d'aga kanta ta zauna ta meida kanta saman cinyarta tana wani irin kuka jikinta banda kirma babu abinda yake ,shi kuma ya zagaya cikin sauri yashiga gaban motar ya zauna ya kunna motar yana mai danna hon da karfi ........
me gadin gidan da tun sanda rikicin yasoma faruwa akan idanunsa yashige d'akinsa ya boye ya leko ta window, ganin motar fu'ad ne yayi saurin fitowa ya bud'e masa get sannan fu'ad ya figi motar aguje ya bar gidan .
wani irin gudu yake shararawa akan titi wanda yaja hankalin mutane dayawa kansa ,domin duk wanda yaga irin gudun dayake sai ya tsaya yabi bayan motar da kallo, cikin lokaci kankani ya isa asibiti tun bai gama daidaita tsayuwar motar ba me'ad ta fito jikinta na rawa tana ihun kiran nurse....nurse!! shima ya fito a kid'ime batare daya tsaya rufe motar ba, ya sake d'aukar nasreen dake kwance babu alamun numfashi atare daita.
sautin muryar me'ad yasa
wasu daga cikin likitoci fitowa da hanzari suna tura gadon marasa lfy domin sunsa duk me irin ihun nan hk a matukar bukace yake da taimako,batare da 'bata lokaci ba aka kwantar da nasreen.
kai tsaye d'akin likita aka nufa daita aka akwantar daita akan gado sannan aka soma bata taimakon gaugawa ,likitoci kusan guda biyar ne suka rufa akanta domin k'ok'arin dawo da numfashinta ,wanda da kyar aka samu numfashinta ya dawo daidai sai dai bata farka ba.
Yayinda fu'ad da me'ad gabadayansu sun fita haiyacinsu ,sai zariya suke suna kai kawo a reception, most especial me'ad da hawaye yaki tsayuwa acikin kwarnin idanunta, kuka take sosai kmr wace akace mata tarasa nasreen din, ahankali fu'ad ya waigowa gefen datake zariya tana kuka ya tsura mata ido yana duban yadda gbdy ta gama birkicewa ta hargitse ta dawo abar tausayi ,matsalarta kenan a duk sanda nasreen ke cikin wani hali gbdy zata rasa sukuni da kwanciyar hankali Amman ta zauna domin kula daita da lfyr ce bazata iya ba ...
ahankali ya d'auke idanunsa akanta had'e da Jan tsaki... shi kansa cike yake da matsanancin fargabar abinda likita zai fito ya sanar musu,cikin hk suka hango fitowa wata nurse daga d'akin da'aka kwntar da nasreen ,gbdy sukayo kanta "how is she?
suka furta atare cike da matsanancin tashin hankali?
"she's feeling better now ta basu amsa atakaice cike da tausaya musu sannan tacigaba da mgn "doctor is already attending to her, Dan haka kusamu natsuwa ku kwantar da hankalinku InshaAllahu babu abinda zai faru da yarinyar ku....."you said doctor is with her inji cewar fu'ad?"haka ne likita nabata kulawa just keep praying for her, everything will be fine okay.
sannan ta barsu tashiga wani d'akin opposite dinsu.
suna nan tsaye ta sake dawo ta wucesu cikin sauri tashige d'akin .
me'ad ta k'arasa jikin bango ta d'aura kanta tana wani irin kuka ..., sai alokacin abubuwa suke dawo mata daki daki , "sajida aminiyarta, aminiyar datafi yarda daita a duk cikin aminanta, wai itace yau aka wayi gari take son mijinta har take burin mallakar aurensa, wannan wace irin cin amana ce ...?
"Sajida kin cuceni kin ci amanar yarda da amince dana miki ,kin cuceni kin yaudareni, kin ha'inceni.. Amman nasan Allah bazai barki haka ba ,da yarda Allah sai allah ya nuna miki illar cin amanar wanda ya aminta da dake , matukar yarda da na miki ta tsakani da Allah ce sai Allah ya nuna miki atafin hanuna, saboda daidai da rana daya ban ta'ba tunanin zaki yi min hk ba ,na yarda dake kin cutarda dani ...na aminta dake kin ha'inceni "me na miki kika za'bi ki min haka?
"Duk duniya ki rasa wanda zaki so sai mijina..kuka take sosai tana maganar ashe har maganar ta fito fili batasani ba .
Tausayinta ne yashiga ratsashi ,da bin lungu da sako na sansar jikinsa , jiki a sanyaye yak'araso zuwa inda take ya kai hannunsa ya dafa kafad'arta, da sauri tayi wata irin juyowa tana kallonsa cike da zallar tsana da 'bacin rai sannan ta cire hannunsa tayi jifa dashi "karka sake kai hannunka jikina mayaudari maci amanar kauna.......abinda ta iya fad'a kenan ta bar gurin zuwa harabar asibiti tana kuka kmr wata zautaciya..." yau tazo mata da abubuwa daban daban wanda kowane daga cikinsu akwai d'aci da muni gareta, mijinta ke son me aikinta da aminiyarta.... alhalin tana raye bata mutu ba wannan abu da matukar ciwo .."why fu'ad ?"ban cancanci hk daga gareka ba ,bansa zaka min haka ba ,Amman tunda wannan shine besty solution dakake ganin zaka d'auka akaina I will live you for them wallahi na hakura da kai nabar musu kai ta karasa mgnr tana kuka ahankali ta durkushe kasa tare da d'aura kanta saman gwiwowinta tacigaba da kuka .....
Can gidan kuwa najma taci kukanta kmr ranta zai fita da kyar tasamu ta yunkura ta mike tsaye tana d'ingisa kafarta da k'arfe ya saukar mata kai, tasoma tafiya jikinta na karkarwa ,kai tsaye hanyar cikin gidan ta nufa inda tashiga ta d'auki kayanta kwaya daya dake cikin bakar leda ajiye, har lokacin hawaye take sharewa ita bakincikinta bai wuce yadda zatayi da rayuwata ba ,domin a matukar tsorace take da halin data ga me'ad din take ciki , gara ta gudu tun bata dawo gidan ta kasheta ba , kmr yadda tayi niyya ba.
ahankali ta fito harabar gidan inda idanunta ya sauka akan sajida dake kwance kmr gawa, nan da nan hankalinta ya sake tashi sai lokacin ta tuna yadda akayi take kwance cikin wannan halin, girgiza kanta tayi tana takaicin hali irin nata nacin amanar aminiyarta datayi, ta isa inda me gadi yake tsaye tare da direban nasreen yana labarta masa abinda ya faru akan idanunsa, ta nuna musu inda sajida ke kwance"ku taimaka mata Dan Allah karta mutu mushiga uku ,duk da ni dai tafiya zanyi yanzu .
sai lokacin hankalinsu ya kai gareta ai kuwa da sauri me gadi yaje dibo ruwa shi kuma direba ya isa gareta yana dubanta atsoroce, daidai lokacin da me gadi ya kawo ruwa tuni najma ta fice daga gidan .
Ruwa suka zuba mata sosai sannan ta sauke ajiyar zuciya da karfi dishi dishi take kallonsu kanta na jujjuyawa had'e da sarawa kusan minti goma da kwara mata ruwa ta dawo haiyacinta sosai tana sake dubansu dafe da gefen kanta "ranki ya dad'e wai me ya had'aki da hjy ne har hkn ta faru atsakaninku?"gsky zan so ki tashi ki fice daga gidan nan tun kafin ta dawo ta sameki tak'arasaki. maganganunsa tsab suke shiga cikin kunnenta , ahankali tasoma mikewa har ta mike tana bin bango tare da cewa direba "ahuwa taimaka ka kaini gida dan Allah, bazan iya tuki ba ... da sauri ya zaro duka idanunwansa waje "wa ni zan kaiki gida ranki ya dad'e?
Ta d'aga masa batare datace masa komai ba "a'a wallahi bazan iya ba ,,Dan idan hjy ta dawo tasamu labarin ni na kaiki gida kashina ya bushe ,ki dai lalla'ba kija kanki shi zai fi miki alkairi .
Sororo tayi agurin tana kallonsa da mamaki , me'ad kenan jarabar duniya kowa tsoronta yake ji tayi maganar acikin zuciyarta "ita me'ad tayi yunkurin kashewa Akan d'a nmj, nmj da zai iya rayuwa babu ita aduniya. Nmj da tabbas garesa balle alkwari yanzu inda takasheni fa me take tunani zai faru?"ita ba matsiyaciyar me aikinta bace daba gata da galihu bace balle tayi tunanin idan ta kasheta ta kashe banza.
Tafiya take ahankali tana zance zuci har ta iso inda motarta take tashiga ta zauna tana jin yadda gefen kanta ke cigaba da sarawa, wayarta ta d'auka takira direban gidansu ,cikin minti goma sai gashi ya iso yana rusuna mata cike da girmamawa tace "ya kai ta asibintin da take zuwa ...
**********
Sai gurin takwas din dare nasreen ta bud'e idanunta tana wani irin kukan bakinciki, nurse ta shigo d'akin cikin sauri ta ajiye karamin tiren hannunta wanda ke d'auke da kayan aiki akan table tare da janyo wani flat table gaban gadon nasreen wace tana ganin shigowar nurse ta d'auke kanta ta meida gefe tana cigaba da kukanta .
nurse ta meida tiren kan flat table had'e da sanya safar hannu nasreen ta juyo gefenta hawaye na bin kuncinta "nurse ta kirata muryarta na rawa "I don't want to see you don't come near me plz ,I don't want to see ....
nurse ta bud'e baki da hanci tana dubanta kafin daga bisani tace "ki bari nayi treatment dinki mana ,amatukar tsawace nasreen ta mike zaune "go I don't want to see you, sannan ta koma ta kwanta tana Janyo numfashi da kyar.
"What's wrong with you nasreen?
" bakiga halin da kike ciki ba, kina bukatar kulawarmu,
Kibari na dubaki mana ....
"please, go!
Ihu kawai take tana furta go "I don't want to see likita ne ya fad'o cikin d'akin da sauri yana tambayr abinda ke faruwwa "doctor I wanted to treat her,but she asked me not to touch her, nor come close to her .
doctor yayi shiru yana duban nurse din sannan ya meida idanunsa Kan nasreen dake kwance tana kuka har da shesheka ,"ammm ya fad'i hk tare da k'arasawa gadon da nasreen take ya tsura mata ido kawai yana kallonta gbdy ya kasa cewa komai.
yarinyar na mugu mugun bashi tausayi lamarinta na ta'ba zuciyarsa ,waigowa yayi tare da cewa nurse "you can go.
"Ok sir ta fad'a tana cire safar hannuta kana ta bar d'akin .
Doctor ya matso tare da tura table din dake d'auke da magani gefe sannan yasamu guri ya zauna daga gefen kafafunta yana kare mata kallo ahankali ya kira sunanta "nasreen, you will be fine, okay?
"Ammm permit me to take of yourself I will treat you by my self and you will be fine is that clear?
Ahankali ta waigo hawaye nabin kuncinta tace " doctor all i want from you is to kill me ,"give me poison ,i just want to die ,I ,i heter my self banason cigaba da wannan rayuwa ,ina bukatar barin duniyar nan ....sororo doctor yayi tare da bud'e idanunsa yana cigaba da kallonta kirjinsa na wani irin bugawa saboda jin lafazinta "abun mamaki yarinya karamar irinta ke furta wannan kalmar ..
tana son tasha poison ta mutu to akan me kenan ?
"Ina son na mutu doctor bana bukatar cigaba da rayuwa a duniyar nan ta sake maimaitawa tana kuka....
Cike da matsanancin tashin hankali ya furta kalmar "death.?
"Yes doctor I want to die....ta juyar da kanta...
"What ?
Ya sake furtawa yana dubanta a matukar tsorace , kasa tashi doctor yayi daga cikin inda yake zaune illa dubanta da yaciga da yi tare da rafka tagumi .
Shiru shiru me'ad na jiran ganin fitowar likita Amman shiru hkn yasa ta nufi d'akin din da gudu tana kuka shima fu'ad cikin sauri yabiyo bayanta, gbdy kallo daya zaka mata kasan bata cikin natsuwarta, tunda suka zo asibitin batayi yunkurin komawa gidan ba , "to idan ma ta koma tayi me ?
" ne zata koma tayi a wannan gidan ?
Haka tayita zariya acikin asibitin har zuwa wannan lokacin, sannan bata kira kowa daga bangarenta ba ,Dan har gara fu'ad ta lura da yaje gidan ya dawo, Amman ita zuwansa ba damuwarta bace, damuwarta ahalin yanzu bata wuce ta lafiyar tilon diyarta ba .
Zaune suka iske doctor ya tasa nasreen gaba yana dubanta, da sauri tayo gurin nasreen tana kiran sunan "doc......
AI kuwa nasreen ta zabura ta mike zaune tare da dakatar da uwar ta hanyar cewa "go back mummy I don't want to see you, plz go !!!! Shi kansa doctor sai dayayi shock a zaune agurin,wannan abinda me faruwa gaske ne ko mafarki ne ?
A matukar firgice me'ad da fu'ad suka shiga kallon kallo atsakaninsu suna zare ido. da kyar fu'ad yayi karfin halin cewa "did you hear her? Yana kallon kwayar idanun me'ad.
"Did you hear what she said?
Runtse idanunta tayi hawayen bakinciki biyu biyu na gangaro mata, magana take son yi Amman ko tace zatayi maganar bazata fito ba saboda cikin halin tashin hankali datake ciki ,Dan haka ta bud'e idanunta dake cike da ruwan hawaye ta d'aurasu Akan yarinyarta tana mata kallon karta mata .....
Hawaye sha'be sha'be a kwance a kuncinta nasreen ta sake cewa "I don't want to see any of you here, Plz just go...
doctor ya d'ago ya dubesu yana girgiza kai sannan yace "fatan kunji abinda yarinyarku tace ?
"Yanxu dai kuje daga waje tukun am coming to see you guy's.
"Doctor including me ..?
Fu'ad ya fad'a cike da tsantsar mamaki da tashin hankali, yana duban nasreen dinsa.
a matukar fusace doctor yace "you guy's leave plz.."both of you should leave! Me'ad ta nuna kofar fita idanunta na kan nasreen dake kuka ,da hannun doctor ya nuna musu hanya alamun hk yake nufi .
jiki a sanyaye me'ad tasoma d'aga kafafunta still idanunta na Kan diyarta wanda zuwa lokacin tuni fu'ad ya bar d'akin dafe da goshinsa .
bayan fitarsu doctor ya sauke naunayen ajiyar zuciya yana me d'aura hannunsa akan bakinsa "ammmmm nasreen ya furta ahankali,"just calm down okay.
"I understand you Amman meyasa kikayiwa iyayenki hk alhalin suna matsanancin kaunar suga kin rayu?
"No doctor don't say that basa sona wallahi ,sun fi son na mutuwa .........
"Kullun cikin fad'a suke a tun sanda kace cikinsu daya zai ajiye aikinsa ,nan tashiga koro masa komai tun daga farko har zuwa abinda idanunta ya gane mata momy'nta na yunkurin aikatawa "shiyasa ni dai ka taimakeni kabani poison na sha na mutu .......
"doctor ya girgiza kansa kawai sannan yace "ki daina furta wannan kalmar bata da kyau ga duk wani cikakken Muslim ,"ko bakinsa duk Wanda yayi yunkurin kashe kansa da kansa amatsayin kafuri zai tashi agurin Allah ba ?
"Dan haka karki sake furta wannan kalmar bata da kyau okay,?
Ta matso wasu hawayen batare da tace komai ba," ya Mike ya bar d'akin zuwa office dinsa, inda yasa ayi masa kiransu ,da gudu me'ad tashigo office din tana goge hawayen idanunta.
Zaune suke agaban doctor gabadayansu a firgici suke, kowanensu da abinda zuciyarsa ke kismawa Akan wannan kiran da likita yayi musu, doctor ya zuba uban tagumin yana sake tunanin zantuttukan nasreen kalma daya ce tafi kowace kalma muni da daci garesa kmr "doctor give me poison I want to die ......
"Wannan Kalmar tayi matukar gigitashi da tsaya masa arai, tsawon minti goma suna zaune still doctor yaki ce musu k'ala Me'ad ta matsu ta matsu bataji abinda doctor yakirasu dominsa ba ,yayinda zuciyarta ta dinga tsinkewa da rawa rawa ,banda zare idanuwa babu abinda take ,ganin shirun yayi yawa yasa me'ad kasa hakuri tace "doctor, what's exactly happened to my child?
"Ina jin tsoro doctor kar wani abu ya sameta ,I think ba ciwonta bane ..? Doctor yayi shr yacigaba da jimami yana ta'be baki .
"doctor wai meke faruwa ne kabarmu zaune cikin tashin hankali Dan Allah ka sanar mana da abinda ke faruwa da yarinyarmu ?
Inji cewar fu'ad.
Ahankali doctor ya kallesu kana ya dukar kansa na minti biyu sannan ya sake d'agowa yace "do you guy's want to know what is going on?
Da sauri suka had'a baki gurin cewa "yes muna bukatar sani .
"Both of you are not good parent to child ." what ?
me'ad ta furta tare da barin bakinta a bud'e .
Fu'ad yace "har dani kake nufi ko da wannan datake zaune kake mgn ?
Doctor yace "dukanku nake mgn , sannan duk inda aka kira iyayen arziki masu son yaransu da son farincikinsu ,idan irinku suka fito wallahi kamata yayi aka maku ayi muku dukan mutuwa ,ko kuma ad'aureku ajikin kujera har ku mutu .... "what suka furta atare?
" yes I mean it inji cewar doctor yana masu kallon banza "saboda gabadayanku mugaye ne sannan baku da halin kirki you are not a good parent at all...for ten years old girl to be considering death as an option..
"what doctor ?
Inji cewar me'ad gabanta na wani irin mahaukacin bugu "yes she ask me to give her poison because her parents do not like her yet you call yourself parents.
"kai kai doctor it can be possible ya dafe goshinsa yana girgiza kai..numfashi me'ad tasoma ja kmr me cutar asm "um umm uhmm sai kuma kuka ya kwace mata, take kuma jikinta ya sake d'aukar rawa ta juya ahankali tana zabgawa fu'ad harara had'e da kallon banza .
bai kulata ba illa muryarsa cike da in ina yace "doctor can I go see her and talk to her?
"You can't see her right now..
"ah!
Suka furta atare suna duban doctor.
Doctor yace "am telling you you guy's can't see her.
Me'ad ta watsawa fu'ad wata katuwar harara kmr idanunta zasuyo waje "ai kaga abinda kayi ko ,kaga abinda sanadin matsalarka zata haifar ko ?
"Bari kaji in gaya maka wani sabon labari ,wallahi wallahi idan wani abu yasamu yarinyarta bazan yarda ba ,Idan kuma ta mutu heeeeeeeee....."kai dai kayi adduar kar wani abu yasamu yarinyarta kawai ,Dan idan wani abu ya ta'ba lfyrta sakamakon abinda ya faru kasawa ranka kaima mutuwa zakayi......dan wallahi tallahi kotu ce zata rabu da kai ,takarasa mgnr tana kuka "ni nasan wahalar Dana sha akanta tun daga d'aukar cikinta har zuwa yau din nan .."haihuwarta kawai kikayi Amman na fiki son nasreen da bukatar lta araye "uhmmmmm uhmmmmm!!! Tashiga sauke ajiyar zuciya tana kuka tana jijiga kafarta.
"plz can I go and see her plz? "I need to talk to my daughter inji cewar fu'ad da gbdy ya susuce kuka kawai yake son yi ko shima zai ji sanyi aransa, "nasreen dinsa ke adduar mutuwa, tana bukatar mutuwa saboda matsalar shi da mahaifiyarta..wannan wace irin rayuwa ce?
,"ya Allah karka kashe min ita, ina sonta , ya dafe kanshi tare da dukar da kasa gbdy yasoma jin duniyar tana jujjuyawa dashi "wani irin zunubi ya aikatawa ubangijinsa haka,da abubuwa suke faruwa dashi hk?
Zuciyarsa ce tayi saurin kwa'bersa" karkayi sabo fu'ad kai muslimi da kasan da kaddara me kyau ko akasin hk, ka d'auka duk abinda ke faruwa dakai kaddaraka ce tazo da hkn wanda bazaka ta'ba gogewa ba ,a sukwane ya d'ago idanunsa da suka yi jawur tmkr garwashin wuta yana duban me'ad ..
"Ba yanzu bane lokacin kukanka fu'ad, kajira lokacin da yarinyata zata mutu, ranar zaka sha kallon abinda zai faru atsakaninmu," doctor idan duk damuwar nasreen ni ake cewa naji na yarda na Amince, but na yau babu hannu ciki shine musababbin faruwar komai, Amman wallahi nasreen Dina ta mutu sai duniya tasan damu, Dan ina tabbatar maka gidan tv daban daban za'a dinga watso labaranmu.
"just imagine doctor ya fad'a yana mata kallon banza "that was exactly what I was still talking about, "is this the way you supposed to be doing now?
Tayi saurin girgiza masa kai tana zaro idanuwa "see .. both of you can't see her "
ah fu'ad ya furta yana me bud'e baki "yes wallahi bazan bari ku ganta ba ,hk kawai kuje da maseefarku ku k'arasa yarinya mara lfy ......"Dan girman Allah doctor kabarni ni kad'ai naje naganta nasan zata saurareni, after all ina bukatar ganin yanayin jikinta,ina bukatar jin dumin jikin yarinta.."duka acikin babu wanda zakayi ,ku tashi ku tafi plz ina da abubuwan yi ...
Tsam me'ad ta tashi tasoma d'aga kafafunta tmkr wace bata da laka ajikinta,while hawaye na tsiyaya a saman kuncinta har ta iso harabar asibitin, daya wadatu da hasken wutar lantarki tasamu guri daga gefe ta zauna a kasa still tana cigaba da zubar da hawaye , ahankali ta sanya hannuwanta duka ta rungume jikinta tare d'aga idanunta sama tana kallon sararin samaniya, tana tunanin rayuwa kuka take sosai kmr ranta zai fita ,"wayyohlly Allah nah... ..ina zan saka raina naji dadi?
"Ya Allah ka d'auki rayuwata na huta da ganin tarin bakinciki dake kokarin kusanto rayuwata, "Allah na rokeka ka kasheni kafin naga abinda fu'ad yake shirin aikata min ....
tana cikin wannan halin fu'ad ya fito yana dube duben nemanta can ya hangota zaune takure da jikinta tana kuka .
ya runtse idanunsa sannan ya k'araso inda take ya tsaya akanta "mead ya kira sunanta da sanyayyiyar murya "me yasa kika barni kika dawo nan kina kuka? Wannan karon Yayi mgnr muryarsa cike da tausayawa sannan ahankali.
Ya matso sosai kusa daita tare da durkusawa agabanta "why did you left me there and weeping outside ?
Bata kula shi ba tacigaba da kukanta tana goge hawaye, wasu na sake gangarowa ya sake matsota sosai kmr zai shige jikinta, "don't do this to me plz ,the doctor has promised us that she will be fine let's keep praying for her, after all ,we are not god dole mujira hukuncin Allah garemu ...
ya kamo laulausar tafin hannuta cikin nasa "dan Allah ki natsu ki kwantar da hankalinki babu abinda zai sameta "am..am scared I don't want lose her takarasa mgnr tana mai sakin wani irin kuka ..
ta kwanto jikinsa tana kuka yanyota yayi jikinsa ya rungumeta tsam ya manna fuskarta daidai saitin zuciyarsa dake bugawa, yasoma rarrashinta "you are not going to lose her ,okay? " InshaAllahu zamu rayu tare da diyarmu, ki daina kawo mata mutuwa, Dan zamu iya mutuwa mu barta babu ruwan Allah.
Cikin halin datake ciki , ta tuno da abinda yake son shuka mata, ai batare da 'bata lokaci ba ta fixge jikinta daga nashi ta Mike tsaye tana kallonsa kafin daga bisani tasoma tafiya cikin sauri tana kuka ,shima ya biyo bayanta yana kiran sunanta "mead ina zaki, ki dawo idan gida zaki na kaiki. tayi masa banza tacigaba da tafiyarta har takarasa bakin titi tana kokarin tsaida abun hawa "karki soma me'ad..karki soma shiga kowace mota.
"Zan shiga so that idan na shiga ka sakeni ,wanda daman abinda nafi bukata kenan daga gareka tana fad'ar hk ta juya a fusace daidai lokacin da wani me adaidaita ya tsaya agabanta yana tmbyr inda zata.
Tun kafin ta bud'e bakinta fu'ad yayi saurin cewa "ka wuce kawai tare muke daita, idan km kayi k'ok'arin d'aukarta sai dai wani ba kai ba ,yakarasa mgnr ya kamo hannuta da niyyar komawa cikin hospital, tasoma turturjewa" kabarni fu'ad banason abinda kake min, "me yasa kake son kasheni tun kwanakina basu cika ba ..?
"Kece kike son kashe kanki da kanki ,amman karki damu bazaki mutu yanzu ba ,har sai kinga aurena da matana guda biyu.
"Ina ai bazan so ki mutu tun yanzu ba matata, kece fa kikace am your husband for life, har tsufa muna tare ko kin manta da kin furta hkn ?
"Ki tuna idan kuma kin manta gashin na tuna miki,aurena da 'yammatana babu fashi ,zance saki sakanina dake babu shi ,Dan HK muje kisamu natsuwar zuciya.
Ta tattara iya karfinta ta fixge daga rikon da yayi mata ta juya cikin sauri tayi tafiyarta ,sai dai taku daya zuwa biyu yayi ya damketa tare da yin sama daita jama'a kan titi da idanunsu ke kansu suka bisu da kallo, har sanda ya sanyata cikin mota shima yashiga ya kule yana me fuskantarta.muryarsa a matukar sanyaye yace "Keleni me'ad, sannan ki natsu kibani aron hankalinki muyi mgn ta fahimta ."matukar Akan zance aurenka ne bazan ta'ba fahimtarka ba ,ince ba'ayin aure dole?"Dan Allah dan Annabi ka rabu dani da nace ina sonka zan rayu da kai yanzu kuma banayi kaje byn sajida da najma ka k'ara wasu ,ni dai me'ad ban sake komawa aurnka Allah ya had'a kowa da rabon...bata k'arasa ba taji ya buge mata baki "idan kika sake furta wannan kalmar zan zaki had'u da fushina da baki ta'ba ganin ba ,yanzu dai mu ajiye komai har sanda nasreen zata samu lfy aure kuma babu fashi zanyi ,let me tell you good news, ki godewa Allah watakila najma kawai zan aura saboda mahaifin sajida yaki amincewa da batun auren ..tunda yasoma mgnr take kuka har yayi shiru,tana zaune ta dawo tmkr mutun mutumi ,jinta na neman d'aukewa ,Allah sarki a she hk rayuwa zata zo mata?
Ganin hankalinta na neman gushewa yasa ya matsota ya kamo hannuwanta duka cikin nasa yasoma massaging dinsu yana kallon cikin kwayar idanunta dake tsiyayar hawaye, Yasan tana mugu mugun son shi ,sannan yana da tabbacin duk duniya babu macen dazata so shi fiyye daita ..ahankali ya janyota jikinsa yana k'ok'arin rungumeta ,ta kasa saida shi saboda zuwa lokacin gbdy jikinta bai da laka kallonsa kawai kmr wata ta'ba'bbiya ,tsawon lokaci suna manne da juna batare da suncewa juna k'ala ba ,kusan a mota suka kwana makale da juna, sai dai mead bata runtsa ba kwance kawai take ajikinsa numfashi kawai take iya fitarwa shima Dan tasan dole ya fito tunda akwai rai ajikinta.
******
Washegari babu laifi nasreen tasamu natsuwar zuciya, daman firgici da tsoro ne ya haifar mata da suman datayi , sai dai fad'uwar datayi kasa yasa hannunta na hagu ya D'an bugu, har gurin ya kunbura abinka da sickle cell k'ashinsu bashi da kwari, koman yaya suka ji ciwo yanzu gurin zai kunbura. suna zaune tare daita kowanensu na rike da hannunta daya ,suna k'ok'arin bata kulawa doctor yashigo dubata yanayin jikinta, sosai ya ji dadin yadda ya isketa atsakiyarsu me'ad na bata apple abaki sannan tayi mata hira, irin sanya farinciki.
Tashi sukayi atare suka tsaya ajikin bango, batare da sun kalli junansu ba,doctor yashiga aikin duba jikin nasreen yana mata wasa.
Kwana nasreen biyu a hospital doctor yabasu sallama, lokacin fu'ad bai nan yana can tare da me gidansa, kai tsaye me'ad hanyar gidansu ta dauka da nasreen, Dan bata jin zata koma gidansu da sunan cigaba da rayuwa fu'ad, zuciyarta cike da bakinciki, wai shin me zatawa sajida da najma arayuwa ta huce?
Kodayake bata jin najma, tafi jin sajida Dan a yanzu ta sauya shawarar akanta ,Dan har in takashe sajida, bata more rayuwa ba ,tunda bata zauna a duniyar ba balle taga bakinciki, yanzu tafi yarda da shawarar zuciyarta wanda babu tantama abinda zata mata har ta mutu sajida bazata ta'ba mantawa daita ba,gaba idan ance ta kalli mijin wata tace tana so ,ko taci amanar wanda ya Aminta daita bazatayi ba ,murmushin mugunta tayi adaidai lokacin da ta iso bakin get din gidansu inda tashiga matsa hon, madu gadi na ganin motarta ce suka hau k'ok'arin bud'ewa cikin rawar jiki, tasanya hancin motarta tana hura hanci, tayi parking a inda aka tanada domin ajiye motoci sannan ta fito har lokacin fuskarta a murtuke take, ta dubi nasreen dake zaune tana kallonta, dan ita a tunanita gidansu suka nufa sai kuma taga momy'nta tayo gidan kakaninta dasu, me'ad ta Dan saki fuskarta kana tace "bby fito muje ...
*"Uhmmm to ga dai me'ad an kwaso jiki an dawo gida uba...ko yaya zatak'aya da mahaifinta ?" ko kuwa ta manta furucinsa akanta ne?*