Bacci mummy ta maimaita tare da janye wayan daga kunnanta tana duba number data Kira"
Number mashkur ta gani nan ta qara mutsika idanta tanasan tabbatarwa,,shidinne ba wani ba..
Ranta a mugun bace tace,wacce shegiya ke magana?
Murmushi nijlah tayi tana qara bude Zara Zaran idanta tace,,Kai amma dai wannan anyi babbar banza,,da girmanki kina zagi sai kace wadda ta Kira wayar danta ko mijinta..
Kasa magana mummy tayi,,Banda kallan number mashkur babu abinda take tana jinjiga Kai,,mamakinta be qareba sai da taji muryan nijlah na cewa,,,
Nidai na gayamiki wannan number mijina ne,,karki qara Kira tinda ke.....
Wani uban zaki mummy ta saki tana tashi tsaye,,bakinta na rawa tace,, nijlah Dama kece???
Murmushi nijlah tayi jin me maganan ta santa,,Dan haka takasa qasara abinda takesan gaya...
Nijlah ni kike zagi,,Dan ubanki,,hannu nijlah ta dora a kasa tana cewa,, Allah ba zaginki nayi ba,,dan Allah Baba kiyi hakuri kwaran kwatsa dubu bansan kece ba...
Kuka mummy tasa tana cewa shikenan auta Ka daukomin masifa,,wallahi karatunka be amfanamin komai ba sai tashin hankali,kukane yaci karfinta Dan haka ta katse kiran..
Daddy ne ya shigo dakin Jin kukan mummy ya tsaya a kanta Yana sauraranta"
Beyi magana ba Saida yaji ta tsaya da kukanta kafin yasamu guri kusa da ita ya zauna Yana fuskantarta,,cikin kuka mummy tace..
Kagani ko alhaji,,zuba Mata Ido yayi yanasan Jin abinda ke faruwa..
Kuka mummy ta qara saki tana cewa,,yanzu wannan yarinyar me sunan aljanu ta dauka wayana tagama zagina ta uwa ta uba,,har tana cewa wai nayi girman banza..
Bakin daddy na rawa yake tambaya,,wacce yarinyace wannan kuma meya hadaki da ita???
Kaima kasani ba Wanda ze iya cimin mutumchi irin wannan yarinyace da mashkur ya dauko..
Ran daddy bace yace,,Dama ita nijlah har waya gareta"
Mashkur fa nakira yanzu shine ta dauka take zagina..
Shikenan kiyi hakuri ninasan batasan Wanda ta Kira ba,,Amma zanyi Mata magana,,wallahi baze zauna da ita ba Kaji harna rantse,,sedai ya zaba koni Ko ita,mummy ta qare maganan tana huci..
Gyara Zama daddy yayi Yana Kallan mummy kafin ya Bude baki a hankali yafara magana"
Se yaushe Zan gayamiki ba saki tsakanin mashkur da nijlah,,kokin manta Akan wannan Yar maganar kusan kwana mukayi dake muyinta..
Koma Dai menene Nina haifi yarona Dan haka Dole yabi umarnina eheeee..
Fuskar daddy dauke da murmushi yace,,Nima bance Wani ya Haifa Miki Shiba,,sedai Kamar yadda Allah ya Dora Miki haqqi akansa haka yanzu ya Dora haqqi matarsa akansa,,
Cike da masifa mummy tayi Kan daddy,,karka qara cewa nijlah matarsace Dan ni banyiwa yarona aure ba..
Haba hajiya karki nemi ki maida kanki jahila,,nasan kinsan auren mashkur da nijlah ya dauru sabida a gabanki Na Kira Nasir mukayi Magana Se yanzu Zaki tsiro da wannan maganar.
Eh Koma Dai menene sakinta zeyi..
Shiya gayamiki Baya santa?
Oho Dai nidai Na gayama,,yarinyar da ta gama zageni kana nufin da ita Dana Ze zauna..
Kinga hajiya ki dawo cikin Hankalinki,,ninasan nijlah bazata Iya kallanki ta zagaba,,nasani koba komai tana da tarbiyya da sanin darajar Dan adam duba da ganin inda ta fito...
Dan haka nake Han hankalinki daki zubda makaman yaqinki indai kinaso girmanki ya dore a idan wannan yarinya...
Tabe Baki mummy tayi Dan ita batasan abinda Zata fada ba sai dai zuwa yanzu jikinta yagama yin sanyi ganin Yadda daddy da mashkur suka dauka yarinyar..
Har daddy yakai kofa yaji muryar mummy na cewa,,toya maganar ita yasmeen,,ko shikenan tinda yasamu yar fulani,,koba komai kema Dan Fulani kike aure kinga Ko ba laifi bane Dan danki ya auri 'yar Fulani..
Maganar Yasmeen,,naje munyi Magana da mahaifinta Na Kuma gayamasa abinda Ke faruwa,,yanzu shawara ta rage naso Idan zata aureshi to,,Idan Kuma sun fasa shikenan Sai muyi fata Allah yabata Wani..
Daddy Na gama fada ya fita ya bar mummy tana zazzaga masifa,,a falo ya hadu da aunty lateefah nan ya nuna ta da yatsa..
Ke Kuma inaso gobe goben nan ki tattara ki Koma gurin mijinki,,Idan ba haka ba Saina Saba Miki,, shashancin banza kawai,,Daga ku Har uwar Taku an Rasa me hankali...
Kan aunty lateefah Na qasa Har fa daddy yagama fada ya fita,,Yana fita ta shiga Dakin mummy da gudu..
Kusa da mummy ta zauna tana rarrashinta,,mummy kiyi hakuri Ni inaga kawai kice su dawo gidannan da Zama,,inyaso saiki kwace nijlah,,shikuma ya tafi da yasmeen..
Lateefah nifa banasan yarinyar nan,,wallahi Na tsani fulani,,daddynkuma Danya zamamin Dole shiyasa nake zaune dashi..
Mummy Duk da haka Ke Zaki sauko Danni banga alamun zasu rabu da wannan mayyar ba,,Aiko Dole ya rabu da ita indai Nina tsugunna Na haifeshi..
Hakane mummy Amma Baki ganin yadda daddy yayi ruwa yayi tsaki a cikin lamarin nan,,nidai ina tsoran abinda zeje ya dawo,,yanzu ma bakiga yadda yayimin ba,yace gobe na tattara kayana na koma gidana..
Mummy na huci tace au haka yace,,to wallahi babu inda zakije sai an gama da matsalana.
Mummy nidai gaskiya tsoran daddy nakeji,,kibari kawai mayi a waya..
Ba haka mummy taso ba sedan batasan laifin yaranta Dan haka tace to shikenan yanzu ki Kira auta yazo ayi magana kawai..
Mummy keya kamata ki kirashi ko bakiga yadda yakemin magana kamar wata sa'arshiba,,kodan yana ganin Shima yanzu ya girma harda aure..
Hmmm lateefah kenan,,wannan har a kirashi da aure sedai ko muce wasan yara,,Kinga ni kawai ki kirashi Dan wallahi idan na Kira wannan aljanar ta dauka saina kusa kasheta a gidannan..
Waya lateefah ta dauka ta Kira layin mashkur..
Nijlah dake zaune agurin tana zubda hawaye tare da tinanin matakin da mashkur ze dauka akanta idan yaji ta amsa masa waya har tayi magana mara dadi taji waya na ringing a hannunta..
Kuka ta qara saki tana cewa,,dan Allah kiyi hakuri wallahi bansan banbane ya kiraba,nayi tinanin yarinyane Irina,,kuma ai ke kika fara zagina,,da gudu nijlah tafara zagaye dakin tana kuka tare da wayar mashkur a hannnunta Sai ringing take..
Mashkur besan abinda akeba sabida baccin dake idanta,,ga bayansa Sai ciwo yake,,Dan tinda yake be taba aikin wankin kashi ko wani aiki me yawa irin Na Daren jiyaba,,Yana cikin baccin yaji kukan nijlah tare da ringing wayarsa a lokaci guda..
A firgice ya Tashi Yana lalubar inda take kwance Dan a tinaninsa fadowa tayi daga kan gadon..
Idansa a rufe yake laluba ko ina Na gadon har saida yaji hannunsa yakai qasa bejita ba,, Sannan yayi saurin bude idonsa..
Can quryar daki ya ganta ta hade kai da gwaiwa tana kuka ga waya rungume a jikinta,, dafe kansa yayi Yana addua Tashi a bacci kafin yayi qoqarin yinqurawa ya tashi,,a hankali ya diro qafafunsa har yayi nasaran ajiyesu a qasa..
Kusa da ita ya qarasa Yana tinanin abinda yasata kuka..
Hannu biyu yasa ya ruqe hannunta Yana Magana a hankali,,amarya meya sameki kike irin wannan kukan ko yinwa kikeji?
A firgice nijlah ta Dago tana kallansa,,kafin ta saki wani saban kukan tana yarfa hannu,,Dan Allah kayi hakuri wallahi banzagetaba,Allah bana zagi ban ma iyaba..
Ke ki nutsu mana nifa banma gane abinda kike Gaya ba,,wakika zaga?
Wallahi banzagetaba Kaji Na rantse,,ni Dai ka mayar Dani kauye gurin kaka,,bazan iya zama anan ba..
Jinjigata ya rigayi har saida tayi shiru yana shafa bayanta tare da tofa Mata adduoi Dan a tinaninsa mafarki tayi..
Mummy kinga abinda nake gayamiki ko,,ninasan baze dauka wayana ba,, ahankali mummy tace ki qara Kira mu gani..
Number aunty Lateefah ta qara dealing akaro na barkatai.
na cikin yimata addua yaji waya Na ringing,,hannu yakai ze amsa taqi bashi tana kuka tana girgiza masa Mai..
Kibani nace,,ko bakiji ana kirana ba,,cikin kuka nijlah tace wallahi ban zagetaba,,ai Bata Ida Magana ba yayi saurin fizge wayar a hannunta..
Hello aunty lateefah,,ba wani aunty lateefah dazaka kirani ka kirani sa lateefah Kawai mara mutunchi,,kana kallo matarka ta zage mana uwa amma kai ko ajikinka baccinkama kake ko mashkur..
Kallan Nijlah yayi da tinda ya amsa wayar ta Tashi da gudu tayi bakin kofa hannunta biyu aka tana kuka..
Tokazo yanzun nan mummy tanasan Magana dakai,,bakinsa na rawa yace gani nan gani nan..
Yana gamawa ya Tashi a fusace yayi kan nijlah,,ai kafin ya qarasa inda take harta zube a qasa tana birgima tana bashi hakuri..
Dan Allah kayi hakuri Handi mu bani,,bazan qaraba Na tuba Dan Allah kada ka dakeni kukan da nijlah ta riqayi Kenan tana ihu..
Hannu biyu ya sarqe a qirjinsa Yana binta da kallo,, yama rasa hukuncin daze yanke akanta,,dukanta zeyi kome,,to idan ma Na daketa ba hucewa zanyi ba,,inaga amfanin dukan..
Karka daketa wata zuciyar ta fada masa kayi mata nasiha shine abinda ze shirya maka nijlah Dan da gani Bata Jin Magana..
Bebi ta kantaba ya fada toilet,,wanka yayi ya fito Yana kallanta a inda ya Barta Sai birgima take kai kace dukanta yayi..
Wardrobe ya bude ya dauko faran shadda,,cikin mintina kadan ya shirya,,wayarsa ya dauka yayi hanyar fita,,da gudu nijlah ta Tashi zata fita ya daka Mata tsawa..
Ke wallahi ki kiyayeni koni sa'ankine,,Bayan aikin kashin dakika sani saikin sakamin da wani tashin hankali ko nijlah,,ina hankalinki da wayanki suke,,to wallahi ki fita a idona..
Safke kai qasa nijlah tayi tana bashi hakuri harya gama ya fita ya Kuma kulleta ta baya..
Cikin sauri ya dauka Mota ya tafi,, restaurant ya shiga ya siyo Mata wainar shinkafa da miya ko noma be bari ansaba ya hadamata da kunun Madara me sanyi..
Dasauri ya koma gidan ya bude dakin da take ya ajiyemata kayan abincin,,gashinan ki Tashi kici kafin naje wani guri yanzu Zan dawo,,idan Kuma naji abinda kika aikata ba daidaiba saina Saba Miki..
Daga haka ya fito sedai wannan Karan be rufe ta a dakin ba,,Yana zuwa bakin get ya Kalla baba Mai gadi yace..
Baba ka tsaya akan aikinka akwai yarinya ciki,,Dan Allah karka bari ta fita,,idan Kuma ka bari wani abu ya sameta nida kaine..
to ranka ya dade cewar get man Yana gyara Zaman hularsa..
Tinda mashkur ya fito gabansa me cigaba da faduwa ahaka har ya iso gida..
A fAlo ya Sami mummy zaune ta hada kai da gwaiwa,,kusa da ita mashkur ya zaune Yana hada hannunsa..
Pls sweet mom Dan Allah kidena irin wannan tinanin,,ki dauka qaddaran da Allah ya dorawa danki,,mummy kinsani banida burun auren wata Diya mace Bayan Yasmeen,, wannan aure daga Allah yake..
Kai rufemin baki,,kana so ka gayamin Shima zagin da kabata waya tayimin daga Allah ne??
Mummy zagi kuma?
Au tambaya kake,, mummy kinji shiko,,wai mu zeyiwa barikanchi,,ki rabu dashi lateefah ni wallahi gani nake kama chanzamin Shi sukayi..
Fuskar mashkur mummy ta riqa shafawa wai a tinaninta wanine suka samishi fuskar mashkur,,Babu abinda ta Ciro Dan haka tasa kuka tana cewa shine,,wallahi shine lateefah..
Dakyar mashkur ya iya hadiye saliva bakinshi,,muryanshi Na rawa yace,,pls aunty lateefah karki hadani da mummy,,kema kinsani bazan taba Bada waya a zagi mummy naba..
Kuma nijlah Bata iya zagiba,,tana da tarbiyya,,tassss tassss lateefah ta dauke mashkur da Mari tana nunashi da yatsa..
Kana nufin Karya mummy tayiwa nijlah kome,,
Tafe kunchinsa mashkur yayi ya kasa magana,lokaci guda hawaye suka wanke masa fuska..
Ita kanta mummy taji Marin sedai bazata iya hanawa ba sabida komai akayi Dan ita ake masa..
Yanzu ina ita nijlah take,,mummy ta tambaya a hankali..
Yana hawaye yace,,tana gida,,wanne gidan qin Bata amsa yayi sabida Yana tsaran kada suje su daketa danyaga alamar Hakan,,tinda Shima Basu barshi ba..
Wai ba tambayarka bakeba ba auta??
Mummy tana gidan abokina ya tsinchi kansa da yimata Karya..
Toka tafi yanzu yanzu inasan Magana daku gaba daya,,kaga gobe auntynka zata bar qasar,,yayanku Shi ya tafi tin safe..
To yace ya Tashi Yana tafiya Yana hada hanya..
Seda yayi hanyar saban gida yaji qaran wayarsa..
Zuciyarsa Na tafasa ya duba number me Kiran,,abban Yasmeen ne..
Nan ya samu guri yayi parking kafin ya daga wayar zuciyarsa na cigaba da halbawa Dan idan akwai abinda ya tsana be wuci a rabashi da Yasmeen ba..
Yana dauka abban yace,, mashkur kana lafiya,,bakinsa Narawa yace lafiya qlau Abba..
Kafin mashkur yaqara Magana Abba yace..
Naji duk abinda yafaru sedai hakan dakayi ya nuna mana kai ka hakura sa auren Yasmeen,,Dan haka nakeso kazo yanzu gidana inasan Magana dakai,,idan an gama komai saika amsa kudinka ka tafi,,nafasa baka Yasmeen..
Wayyo kukane kawai mashkur beba Shima saida yayi na zuci,,ga wani irin faduwa da gabansa yake jiyake kama zuciyarsa zata tsage biyu tabar gangan jikinsa..
Abba dan Allah kayi hakuri bazan iya rabuwa da Yasmeen ba,,ta zama ni nazama ita wallahi Abba badaga ni bane,,haka Allah ya qaddara,,Abba zan riqe Yasmeen amana,,Abba na tabbata babu abinda ze sameta indai tana tare Dani...
Dakata haka mashkur kaida Yasmeen kunyi hannun riga,,niba wannan bayanin na tambayekaba,,kazo nan da minti 5 kafin na fita..
Abba be ajiye wayan ba Yasmeen ta riqe qafafunsa tana kuka,,Abba inasan shi,,bazan iya rayuwa babu shiba,,Abba Dan Allah ka chanza wannan hukuncin yayi masa tsauri...
Murmushi mama tayi tana kallan Yasmeen sedai bata iya magana ba ta tashi tabarsu a falon...
*Kwana biyu kunjini shiru,,kada ku dauka Jan ajiyene,,hakan yafaru sakamakon samun matsalar wayana,,Wanda har yanzu bata gama zama daidai ba*..
Yawan comment yawan typing.
*Momn sultan ce*
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*WASILA....*
3⃣3⃣&3⃣4⃣
Mama na shiga daki ta zauna saman bed tana murmushi..
Da gudu Yasmeen ta shigo ta fada kan mama tana kuka..
Mama dan Allah kigaya Abba kada yafasa aurena,, wallahi mama inasanshi,,zamu shiga wani hali idan har bama tare..
Cike da takaici mama take kallanta sai kuma ta ture ta tana cewa,,ke dai anyi sakarya,mara wayo keda nake gayamiki gaskiya kina toshe kunne,,sai yanzu da kika gama harzuqa abban Baki shine Zaki kawomin Kara,,toki tashi kibani guri ban iyawa..
Kije gurinsa kusan yadda zakuyi,,naga dai kunfi kusa..
Cikin kuka Yasmeen tace Allah mama Abba yadauka zafi akan mashkur kuma ba haka yakamata yayi ba..
To ai saiki gayamasa yadda zeyi kafin mashkur yazo labari yasha babban,tinda yagayamiki baze iya sakin matarsa ba.
Ni Allah seya saketa tinda ba itace zabinshi ba,to ai shikenan ga gurinann daga haka mama ta fita a dakin tabar yasmeen..
Daki Abba ya shiga yana zagaye dakin tare da cije labe,,waini zaa wulaqantawa yarinya,, yarinyar da tintini samari 'ya 'yan manya ke bibiyar aurenta Amma taqi ta nacewa wannan yaran,,gashi yanzu abinda ya sakamana dashi,,sosai Abba ya shiga cikin tinani har besan lokacin da Yasmeen ta shigo dakin ba..
Kusa da Abba ta tsaya tana kallansa,,kafin tayi qarfin halin cewa..
Abba kayi hakuri ninasan ba laifin mashkur bane,,laifin iyayen yarinyarne,,kaga sadaka suka bashi ita Kuma Abba aiba fasa aurenmu zaayi ba,,sedai Kawai ya saki wannan 'yar masu yawan jejen..
Hakane Yasmeen Abba baki tinanin nan gaba ya dawo da matarsa,,Kuma fa kinsan yadda matar fari ke shiga ran namiji..
Murmushi Yasmeen tayi tana kallan Abba Sai Kuma tace,,hakane Abba amma ba irin wannan matan ke shiga ran miji ba,,Abba idan ka duba nijlah sadakace agurinsa ba auren soyayya akayi ba,nidai fatana roqon danake abba ka bishi a hankali kaga yadda ka dagamasa hankali dazu..
Zaro ido Abba yayi Yana kallan Yasmeen kafin yace,,ke har tausaya mar kike,,yaran da yaci amanarki..
Hakane abba sedai haryanzu banji chanji a soyayyar danake masa ba,,maimakon naji haka saima qara Sansa da tausayin halin dayake ciki n..
Doke bakin Yasmeen Abba yayi tare da nuna mata qofa,,magana take Shirin Yi Abba ya daka mata tsawa..
Fita nace,,ki fita kafin naci gidanku,,haka ,zaayi auren kije yana juyaki kamar yadda ze juya yar sadakan daya dauko,,nasan zeyi tinanin duk daya kuke..
Da gudu Yasmeen ta fito a dakin Abba tana me danasanin nuna baqin cikinta akan auren nijlah,,sedai tana fitowa suka kusa cin karo da mashkur Wanda ke tsaye jikin falon yana kwada sallama..
Jikinsa taso fadawa yayi saurin yin baya,,nan ta zube a qasa ta saki saban kuka..
Da sauri Abba ya fito yana cewa lafiya,,ganin mashkur yakasa qarasa abinda ze fada ya zuba masa ido..
Kai me kayimata?
Bakin mashkur na rawa yace Abba faduwa tayi' shine kana kallo baka taremin yarinyarba ta fadi qasa,,kodan kada da asara..
Ba haka bane abba,,naso yin haka kuma ta qoce,,Kai meya hanaka gocewa ka tare ta..
Mamace ta fito tana girgiza Kai,,dai kuma tace sannu da zuwa mashkur,,har qasa Mashkur ya zube yana gaida mama yayinda yasmeen ta cika da mamakin qin tareta da mashkur yayi..
Seda mama ta amsa kafin tace Bismillah ka shiga ciki.
Jiki ba kwari mashkur ya qarasa cikin falon yana addua acan cikin zuciyarsa..
Bayan kowa ya zauna Abba ya kalli mashkur ransa a bace yace,, yanzu Kai abinda kayiwa yar lele kayi daidai kenan,,koka Manta lokacin da kake zuwa safe da rana kai har dare zuwa kake gidannan kana 'yarmurya,,Seda kasu soyayyar ta zaka watsamana kasa a ido kaje can wata ruga ka aure Yan matsiyata kace zaka hadasu Kishi da diyar Dana Haifa??
Ita Dai mama shiru tayi Dan da so samune ita daki zata koma suyi yadda sukeso,sedai bata da damaryin haka,Dan haka ta zuba ido da kunne tana sauraransu..
Seda Abba yakai aya kafin mashkur yafara Magana cike da fargaba da tashin hankali..
Abba nasan nayi laifi sedai ina me Neman afuwa,,ayi hakuri a dauka uzurina.
Wanne uzuri gareka kaida ka,, dasauri mama tace..
Alhaji hakurin Dai zaayi.
To shikenan na hakura amma ya sani aure Babu Shi..
Raurau Yasmeen tayi da ido tana kallan abba,, mashkur ko kasa Magana yayi Banda addua Babu abinda yake..
Ganin Abba yayi shiru yasa mashkur Dan risinawa yace,,Abba nagode sosai hukuncin daka yanke yama tsauri ka sassauta ko yasmeen..
Kama qadan garuwa haka Yasmeen ta shiga daga kai tana zubda hawaye..
Seda Abba yagama ciwa mashkur mutumci da fada San ransa kafin ya nuna ya hakura..
Sharuda iri iri Abba ya gindayawa mashkur amma duk da haka mashkur yace yaji ya gani,,Shi burinsa Kawai ya samu nutsuwa ta bangaren Yasmeen Sai yaji Dana mummy da sauran Yan uwansa..
Tashi kace amma kasani badan kai nayi haka ba sedai yar lele Naga ta nace akan soyayyarka saikace kai kafi kowa iya soyayya kana tafiya Sumi Sumi dakai..
Godiya mashkur yayi yayiwa mama sallama,,sabida kunya dakyar mama ta iya amsashi,,ta Kuma tabbata Yana yiwa Yasmeen soyayya ta gaskiya danda wanine da tini yabarta koda itace autar Mata..
Duk da mashkur beji dadin yadda Abba yamasa ba sedai be nuna yasmeen a fuska ba dan haka ya fita a gidan cikin sauri..
Yana fita mama ta Kalli Abba Ranta a mugun bace tace..
Gaskiya Alhaji baka kyautaba,, wannan fa surukinkane nan da sati uku amma ka tsaya kana yimasa irin wannan Abu duk akan yarka,, wannan wacce irin wayewa gareka,,to wallahi ka sani wannan abun dakayi ba qima ka siyamana ba,, mutunchi Kawai ka zubar mana a idan Duniya,,ke Kuma ki shiga hankali mara kunyar banza da wufi,,kinsan Kina San nashi kika Bada dama mahaifinki ya wulaqantashi..
Kuma Yasmeen tasa tana kallan abbanta..
Cikin fada Abba yace ke wannan abun da kikayi daidaine,,ina mijinki kina dagamin murya..
Tabe baki mama tayi tace daga gayar gaskiya Sai cibi yazama Qari..
Ke Naga alama sabida takuran da kikema 'yar lele shiyasa takeso ayi auren nan itama ta huta,,kina Abu kama bake kika haifetaba..
Fita mama tayi adakin yayinda Yasmeen tabi Bayan ta,, Yasmeen Na fita ta shiga dakinta,,waya ta dauka ta Kira mashkur..
Bugu daya ana biyu ya dauka..
Ko sallamarta be iya amsawa ba yace,,kin kyauta da kika bari aka yimin irin wannan tarban a gidanku,,Yasmeen nayi tinanin tallafi rayuwa a lokacin da yan uwana suka sani gaba,,sai gashi kema kinyi fiye da abinda sukamin..
Cikin yauqi Yasmeen tace,,haba baby ai duk kaika ja,,kasan yadda na tsani kishiya sai gashi kayimin ita tinkafin na shigo cikin gidanka kuma daka tashi yin auren sai auri abu mafi tsana a cikin zuciyana,,ta Yaya kake tsammanin hankalina baze tashi ba..
Yayi kyau kawai mashkur yace..
Shikenan baby ka kwantar da hankalinka,,magana ya riga ya wuce tinda gashi Abba ya hakura zaayi biki..
To naji,,Amma kibari zan kiraki anjima yanzu mummy ke San ganina,,kukan shagwaba Yasmeen ta saka tana cewa..
Ni ah ah da yaushe muka fara magana kafasan nayi missing Dinka,, murmushi yayi najin dadi yace..
To waya ja Mana hakan?
Duk kaine Yasmeen ta fada tana turo Baki,,hmmm yarinya nakusa ramawa indai nine,,saura kwana kadan kishigo hannuna..
Dariya Yasmeen tayi ta kashe wayar,,nan ta fada kan bed tana juyi...
Ko cikin get be shiga da motan ba yayi parking a waje,,dasauri ya kwankwasa qofa get man ya bude yana tambayan wanene?
Nine mashkur ya bashi amsa..
Dasauri ya shiga ciki yana sauri..
Tin daga falo yafarajin shensheqar kukanta har muryanta yadena fita..
Lokaci guda mashkur ya ida rikicewa,, dasauri ya qarasa shiga dakin yana kallanta..
Kwance yaganta a qasa tana juyi gefe guda ga abincin daya ajiyemata nan ko tabashi batayi ba..
Kusa da ita yaqarasa yana kallan fuskanta,,kafin yasa hannu biyu ya dagota.....
Luuuuuu tayi tafada jikinsa sabida yinwan daya gama cinyeta ga kukan datayi Shima ya taimaka gurin qara mata yinwa..
Subhanallah, nijlah nijlah yafada cikin daga muryar,, nijlah bata iya amsawa ba sai kawai dago kanta datayi tana kallansa da jajayen idanta dasuka gama canza kala zuwa jajaye..
Hawaye yaji sun fara zuba a idansa,,nan ya ringemeta yana shafa bayanta..
Cike da tashin hankali yake magana.
Kiyi hakuri nijlah bansan tafiyane ze haifarmiki da matsala ba,,meya sameki?waya tabaki? Kodai tafiyanane..
Sumbatu sosai ya shigayi yana shafa bayanta..
Lamo nijlah tayi tana safke ajiyar zuciya tare da qara shigewa jikinsa..
Janyota yayi daga kafadarsa yana shafa siririn hancinta zuwa kan lebenta,hawayen fuskanshi na diga akan fuskanta..
Ido ya zuba mata baya ko kiftawa itako sabida San jiki sai mutsiniya take ajikinsa tana qara birgema akan cinyarsa..
Ahankali ya bude Baki ya Kira sunanata sedai wannan Karan ma bata amsaba sai turo masa Dan qaramin bakinta datayi tanasan magana takasa sabida yadda jikinta yayi sanyi ga wani irin zafi datakeji yana ratsa dukkan wata qofa ta jikinta..
Ganin taqi magana sai Dan qaramin bakinta dake ture agaba tana tsikarin ogah mashkur dashi yasa shi sa hannu yana zagaye bakin..
Qara shige masa tayi tanasan Kiran yinwa taji ya cafke bakin yana masa wani irin tsotso..
Sosai yake tsotsar Pink lips dinta tare da yawo da ................
Niko nace lallai ma mashkur,,wato harka manta da Kiran mummy tare da tarin matsalolinka lolxx..
Mu hadu a next page Dan jin yadda zata kaya tsakanin ango da amaryarsa lolxx..
Comment & share
My WhatsApp number:09038049272.ga masu son Shiga groups dina,,gyara akan labarin ko tinasarwa....
*Momn sultan ce*
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*HUSSAIN 80k....*
3⃣5⃣&3⃣6⃣
Da hannunsa a sansan jikinta,,Shiru nijlah tayi tana Jin Yadda yake zogar bakinta,, qoqarin kwatar kanta tayi sedai be bata damar hakan ba,,gashi jikinta ba kwari kukama bazata iyaba Dan haka ta zuba sarautar Allah Ido tana kallansa.
Sosai yake shamata lips tare da shafa jikinta Wanda ya kwanta saikace ta shekara Bataci abinci ba.
Sosai mashkur ya rikice ya gigice harya manta da wadda yake tare...
Hannu yasa Yana shafa fuskanta tare da gangarowa zuwa Kan qirjinta,,Yan qananun nononta yafara shafawa Yana lumshe ido,kwanciya yayi a jikinta ya Rasa inda zaisa kanshi yaji dadi..
Cikin Jin zafin dabata tabajin irinshiba tafara tureshi tana kuka a hankali,muryanta na rawa tace"
Dan Allah kayi hakuri wallahi da zafi.
Yana jinta sedai baze iya magana ba Dan haka yafara gyadamata kai tare da cigaba da murmula Yan Kan nonon Yana qoqarin janye rigar jikinta.
Dasauri ta riqe hannunsa tana kuka tana girgiza Maza kai tarasa wanne irin Abu yake Mata muguntane ko hukunchin laifin da aka sanar masa tayi.
Muryanshi chan kasa kamar wani maraya yace"pls amaryata dauke hannunki ko bakyasan ladan da ma'aurata ke samu a irin wannan lokacin, yayi maganar kamar Wanda yasha kayan maye..
Gabantane ya cigaba da faduwa nan ta janyo sauran qarfin daya rage a jikinta tafara tureshi tana dukan qirjinsa,,cikin kuka take magana"
Dan Allah Ka kyaleni wallahi da zafi,Nina hakura da ladan kuma kuma"
Bata Ida qarasa abinda takesan fadaba ya fizgota taqara komawa jikinsa,, hannu yasa Yaja musu bargo ya lullubesu,,jikinsa har rawa yake gurin janye rigar dake jikinta..
Be damu da kankantar boob's dintaba yakai Baki Yana tsotsa,,cikin kwarewa da iyawa,, hannu nijlah ta dora akai tana kurma masa uban ihu,,Amma duk da haka mashkur be kyaletaba Saima qoqarin cire wandon dake jikinta yake..
Kuka taqara saki,,cikin kuka take magana,,Dan Allah Dan birni Ka Bari karka kasheni wallahi yinwa nakeji kaji tausayina nice fa nijlanka ni wallahi na hakura da auren..
Maimakon ya saketa Saima hade bakinsu guri guda yayi,,ta bude baki Zata saki kuka yayi nasaran chafke harshenta Yana masa wani irin zuga kamar ya Sami cikakkiyar mace.
Lokaci guda ya haukace mata,,ganin Yana Abu kama bashiba yasata gartsa masa cizo a lebe,,ba Shiri mashkur ya saketa Yana ajiyar zuciya..
Rasa inda zesa kansa yayi sabida Yadda joystick dinsa take halbawa ta miqe sosai tana Neman inda Zata fake,,hannu yasa ya shafi Kan fanfon Yana murmushi..
Ko kadan beji haushin abinda ya aikataba Dan Dama Yana da niyyar hakan,,ko Zata nitsu ta gane yanzu baa gaban kaka take ba balle ta riqayin Yadda taso..
Kallansa ya maida Kan nijlah Wanda zuwa yanzu ta kofa jikin kofa ta rakube tana shafa lips dinta da suka kumbura sukayi jajir dasu,,kuka take sosai tana jamasa Allah ya ISA a zuci.
Hannu ya miqa alamun tazo ta maqale kafata tana turomasa Baki,,tsawa ya daka Mata Yana cewa ba cewa nayi kizo ba..
Aibe Ida magana ba nijlah ta zube a gurin tana birgima tana cewa,,anfasa Sanka nika kaini gurin Kaka bazan zauna dakaiba..
Murmushi yayi muryanshi sarqe yace Allah ko amarya,,tome akayi da maza kike wannan kuka..
Aidama bazasaka sani ba,,tinda lokacin a hauka kake,,kuma ai Baka gayama malam da liman Ka tabayin hauka ba,,nasan dasun sani bazasu Baka aurena ba,,da tini iro Zan aura tafada cike da tsoro..
Tabe Baki yayi Yana cewa dadina dake nijlah yarinta ,,waya gayamiki na tabayin wanka,,
Cikin kuka tace Allah Ka tabayi Naga yanzu ma Saida ya tashi kuma idan karyanayi kaduba nan tafada tana dage masa Riga.
Qananun boob's dinta ya zuba ido,,balaifi sun fito musamman ma yanzu da sukaji abinda Basu tabaji ba,, ahankali ya tashi Yana tafiya yayi inda takel" ihun data sakine yasashi dakatawa Yana kallanta da lulu eyes dinsa da suka Gama rikicewa sabida tsabar jarabar dake jinsa..
Ganin bata da niyyar denawa yasashi zuba rungume hannunsa Yana cewa idan kin Gama sai muyi magana,,Dama gidan mummy nakeso muje dake kinga saiki bata hakuri idan kuma kika qara Saina yimiki Wanda yafi wannan zafi da ciwo..
Jin zasu tafi subar Zama daga ita sai Shi yasata saurin hadiye kukanta tana cewa Allah Zan bata badai hakuri ba,,ni wallahi ko goyata kace Allah zanyi dadai Ka qarayimin wannan abun..
Dariyace taso kwace masa Amma ya dake Yana kallanta Yana shafa joystick dinsa dataqi kwanciya haryanzu tana haniniya cikin wando..
Fuska dauke da murmushi yace indai hakane toki zo,, sabida rashin wayo batayi qaddama ta tafi jikinsa tare da zama kan cinyarsa,, hannunsa ta kama ta dora Kan nononta dasukayi Dan Kai suna Mata zafi tace...
Dan Allah kado taba kaji Yadda sukayi kama an.... Kasa qarasawa tayi jinya kamasu da mulmula yanayi Yana kashe Mata Ido..
Tabe Baki tayi zatamasa kuka yace ke dallah rufemin Baki,,idan ma zaki Saba ki Saba,,niba sakaran namiji bane dazan zauna rainonki ki girma kina Bani wahala,,gwara tin yanzu kisan menene auren..
Tashi tayi daga jikinsa tana cewa aidai na sani koba Kai ruwan wanka ne da dafa tuwo ba..
Gashi kema kince koba shibane??
Kinga ko ai tambaya kikayi,,Dan haka bashi bane,,idan shine to meyasa Ake aure,,idan hakane sai kowacce mace ta zauna a gida tana cin tuwo da Kai ruwan Kai..
Da gefen Ido ta riqa kallansa tana cewa to nidai Shina sani kuma Shi zanyi..
Akankali ta fada Dan haka be Gama Jin abinda ta fada ba Dan haka ya tambaya,,me kike fada..
Dasauri nijlah tace cewa nayi yinwa nakeji"
Dame ya hanaki cin abincin gashinan kina kallo,, turo Baki tayi tana cewa Aiba a hannuna Ka Bani ba,,nafiso kabani da kanka kaga idan nayi Kashi bazaka qara rankwashina ba tinda kaika Bani naci..
Baki ya saki Yana sauraranta harta Kai aya,,kafin yace au Dama kina sane kikayimin Kashi to wallahi idan kika qara Saina yimiki irin abun dazu kinji dai na gayamiki..
Zafi Ido tayi tana cewa Bama Zan qarayiba tafada tana Jan takeaway dake gefenta..
Tinda yafara ci Mashkur ya kafeta da ido,,jiyake kama ya qara koze rage Jin abinda yakeji a maransa,,duk da Shi bame yawan jaraba bane Amma yau Jin kansa yake kama yafi kowa,,jiyake kama ya cinyeta danya da jaraba..
Nijlah ko cin abincinta take batasan wainar dayake toyawa ba,,bata iya cinyewaba sabida tsoran dake dawainiya da ita ta ture takeaway tana cewa Nina koshi Ka tashi tafi Chan..
Kallan abincin yayi yace ba inda zamuje saikin cinye,,ba musu tajashi gabanta ta fada ci,,bata dagoba Saida ta cinye ta dago tana kallansa..
Lakuce Mata Kai yayi Yana cewa yauwa yarinyar kirki aka nakeso ki riqa Jin magana idan kinaji kin hutan da kanki hukuncina..
To tace ta tashi ta dauka mayafinta..
Kinyi wanka ya tambayeta?
Bakinta na rawa tace ai ban iyaba..
Kina nufin a haka zamu tafi,,eh tace tana saa takalmi"
Dan Allah kazo muje idan naje can zanyi..
Hannunta ya kama yace inaso idan daddy ya tambayeki zaki zauna a gurin mummy ko a gurina kice a wajena zaki zauna kinji amaryata,,bazan qara yimiki hukunci ba kinji..
Daga masa Kai tayi danta qagu su fita,,tasani hankalinta saiyafi kwanciya..
Car keys dinsa ya dauka ya gyara Mata rigar jikinta tare da riqe hannunta suka fara tafiya..
Daya kofar ya budemata ta Shiga yayinda Shima ya zagaya daya kofan ya Shiga nan ya kunna motan suka dauka hanyar gidan mummy...
Minti 30 ya kaisu gidan Dan suna da nisa tsakanin saban gida da nan,,Yana zuwa ya fito Yana jiran ta fito yaji Shiru,,tinawa yayi bata iyaba Dan haka yaje ya bude Mata Yana cewa,,
Idan ma zaki koya bude mota ki koya Danni ba driver bane..
Aunty lateefah dake Sama taji tsayuwar motarsa ta leqo ta window taga duk abinda yayi anan ta fara tafa hannu tana cewa mummy taso kiga abinda auntynki yake,,tin yanzu ya Zama bawan Mata wai wannan jaririyar ke juyashi har Yana bude Mata mota..
Bata Ida magana ba taga mashkur ya daga nijlah Sama ya dorata Saman wuyansa Yana cewa oya fara,,doki sukuta sukuta aka har suka qarasa shigowa falon...
Dasauri mummy da aunty lateefah suka sauko falon qasa Dan ganewa idansu...
Sunyi rashin sa'a kafin su qaraso har mashkur ya safke nijlah Yana murmushi tare da cewa idan har kinyi abinda nace Zan riqa goyaki acan ina Baki wannan abun me sanyi,,ice cream kenan..
Dariya nijlah tayi da kumburanran bakinta tace Allah kado,,Allah kuwa yace Yana Nuna Mata Kan kujera,,kinga zauna anan kafin mummy tazo,,dakinga tazo ki.......
Uwarka zatayimin yaji mummy ta fada tana Nuna nijlah da yatsa,,idan ba mantawa yayina tinda yake mummy bata taba zaginshiba sai yau Dan haka yayi qasa da Kai yasan abin babbane ba qarami ba..
Zauna anan mara Jin magana banace Ka saketa ta koma garinsuba ninace zanyi duk abinda ya dace,,Zan Gina musu gida zanba Yan uwanta kudin da harsu mutu bazasu iya kashesuba,,tinda nasan fulani Basu iya cin me dadi daga kosai sai buredi..
Ahankali yace mummy kiyi hakuri Dan Allah kidena irin wannan maganganun sabida gaba,,bamusan matakin dazata takaba...
Salati latifa ta saki tana cewa shikenan sun hargitsamin kwakwalwar Dan uwa.
Haba aunty lateefah kefa babbace"
Ah ah Nina haifi duniya mara kunyar banza kawai.
Banza ya Mata ya Shiga ba mummy hakuri tare da yimata wa'azi..
shikenan ai mummy tace, tinda Ka nace saika zauna da ita anan gidan Dan Baka isa Ka tafi da ita wani guri Ka Barni anan ba..
Kafin mashkur yayi magana daddy ya shigo falon Yana cewa,,idan ta zaba Zama anan din ba,,kinsan dai yakamata afara Basu Dama a matsayinsu na Mata da miji aji tsarinsu..
Cikin fishi mummy tace kajika da wani magana,,su din har wani tsari garesu..
Ita dai nijlah tinda ta shigo Ido ta zuba musu tana kallan bakin kowa,,ta kasa magana sabida tsoran hukunci.
Daddy ne ya kalleta yanasan tambayarta inda takesan Zama danshi bayasan zamanta a gurin mummy,,kafin yayi magana yaga lebenta kumbure sunyi jajir dasu...
Idansa ya safke kanta Yana kallan yanayinta kama Wanda tayi kuka,,tinani yayi kodai dukanta mashkur yayi Dan haka ya juya Yana kallan mashkur yace"
Auta meya faru da yarinyar mutane Naga bakinta a kumbure,,badai dukanta kayi ba..
Girjinsa yaji ya halba da sauri,,nan yaji dabara ta fado masa ya juya Yana kallan mummy Wanda ta tsareshi da Ido,,
Bakinsa na rawa yace uhmn Dama faduwa tayi da zamu Tah......
Kafin ya qarasa yaji muryar nijlah tana cewa,, lah lah lah,,malaminmu yace babu kyau karya..
Zare Mata Ido yayi mummy tayi saurin cewa kaga dena zare Mata Ido ta Fadi gaskiya,,nasan dukanta kayi kanaso ta tafi..
Dasauri nijlah tace ba dukana yayi ba,,Dama Dama bakina da nasa ya hada Yana........
Sabida firgice da kunya gami da tashin hankali mashkur yayi saurin bige Mata Baki..
Tafi aunty lateefah tafara tana kallan mummy..
Daddy Kam kunyace ta kamashi harya Rasa inda zesa kanshi.....
Yawan comments yawan typing,,kuyi hakuri da rashin amsa comments Baku,,damar hakan ne ban Samu ba,,idan kuka kuka dena Nima Zan dena typing Allah kunji harna rantse..
Pls share.
*Momn sultan ce ✍✍✍*
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*SIS NAJA'ART.....*
3⃣7⃣&3⃣8⃣
Kasa magana daddy yayi Dan baze iya ba daidai wannan lokacin Dan haka ya shige dakinsa Yana murmushi batare da kowa ya Ganshi ba..
Mummy ce tayi qarfin halin cewa,,Kai mashkur Ka Bani amsa mana,,kayi Shiru kana kallona..
Dakyar ya iya bude baki yace" mummy nafa gayamiki faduwa tayi..
Karya kake wallahi idan zaka Fadi gaskiya Ka fada cewar aunty lateefah..
Kinga lateefah rabu dashi,,ke Dan ubanki zonan,mummy ta fada tana kallan nijlah"
Qin zuwa tayi ta zuba mashkur ido,,shiko ya dalla Mata harara tare da yimata kallan Zan kamaki.
Wai ba magana nake Miki ba kin tsareni da Ido,,shegiya mayya me kikaiwa Dana" kunyace takama mashkur Dan haka ya kauda Kai Yana cewa..
Haba mummy me wannan yarinyar zatayimin..
Ka rufemin baki,, ninasan ba lafiya garekaba mashkur,,yo inba mara lafiya ba yama zaka hada Baki da wannan tafada tana Nuna nijlah..
Fakar idan mummy nijlah tayi ta Dan murguda Mata baki,, sedai aduk abinda take akan idon mashkur,,nan yaqara kulewa tare da daukan alwashin koya mata hankali aduk lokacin data sake suka kebe guri daya..
Wai Baka jina?
Cike da kunya yace,,mummy kema kinsan ba haka bane..
To yayane Ubana,,Naga dai a gabanka ta fada..
Hannu mummy tasa ta janyo nijlah tare da zuba Mata rankwashi" tace wai tambayarki nake ba..
Ki Bani amsa mana kinyi Shiru kema kina kallona" cike da tsoro nijlah tafara magana bakinta na rawa" ummmm ummmm dama..
Mashkur yayi saurin bige Mata Baki ta hanyar hanata magana da Ido tare da qif qif ta Mata su....
Yiwa mutane Shiru ko Kai Dana tambayeka Ka Bani amsa,,da zaka hanata magana..
Ina jinki mummy ta fada tana kallan nijlah,,,Dama me??
Bude baki nijlah tayi tana San yin bayani mashkur yace"
Yiwa mutane Shiru"
Bakin nijlah gaba tace" toba tambayana kayiba,,kuma Naga bakace Karna gayaba idan an tambaya cewa kayi nace banasan Zama a gid...
Be Bari ta qarasa ba ya saki tari me rikitarwa,,shiru nijlah tayi tana cewa" sannu kado,,mummy ko haushi ya isheta ganin Yadda suka sata a gaba suna jamata Rai.
Seda nijlah taga mashkur yayi Shiru ya dena tarin tace to mummy in Gaya???
Eh gayamin..
Dama shine ya..
Mashkur yayi saurin katseta"
Wallahi idan naji kin qara cewa uffan anan sai nayi maganinki..
Kama bakinta nijlah tayi tana bashi hakuri" fita anan kafin Saba Miki shashasha mara wayo kawai..
Da gudu nijlah ta fita waje ta zauna tana karkarwa sabida tsabar firgitatan da yayi..
Tana fita mashkur yayi Shiru tare da miqewa tsaye,,zuciyarsa na bugawa da qarfin gaske sabida tsabar bacin Rai,,nan take gumi ya Shiga karyo masa ta ko ina a jikinsa,, iskar ya furzar cike da Jin kunyar mummy yafara satar kallanta..
Dole Ka riqa kallona da gefen Ido Dan wannan abun kunyar da kayi ba qarami bane" auta kana ko da hankali,,ace duk matan garinann Ka Rasa Wanda zatayi tarayya da ita sai wannan,,wallahi Ka Bani kunya..
Gaba daya ya Rasa inda inda zesa kansa,,ya Rasa meyasa mummy take masa haka,,naga dai matatace koma me nayi ba laifi na aikataba yafada cikin zuciyarsa" Amma take yimasa haka akan nijlah...
Suna cikin haka daddy ya fito sabida Jin an fara Kiran salla,,
Yana fitowa ya gansu sunyi cirko cirko dasu kowannesu dauke da tashin hankali musamman Shi mashkur da kunya ta Gama lullubeshi.
Nauyayyar ajiyar zuciya daddy ya safke Yana kallan mashkur,,yace Kai bakaji ana Kiran sallah ba ka zauna kana luguden lebe..
Daddy kama yasan haryar guduwa mashkur yake nema,,nan yayi saurin daukar wayarsa yasa aljihu tare da bin bayan daddy Yana sunne Kai a qasa...
Turus daddy yayi gannin nijlah kwance a qofa tana rawar sanyi,,duk da ba wani sanyi akeba,, tanayine kawai Dan mashkur ya gani ya kuma tausaya masa,,sabida tinda take dashi bata taba ganin bacin ransa irin na yauwa,,ta tabbata Allah ne kawai ze kwaceta.
Sosa Kai mashkur yayi tare da qararo murmushin karya Yana Mata,,yace ke kuma me kikeyi anan,,tashi ki Shiga ciki,,Nima yanzu Zan dawo sai mu tafi gida ko yaqare maganar Yana kallan kwayar idanta..
Daddy najin abinda ya fada ya wuce ya barshi awurin ta..
Kwafa mashkur yayi Shima ya tafi Yana saurin Jin har an tada sallah..
Har suka idar da sallah suka dawo nijlah tana nan zaune a inda suka Barta,,mummy ko da aunty lateefah haushi da takaici be Bari in tashi daga inda suke ba..
Mashkur na zuwa ya kama hannun Nijlah ta miqar da ita tsaye Yana cewa duba kiga Yadda kika bata jikinki,,kodan bakisan ciwan wanki ba..
Shi dai daddy be kulasu ba ya Shiga ciki Yana murmushi" Dan soyayya yake hango soyayyar nijlah a idan mashkur ya tabbata nan gaba suma zasuji dadin Zama da ita..
Daddy na Shiga mashkur ya kama kunnan nijlah da karfin gaske Yana murdawa"
Wayyo wayyo nijlah tafada tanasan kuka..
Dan yatsansa ya Dora akan lips dinta yana cewa"
Idan kika sake naji kukanki saikin yaba Aya zaqinta kuma wallahi kika qara magana saina yanke wannan bakin da bayajin magana ya qare maganar Yana dungurinta...
Tini ta hadiye kukan tana waiwayen inda Zata ga Samu mai ceton ta..
Kigama juyinki anan Baki da me kwatarki a hannuna,,sai kuma yayi kwafa Yana cewa yarinya Saima da dare zakiyi bayani.
Badai nikika watsama kasa a Ido ba?
Idon nijlah taf da hawaye tace Dan Allah kayi hakuri wallahi bazan qara ba..
Kima qara cewar mashkur..
Mashkur Kai mashkur kana inane,,kafasan sauri nake,,zaka zaunar Dani anan..
Daddy gannin wannan yarinyarce" to kadai vita a hankali..
Tashi mu Shiga ciki saura yanzu ma kimin irin abinda kikayi dazu..
Batayi magana ba ta tashi suka Shiga cikin falon..
Daddyne zaune sai mummy dake kusa dashi aunty lateefah na kitchen taje daukowa mummy cup..
Kusa da daddy mashkur ya zauna nijlah ko ta rabe acan gefe tana hawaye..
Fakar idon kowa mashkur yayi yana yiwa nijlah magana ahankali Yadda bame ji sai ita,,yace..
Ke dukanki nayi ko zaki zaki sani gaba kina kukan banza" to wallahi ki Adana kukanki kafin hawayen su qare lokacin zubarsu beyi ba,,kuma ki matsonan yafada Yana Nuna kusa da mummy..
Ba musu nijlah taja gindi tana matsowa" mummy tayi wani irin zabura tare da matsawa tana cewa,,dakata anan kafin ki gogamin karnin Shanu" kema Baki da maraba dasu..
Kai daddy ya girgiza Yana kallan mummy sedai baze iya yimata fada agaban danta da sirikartaba,,Dan haka ya chanza zancen ta haryar cewa"
Mashkur Dama abinda yasa na Kira Bai wuci magana daya zuwa biyu ba,,Abu na farko inasan sanin inda zaka zauna da wannan yarinya,, zaka kaita gidanka dana Gina ma ko zaka Barta a Wanda kuke ciki ala bashi idan anyi daurin auren Ka da Yasmeen saika kaita can,,ko kuma anan gidan zaka zauna da ita?????
Kallan mummy mashkur yayi Yana San cewa a saban gidansa zasu zauna yaga mummy na yimasa Jan kunne akan hakan tare da nunamasa cewa anan kusa da ita zasu zauna..
Dan haka yayi saurin maida hankali ga daddy tare da cewa"
Daddy inaga a tambaya nijlah,,tinda ita Zata zauna akoma inane idan yaso bayan daurin auren sai na hadesu a guri guda Dan gaskiya Bana San raba Iyalina..
Eh hakan yayi kyau cewar daddy Yana kallan nijlah"
Nijlah daddy ya Kira sunanta...
Tinda nijlah ta safke Kai qasa bata qara dagowa ba Saida taji an Kira sunanta..
Nijlah kinji tambayana ko??
Bakinta na rawa tace" eh Baba naji..
Kaji yar kauyen banza daddy ma bazata iya kiraba sai wani Baba,, tokin Baba da Baba acan ruga nan birni kikazo cewar mummy cikin daga murya...
Ko kadan ran daddy be baci ba Saima murmushi dayayi nijlah ko bata kalli inda mummy ke zaune ba ..
Ki Bani amsa a ina zaki zauna,,nan gidan ko can inda kuke zaune..
Dam gaban nijlah ya bada,,Dan harga Allah idan so samune zatafisu su zauna a gaban mummy Dan ita gwara Mata fada da zagin mummy akan irin matsar da nononta suka sha tare da tsotse Mata Baki da jagula Mata jikin dayayi,,sedai bata da damar gayar hakan sabida tinawa da Jan kunnan daya Mata..
Jin shirun yayi tawa yasa daddy cewa" kinyi Shiru yarinya muna sauraranki..
Mashkur Kam Banda faduwar gaba babu abinda yake ji, so yake ta dago Kai su hada Ido koya Samu damar Tina Mata gargadinsa ita kuma taqi dagowa Saima qara yin qasa dakai take..
Ahankali nijlah ta bude baki jikinta da bakinta Kai komai ma na jikinta rawa yake tace"
Acan din Zan zauna nijlah ta fada cike da tsoro..
Tsaye mummy ta tashi tana cewa"
Wallahi Baki isaba,,kujimin shegiyar yarinya,, "yar mitsitsiya dake kin iya gulma da kini Bibi"
To anan zaki zauna kinji na gayamiki,, nijlah na karkarwa tace to..
Kallan daddy mashkur yayi daddy ya shafa kanshi Yana cewa Ka kwanta da hankalinka auta,,can din data zaba anan zaki sauna kaji..
Sabida dadi har besan lokacin da murmushi ya subuce masa ba ,,kasa yayi da Kai Yana cewa,,daddy mun gode Allah yaqara girma..
Tashi kuce daddy yafada abinsa.
Haukane kawai mummy batayi ba,,taso dukan nijlah sedai bazata iya saka hannunta jikin wannan kazamarba,,tana ji tana gani haka suka fita a falon...
Har mota Mashkur ya kaita Yana murmushi,,bayan ya bude mata kofa ta Shiga a zaga ta inda take yayi kissing bakinta Yana cewa"haka nakeso ki Zama mejin magana kinji amaryata"" yanzu dai ki jirani ina zuwa 2 minutes kawai ya ISA..
Yana tafiya nijlah ta Tabe Baki tana cewa ko menene kuma 2 munat oho masa,,shiyasa yasani tafada tana kwantar da kanta jikin kujeran..
Falon mashkur ya koma ya je daf da mummy ya riqe hannunta,,fizgewa tayi tana hararansa,, murmushi yayi Yana cewa haba sweet mom,,kinfasan banasan bacin ranki,,Dan Allah mummy ki saki ranki,,kiso nijlah kamar Yadda kike Sona..
Ka rufemin Baki auta,,kana da kunya kuwa" rufe Ido yayi Yana cewa mummy anjima Zan dawo kinga diyarki tana Kiran waya,, yafada Yana Nuna Mata wayar data fara ringing a hannunsa..
Tuni number Yasmeen ta bayyana,, murmushi mummy tayi tana cewa idan kaje Ka gaisheta.
To yace ta tashi yana dariya,,abinda mummy bata sani ba kuwa,,shiya tura Yasmeen text massage yace ta kirashi..
Yana zuwa ya Samu nijlah harta fara bacci bayan ya tada mota ya dauka wayar,,
A kunne ya Kara Yana cewa" hello baby..
Uhmn uhmn wai haryanzu Baka zoba inata jiranka" bayan kasan na Gama hada lefen gani kawai zaka zo kayi,,abinda be makaba sai a chanza..
Murmushi yayi me sauti Yana cewa" nasan baby na ta iya Zabe,,karki wani damu nasan kayan sunyi kyau..
Kuka Yasmeen taka tana masa shagwaba,,nan da nan yaji babu abinda yakeso sai ganinta,,tini ya karya akalar motar ta dawo daga hanyar saban gida suwa gidansu Yasmeen...
To to shikenan ki kwantar da hankalinki ina hanya yanzu haka..
Wani tsalle Yasmeen tayi ta katse Kiran tana fadawa cinyar mama..
Seda Mashkur yayi nisa a hanyas ta zuwa gurin yasmeen ya Tina da nijlah dake kwance bacci me nauyi yafara daukanta,,yazo juyawa Amma baze iya ba Dan haka ya tafi da ita a cikin motan....
Comment & share
*Momn sultan ce ✍ ✍✍*
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*SIS NAJA'ART.....*
3⃣9⃣&4⃣0⃣
Tafiya yake Yana Jin farin ciki da annashuwa na qara ziyartar zuciyarsa" tin Yana tafiya anhankali har yaga tafiya bata sauri" gudu ya saki tare da kunna waqar soyayya dadi,,tini ta hade cikin motar da sauti me dadin gaske..
Tafiya yake Yana jinjiga,,kallo daya zaka masa kagane Yana cikin farin ciki..
A Dan firgice nijlah ta Farka sabida Jin iska me zafi tafara kadawa ga qaran kidan dake tashi..
Hannu daya yasa ya tare da,,dayan Yana tuqi dashi,, fuskanshi dauke da murmushi yafara shafa fuskanta Yana cewa"
Keda wa Naga kintashi a firgice" langwabewa tayi a jikinsa taqi tankasa" kodai azumin magana kika dauka,,nan ma nijlah batayi magana sema kwantar da kanta jikin kujeran mota tayi tana lumshe ido..
Uhmn" kema kin iya muskilanci ko,,turo Dan qaramin bakinta tayi tana girgiza masa Kai..
To meya tasheki adaidai wannan kuma,,har kina firgita?
Ahankali nijlah tace" Nima bansani ba..
Shikenan kirinqa addau idan zaki kwanta bacci"
Cike da sanyin jiki irin na Wanda ya tashi a bacci tace"
Aiba da dare bane,,kuma indai Zan kwanta da dare inayi,,kakama tana tofamin..
Waya gayamiki a bacci dare kawai Ake addu'a?
Shiru tayi Dan ba Wanda ya gayamata,,Niko nace wasu manyan ma basa addua lokacin baccin rana,yakuma kamata mu gyara,,sabida addu'a tana taimaka mana gurin kariya daga sharrin shaidan,,katangar qarfece ga duk wani musulmi...
Kinyi Shiru?
Nima bansani ba,,to shikenan saiki kiyaye,,kinga dai abinda yafaru yanzu..
To nijlah tace tana qoqarin komawa vaccinta.
Kingama munzo inda nakesan zuwa" ki zauna a mota nizan Shiga nan gidan yafada Yana Nuna get gidansu Yasmeen..
A hankali ta daga Kai tana kallan gidan gabanta na faduwa tace" kado nan kuma inane waiku Dama a birni kowa gidansa haka yake da ciyawa" kaga Dana zo da saniyana Aida ta Samu abinci,,ba ruwanmu da kaita jeje kiwo ko???
Hararanta yayi Yana cewa" zaki fara shirmen naki ko,,waya gayamiki abincin dabobine?
To menene Shi,,gashinan wani ya girma wani kanana a qasa,,sai ruwan banza Ake bashi tinda bashi da amfani..
Inji waye ta tambayeta Yana tsareta da Ido..
Gashinan na gani..
To wannan Bana saniya bane,,ado akeyi dashi anan bakuma nasan yawan surutu kinji nagayamiki..
Hannu tasa ta rufe Baki tana girgiza Kai alamar ta dena..
Daga haka yafara qoqarin Kiran Yasmeen a waya..
Yasmeen na kwance a cinyar mama tana zubamata shagwaba wayanta yafara ringing dasauri ta daga mama ta vita da kallo..
Hello baby gani na iso" oyoyo ta fada tana kallan mama"
Ganin zuwa'
No kibarshi Zan shigo da kaina kedai kawai ki budemin qofar Baya"
Ni dai ah ah,,Allah nizan shigo dakai tafada tana katse Kiran.
Gefensa ya duba yaga Yadda nijlah ta hade qiran Sama Dana qasa tare da turo Baki gaba..
Gabansa yaji yayi mugun faduwa da kyar ya iya magana cikin sanyin murya yace"
Ke kuma me aka Miki zaki bata fuska ko duk baccin ne"
Kama zatayi kuka tace" ba Kai bane.
Zafi Ido Mashkur yayi Yana kallanta,,
Nikuma me nayi Naga kece me laifi Amma zaki doramin kodan kinga bamu qarasa gida na hukuntaki ba,shiyasa zakimin rigima?
Turo Baki nijlah tayi tana Jin bacin Rai tare da kishi me zafi tace..
Kuma shikenan saika kawoni nan kana waya da wata qatuwa.
Mamakine ya cika mashkur cikin zuciyarsa yace na Shiga uku kaddai ace yarinyar nan kishina take" a fili ko cewa yayi ke wai harkinsan wani Abu kishi?
Koda bansani ba ai bazakayi waya da wata a gabana ba.nijlah ta fada tana murguda Baki.
Rasa Yadda zeyi da ita yayi gashi Yasmeen taqi Yadda ya Shiga ciki,,yasani idan yaqi tsayawa su Shiga tare baza'a Samu hiran arziqiba ta riqa yimasa Mita kenan,,to idan kuma ta fito taga nijlah fa,,Yaya zanyi ya tambaya kansa..
Sai yanzu yake Dana sanin zuwa da nijlah be Ida zancen zuci ba yaji nijlah Na cewa"
Kaga Ni Idan bazaka kaini gidaba saika budemin nayi wasa acan tafada tana nuna jikin wasu fulawa..
Tsawa ya daka Mata Yana cewa waini sa'ankine zaki riqa magana Dani Yadda kikeso?
Dasauri nijlah tace nadena..
Bangaren Yasmeen ko da sauri ta koma daki ta qara shafe fuskanta da powder ta yasha mayafi ta fito tana tafiya a hankali..
Me aikinsu ta riqa kwala Kira,,dasauri ta fito tana risinawa tace aunty gani.. kingama hada kayan abincin Dana saki,,eh angama suna can falo anshirya komai..
Yasmeen bata qara magana ba ta koma daki ta feshe jikinta da turaruka masu kamshi,,dakin mama ta dawo tana cewa mama Zan shigo dashi..
ke da Baki shigo dashi tin dazu ba,, murmushi Yasmeen tayi tana boye fuska tace mama ina yimasa kwalliya..
Ke dai Allah ya shiryeki,,Bako kunya kike Bani amsa Yasmeen,,cikin dariya Yasmeen ta fita tana murnar ganin angon nata...
Turus tayi ganinshi cikin mota hannunsa riqe Dana nijlah suna magana'
Wani irin yawu ta hadiye me dacin gaske tana tambayar kanta..
Wacece kuma wannan me kama da 'ya'yan larabawa,,to kodai 'ya'yan yayyensane,,Kai ah ah baby be taba zuwa da wani yaro nan ba,,Kai Bama ze Zama sune ba Dan su Bama a qasar suke zaune ba..
To wacece wannan ta sake tambayar kanta" ganin hannunsu sarqe Dana juna yasata saurin qarawa jikin motar tana cewa kambu lallai yau akwai bala'i,,tana Gama fadar tafara qoqarin bude motar da dukan qarfinta,,Banda rawa babu abinda jikinta yake,duk Wanda yaganta yasan bata cikin nutsuwarta"sosai zuciyarta ke bugawa da qarfin gaske,ta dauka aniya a ranta komai zai faru sedai ya faru Amma yau ko ita ko wannan yarinyar me suffar aljanu..
Wallahi yau Sena Baka mamaki baby ..
A firgice mashkur ya janye hannunsa daga na nijlah ya qaqalo murmushin dole Yana aika Mata,, bude kofan yayi Yana cewa amarya"
Dole kace amarya mana'kaga baby ni duk ba wannan ba,,wacece wannan da har kake riqe Mata hannun ta fada cikin tashin hankali da zafin zuciya tana nufo inda nijlah take..
Dasauri yasa hannu ya tare ta Yana cewa" haba Yasmeen meyasa zafin kishinki yayi yawa" kifa rage ina gayamiki..
Cikin fishi tace dole zakace Kaka sabida kaci amanata Ka yaudareni da soyayayarka,,Amma duk da haka na amince da aurenka shine zaka nunamin Bani kadai kakesoba..
Kidai nutsu Saina gayamiki ko wacece"
Ka gayamin yanzu indai baso kake zuciyana ta Gama bugawa yanzu ba..
Matsowa yayi kusa da ita sosai had suna jin numfashin juna da bugun zuciyar kowannesu yace"hannunta ya kama cikin masa ya riqe sosai Yana shafawa duk Dan yasamu ta dawo cikin hayyacinta da nutsuwarta,,Amma duk da haka taqi tsayuwa burinta kawai taji kowacece kafin tasan hukuncin dazata yanke akanta..
Cike da tashin hankali yake magana Yana kallan Yadda nijlah ta rikice ta gigice ta kidime tana kankame jikinta hawaye tuni sun wanke Mata fuska Banda karkarwa babu abinda take tana Kiran sunan Allah"
Yace,,pls Yasmeen ki saurareni,,kinfasan da kaunarki na rayu, kuma haryanzu kina cikin zuciya na babu abinda ya chanzaki" to meyasa kike yiwa babynki haka,, wannan yarinyar kanwatace ki nutsu mana..
Ganin taqi nutsuwa sai zufa take yasashi juyawa inda nijlah take zauna yace"
Nijlah ki gayamata koke ba kanwat.... Be iya qarasawa ba sabida ganin nijlah kwance a qasa Yasmeen ta hau kanta tana Duka..
Bane ni zaka yaudara ko an gayama bansan sunan *'yar sadaka* nijlah ba,,zaka ha'inceni" to wallahi yau koni ko wannan tsinanniyar yarinyar,, Dama akan wannan kake wulaqantani...
Kukama nijlah kasawa tayi Banda Ido babu abinda take rabawa" ta ko ina Yasmeen ke dukanta har Saida numfashin nijlah yafara sarqewa..
Duk Yadda mashkur yayi Dan ganin ya kwaci nijlah ya kasa Dan ba ruqon Wasa Yasmeen tayi Mata ba,,tana dukanta tana surutai..
Rasa inda mashkur zesa ransa yayi Banda tashin hankali da firgice babu abinda yake ji" waiwaye ya riqayi koze Samu Wanda ze ceci nijlah ya Rasa,,sabida layin ba mutane indai ba lokacin sallah yayi kaga suna fitowa ba..
Dabarace ta fadowa mashkur yafara kwalama get man Kira Dan Shi kadai ze iya jinsu adaidai wannan lokacin..
Me gadi na zaune jikin get yasa radio a kunannsa Yana sauraran wani shiri inda yaji labarin governor ganduje ya tsige sarkin Kano Muhammad sinusi ya Dora hannu aka Yana salati,,hakan ne ya hanashi Jin kiranda mashkur ke masa.
Cikin zafin Rai mashkur yayi Kan Yasmeen da Duka ganin Yadda jini ke fita ta Baki ta hanci a jikin nijlah,,Amma Duk da haka yasmeen Bata dena Dukan taba haka Kuma bakinta beyi Shiru ba..
Wallahi Ko Zaka kasheni Saina fara kashe wannan abun tsiyar Idan yaso Sai kayi abinda zakayi..
Yana hawaye yace" shikenan Ai kin kasheta saiki dagata,,kaicona Ni mashkur Dana kasa riqe amanar Dana dauka Yasmeen baki kyautamin ba,,ki dagata Nace kafin nayi qasa qasa dake yanzu..
Ganin yadda hawaye Ke fita a idanshi yasa Yasmeen Tashi Akan nijlah bakinta Na rawa tace"
Baby kuka kake akan Na Daki wannan yarinyar" me Zan gani Ni Yasmeen Sai kuma ta fashe da kuka ta Shiga cikin gida da gudu tana yarfe hannu,,jikin rigarta da hannunta Duka jini ya Bata..
Tana Shiga me Gadi ya yarda radio yayi Kanta yana tambaya,,kallan waje yayi yaga motan mashkur,,dasauri ya fito Yana tambayan yallabai lafiya..
Chak numfashin mashkur ya tsaya ya Dena aiki,fa gudu yayi kan nijlah Yana kuka saikace qarami n yaro ya tattarota jikinsa Yana jinjigata tare da Kiran sunanta,,jikin Na kyarma ya saketa Yana salati..
Daidai lokacin get man ya qaraso Yana cewa yallabai lafiya" ganin mace kwance Bata numfashi yasa qarasawa Yana matsa hancinta..
Baba ta Mutu Ko,, shikenan Yasmeen kin gama da rayuwana,, nijlah naso ki girma naga yaranmu dake,,naso kema ki dandana rayuwa ta Jin Dadi Sai gashi kin rigamu gidan gaskiya" Sai kuma ya chakumi wayan rigar baba me Gadi Yana cewa,
Dan Allah ka dubamin ita Bata Mutu ba Ko??
Girgiza kai baba me Gadi yayi Dan yariga ya tabbata da mutuwar nijlah sedai Baze Iya gayaba sabida Shima mashkur yaga Hakan..
Baba me gadine yayi qoqarin Tashi Ze ciccibi nijlah yasata a Mota Domin aje ayi jana'izarta.
Mashkur yayi saurin Shan gabansa Yana cewa karka taba ta,,nizan sata a Mota da hannuna,,Allah yajiqanki Nijlah,,wayyo Ni mashkur wannan wacce irin ranace na riska..
Yana kuka yasata a Mota ya nufi hospital da ita,,nan likitoci suka Hau Kan Dan ceto rayuwarta,,seda sukayi kusan 30 minutes akanta kafin Naga daya Daga cikinsu yajamata mayafi ya rufe fuskanta..
Jikinsu a sanyaye suka fito.
DA gudu mashkur yayi kansu Yana cewa likita Yaya Bata Mutu ba Ko?
Shafa kansa dr yayi Yana cewa kayi hakuri mashkur...
Be Bari yaqaraji ba ya fizge hannunsa ya Shiga Dakin,,direct Kan gadon da nijlah Ke kwance yace ya Bude ta..
Wani ihu ya saki ganin hancinta da kunnata rufe da adduga,, haryanzu jini bai Dena zuba ba..
Salati ta kurma Yana neman daidaita nutsuwarsa,,sedai be samu damar Hakan ba yayi Baya luuuuuuuu......
Idan kuka qara comments irin Na jiya,Bazan qara posting ba Sai Bayan Sallah Idan Allah yasa muna da raban gani..
Dan Allah ku riqa sharing danayi posting,,banaso ana damuna Akan Na turo,,abin dayawa Idan Na biyeku Bazan Samu lokacin kaina ba..
*Momn sultan ce*✍✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*MMN FAREESAH....*
4⃣1⃣&4⃣2⃣
Yayi Baya luuuuuuuu,, dasauri sauran likitocin dake tsaye sukayi nasaran tare sa Suna salati..
Taimakon gaggawa suka Shiga bashi,,cikin Ikon Allah suka Sami damar dawa masa da numfashinsa,,sedai Yana farkawa ya dafe kai Yana hawaye..
Ruwan da aka dauramasa ya fizge tare da Tashi tsaye cikin tashin hankali,,jiyake Shima kama Ze Mutu sabida ya tsara yadda rayuwarsu zata kasance da irin soyayya da zasu gudanar a Duk lokacin da komai ya daidaita..
Daddy ne ya shigo ransa a bace,,Yana tafiya cikin sauri harya qaraso inda mashkur Ke tsaye" mashkur besan da zuwan daddy ba sabida yadda yake acikin tashin hankali.
Motsin dayaji a bayansa ne yasashi saurin zabura a gigice jikinsa Har tsuma yake tsabar tashin hankali Hade da Dana Sani mara musaltuwa ya Bude baki zeyi Magana daddy ya katseshi...
Bakin daddy Na rawa kama ze kifa sabida tashin hankali yace"mezaka gayamin auta,,Ashe Baka da hankali" yanzu mezamu Gaya iyayen yarinyarnan"Yama za'ayi ka dauki 'yar mutane ka kaita wannan gidan,,Bayan kasan halin mahaifin Yasmeen da Kishin tsiya,,gashi Shi bedauka mataki ba Yasmeen ta dauka,,sun kashe marainiyar Allah wanda bataji ba Bata gani ba..
Kuka me ciwo mashkur ya saki,,da gudu yafada jikin daddy,,cike da matsanancin tashin hankali mashkur yace" daddy Dan Allah kada ta Mutu wallahi banshirya rabuwa da itaba,,daddy inasanta Dan Allah daddy kace ta Tashi..
Ganin da daddy yayi ba'a cikin hayyacinsa yaje ba shiyasa ya rungumeshi Yana shafa bayansa..
Sedai yadau lokaci jikin daddy Yana kuka kafin yafara safke ajiyar zuciya" ganin haka yasa daddy fara Magana a hankali..
Garin Yaya ka tafi da yarinyar mutane Har akayimata irin wannan illar,,kana Ina Hakan ta faru daddy ya jera masa wadannan tambayayoyin?
Bakin mashkur Na rawa yace,,daddy kayi hakuri Nima bansan haka zata faru ba,,kasani cewar daddy tare da tsaresa da Ido" wallahi daddy bansani ba,,Dana sanina Hakan tafaru ba,,nayi nayi tabari Amma Duk da haka Saida ta kashemini ita mashkur yaqare maganar cikin gunjin kuka..
Wallahi inasanta banaso Na rasata,, kuskuren ne Yasmeen ta Riga ta aikata mana,,daddy bansan yazanyi da itaba..
Mama na zaune a falo tana kallo Taji fadowar Abu akanta" dasauri ta dago tana kallan yasmeen,, cike da tashin hankali tafara jera Mata tambayoyi"
Yasmeen meya sameki" accident kukayi,,Ko Yan bindiga dadine suka tareku,, Yasmeen Bata Iya amsa mama ba, Saima kukanta data qara saki tana qara shiga jikin mama..
Tureta mama tayi tana cewa" Dan gidanku ki gayamin,,gaba daya kin Tashi hankali to kodai Yan garkuwane suka tareku a hanya..
Qin Magana Yasmeen tayi sabida batajin zata Iya furta Koda Kalma dayane sabida bakin Kishin dake Cin zuciyarta,,jitake inama ta Mutu kota Dena Jin abinda takeji a jikin zuciyarta..
Ganin tayi Shiru taqi Magana yasa mama Tashi tsaye tana cewa to Ina Shi mashkur din yake?
Ni 'yan nan inazansa kaina,,ya Allah ka kawomin dauki" Ke Yasmeen kodai kurma Kika Zama mama ta fada tana kai Mata Duk..
Yasmeen ki Duba jikinki yadda Duk ya baci da jini indai wannan jinin mutum ne to Babu shakka hadari kuka Samu,,da yaushe kuka fita a gidannan baki gayamin ba,,Ina kukaje?
Duk tambayoyin da mama tayi babu Wanda ta Samu amsa,,ita kadai tayi burarinta ta gama,, ganin datayi Yasmeen taqi kulata yasata sakin kuka tare da fitowa waje da gudu tana cewa..
Me Gadi wakaga ya ajiye Yasmeen?
Cikin tashin hankali hankali baba me Gadi yace' hajiya Ai Yasmeen ce ta kashe wata yarinya da wannan alhajin mashkur yazo da ita,,Nima ina nan inajin radio banji abun ba Sai Daga Baya..
Cike da matsanancin tashin hankali da fargaba mama ta dafe qirji tana cewa" kisa fa kace Malam Audu?
Kwarai kuwa Dan gaskiya yarinya ta Mutu sabida Nida kaina nadubata Kuma kinsan ninake sallar gawa a garinmu kafin Na Samu wannan aiki..
Mama taba idajiba ta Koma ciki da gudu ta dauka waya ta Kira Abba"
Tana kuka tace" Alhaji kayi sauri kazo gida ba lafiya"
What!!!
Hajiya Karki gayamin Wani Abu ya faru da 'yar Lele,,Dan Allah ba yadda zanyiba,,kowaye ya tabata Sai inda qarfina ya qare..
Mama batasan lokacin data saki tsaki ba,tana cewa"
To ai shikenan yanzu saika zo kaga abinda kudi da shagwabawa game da sanka suka jama"
Murmushi Abba yayi Yana cewa kedai kullum bakida abokin Kishi Sama da Yasmeen,,yanzu fisabilillahi Idan ban shagwaba lelena ba wazan shagwaba,,da Allah kidena yimin irin haka..
Hawaye masu zafi mama ta goge tana cewa" to ai gashinan abinda gata Yaja Mata" ta kashe "Yar mutane..
Cikin firgice Abba yace" ehhhh hajiya kinko San abinda kike fada,,kisa fa kikace"
A hasale mama tace eh,,abinda Kaji Shi nake fada,,Dan haka yanzu ka dawo gida musan halin da yarinya take ciki,,tana gama fada ta katse Kiran tana zagaye faloon...
Zuwa yanzu ita Kanta Yasmeen hankalinta yatara Tashi Amma Idan ta Tinan ta rabu da damuwanta Sai Taji hankalinta ya kwanta,,Babu abinda Ke Daga Mata hankali illah kukan mama data zauna Kan kujera tanayi tana salati tare da neman dauki gurin Allah.
Ahankali Yasmeen ta matso kusa da mama tana cewa,,pls mama kidena zubda hawayenki Akan wannan banzar,,hawayenki yadena zuba Akan 'yar sadaka mara Gata..
Tasss tasss tasss mama ta dauke Yasmeen da Mari tana nunata da yatsa'
Yasmeen Karki Bari bakina ya fadi mummunar Kalma akanki" Kuda kuke da kudin ki Kuka ba kanku" to wallah ki Sani Idan Har wannan yarinya ta Mutu Bazan Bari ki zauna a gida kinajin dadiba,,wallahi kema Sai an daureki,,shashasha kawai..
Bani wayarki,,hannun Yasmeen na rawa taba mama wayar' Cilla Mata wayar mama tayi tana cewa" ubankine Ze budemin day Zaki Bani ita ahaka,,wallahi kikayi wasa kema Saina lakada Miki Dukan mutuwa kinga Sai ayi biyu...
Hannun Yasmeen Na rawa ta dauka wayan ta cire password ta miqa mama"
Number mashkur mama ta Duba ta danne Kiran..
Mashkur dake kwance jikin daddy Yana kuka yaji wayarsa Na ringin kasa dauka yayi Sai daddyne ya amsa Kiran..
Assalamu alaikum,, daddy ya amsa yanasan sanin wacece,,Dan ba Suna yagani jiki ba,,
Bakin mama Na rawa tace,,nice mahaifiyar Yasmeen" Dan Allah a wanne asibiti kuke?
Seda daddy ya rintse Ido kafin yace,, muna standard hospital,,dan Allah yame jikin,,mama ta tambaya cike da Kunya..
Zuwa yanzu bamusan halin datake ciki ba,,dazu Dai harsun fito da ita Sai kuma aka Koma ciki,,Suna qara Duba lafiyanta..
Wani irin dadi mama Taji Dan harga Allah Idan nijlah ta rasu batasan inda zata sa kantaba..
Bata saurari Yasmeen Ko Abba ba ta dauka mayafi ta fita da saurin gaske Har tana hadawa da gudu..
Yau mama da Kanta tayi drive sabida tsabar zauri da yadda zuciyarta Ke azalzata.
Comments & share
*Momn sultan ce*✍✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*SHAFA'ATU UMAR.....*
4⃣3⃣&4⃣5⃣
Mama na fita Abba ya sanyo matarsa gidan Yana tuqi cikin kwanciyar hankali"
Guri me kyau yasamu yayi parking,,nan da nan ma'aikatan gidan suka zubewa Suna kwasar gaisuwa,,sedai yau uban gidan nasu be Iya amsasuba sabida saurin dayake ya Shiga ciki yaga 'yar lelensa..
Cikin sauri ya Bude qofar falon,,bakinsa da sallama ya Shiga ciki Yana 'yan Kalle kalle..
Gefe daya Daga cikin kujerun ya hango Yasmeen zaune ta Hada kai da qafa tana kuka a hankali.
Dasauri Abba ya qarasa inda take yana tambaya..
Ke Yar Lele waya tabamin Ke,, zonan ki gayamin kodan kin Daki wancan 'yar masu yawan jejen kike kuka"
Girgiza kai Yasmeen tayi tana fadawa jikin Abba tare da sakin matsanancin kuka Wanda ita Kanta batasan kona Mene ba..
Hankalin Abba ba qaramin Tashi yayi ba,,nan ya Shiga jera Mata tambayoyi sedai Yasmeen ta gagara amsa Koda guda dayane..
Tashi Abba yayi ya Bude fridge"
Ruwa me sanyi ya dauko tare da cup ya zuba ruwan ciki" Da kansa ya Shiga Bata Yana shafa Kanta..
Yasmeen Bata Wani sha dayawaba ta janye fuskanta tana turo baki..
Yaya Dai 'yar Lele kigayamin kodai Wani ya tabamin Ke.
Cike da shagwaba Yasmeen
Tace"
Ba mama bane hadda cewa zata dakeni" Kuma Shima mashkur tureni ya riqayi Yana min tsawa..
Hmmmm kinga abinda nake gayamiki Ko 'yar Lele Amma Duk Da haka kin Nace kince Sai Shi Zaki aura,,Bayan Yana nuna banbanci tsakaninki da 'yar sadaka.
Cike da sangarta da shagwaba Yasmeen tace" Ni Ni fa Nina sanshi,,Kuma nasan daya aureni Ze hakura da ita..
To ai shikenan ita Kuma mama ki barni da ita,,tana ma Ina banji duriyartaba tinda Na shigo?
Abba naji ta Kira mashkur Daga nan ta fita,,inaga asibiti taje Duba wannan shegiyar..
Jinjina kai Abba yayi Yana cewa' kinga Tashi kije kiyi wannan ki cire wannan kayan da suka baci da jini Ko baki gani ba"
Sai yanzu Yasmeen taga jinin dake jikinta.
Cike da kyankyami ta Tashi tana tafiya kama batasan taka qasa ta Shiga dakinta..
Toilet ta shiga ta cire kayan jikinta ta Hada ruwa me dumi ta fada cikin bahun wankan tana ninqaya a ciki" ta jima tana wanke jikinta kafin ta fito,,Bayan tashafe jikinta da Mai tare da turaruka masu kamshi ta Bude wardrobe,,dugawar rigar ta dauka Na material green colour me tsarin orange..
Bayan ta gama shiryawa ta dauka waya ta Hau Kan bed ta fara karanta Daga cikin littattafan momn sultan..
Ahankali mama take tuqi gabanta Na tsanan ta faduwa,,ahaka harta kai hospital,,tana zuwa ta Kira mashkur daddy yasake dauka..
Na qaraso abinda mama tace cikin sanyin murya da kunya'
Nan daddy yayi Mata kwatancen inda suke..
Bata Wani sha wahala ba ta ISA inda suke tana kallan mashkur dake kwance a cinyar daddy,,Har yanzu bai Dena kuka sedai zuwa yanzu ya rage kukan Sai ajiyar zuciya yake safkewa Akai Akai..
Kasa Magana mama tayi ta nemi gefensu ta tsaya tare da rungume hannunta a qirji tana addu'a"
Har wurin karfe 4 na yamma likitoci Basu fito ba,,ganin haka yasa daddy daukan waya ya Kira mummy Yana San sanar da ita..
Mummy na Daki zaune Kan bed yayinda lateefah Ke dauke Kan carpet tana shirya kayanta cikin akwati Dan gobe da sassafe jirginsu Ze Tashi,,mummy Taji wayarta Na ringin..
Mummy daddyne Dan Allah Idan kin dauka kibashi hakuri kigayamasa gobe da safe Zan tafi,,nasan Idan yadawo ya ganni Allah fada zeyimun..
Keni da Allah Bani waya kada ya tsinke,,mummy Na Daga wayan daddy yace,,hajiya Bazan Samu dawowa da wuri ba"
Ok,,Amma lafiya kace haka,,kaida kake dawowa da wuri?
Nan daddy ya kwashe Duk abinda ya faru ya Gaya mummy,,ai be Ida zancen ba,,mummy ta tuntsire da dariya tare da tafa hannu tana cewa..
Kai Amma Yasmeen ta birgeni"toku me kuke a hospital tinda ance ta rasu Ai shikenan kaga Nima Na yadda kwallan mangwaro Na huta da Kuda..
Ran daddy a mugun bace ya daka mummy tsawa Wanda tasa mashkur firgita ya Tashi zaune,,kafin ya tambaya daddy abinda Ke faruwa sukaga Dr ya fito Yana goge gumin fuskansa,,
Tsaki daddy ya ja tare da katse Kiran suka bi Bayan Dr..
Yana Shiga office daddy yabi bayansa mama da mashkur suka tsaya a tsaye Suna sauraran abinda dr Ke Gaya daddy..
Mashkur Najin dr yace,, nijlah Na buqatar jini ya saki murmushi tare da yin sujjada a qasa Yana godewa Allah'
Be jira fitowan daddy ba ya dawo Dakin da aka kwantar da nijlah ya faki idon likitocin ya fada dasaurin gaske..
Yana Shiga ya tafi bakin gadon dasauri,,fuskanshi dauke da murmushi"
Kallan yadda take bacci ya Shiga yi Yana murmushi,, ahankali ya kai hannunsa Kan lallausan gashinta ya Shiga shafawa ahankali ahankali tare lumshe idansa,Wani irin yana Mai wuyar misaltuwa ya ziyarci zuciyarsa,,tare da farin ciki na ratsashi tako Ina ajikinsa.
Cike da shauqin kaunarta yakai bakinsa yayi kissing lips dinta Yana cewa" raguwa daka Dan tabaki Sai langwabewa mutane kama wacce ta Mutu" Sai kuma yayi murmushi Yana shafa lips dinta..
Yana cikin haka yaji an Tura qofan dasauri ya janye hannunsa a Kanta Yana Kallan kofan,,daddyne Sai mama suka shigo Dakin..
Sallamarsu ya amsa tare da Tashi tsaye ya Tura mama kujeran,,mama Bata Iya Zama ba ta tako Har zuwa bakin gadon tana kallan yadda nijlah Ke Jan numfashi ahankali..
Girgiza kai mama tayi ganin kankantan nijlah Amma Duk Da haka Yasmeen ta Iya zage kwanjinta Akan Yar karamar yarinyar"
Addu'a mama ta Shiga tofa nijlah Bayan ta gama ta juyo tana kallan mashkur,, ahankali mama ta Bude baki tana cewa..
Dan Alhaji kuyi hakuri Da abinda ya faru" yarone yanzu ka haifeshi Baka haifi bakinsaba...
Babu komai cewan daddy Yana murmushi" Sai Dai mu godema Allah tinda gashi yarinya da sauran kwananta a gaba"
Hakane sedai Duk da haka Ina Mai Baku hakuri musamman ma kai mashkur sabida kai akayima" Kuma nizan jamata kunne,,Na tabbata Hakan Baze qara faruwa ba..
A ciki ciki Mashkur ya amsa Yana Kallan gefe Dan tinda suka shigo be Daga kai ya Kalli kowa ba..
Idan akwai abinda Ake buqata Sai a gayamin,,inaso zanje gida Na dawo,,inyaso Saina kwana a gurinta basai kun Gaya iyayen yarinyarba???
Bakomai Nima nijlah kyatace zanyi duk abinda ya dace cewar..
Dan risinawa mama tayi tana yiwa daddy godiya tare da cewa nizan wuce tea Na taho dashi Idan ta farka Sai a Bata..
Dasauri mashkur yace" ah ah kibarshi kawai mama hakama Mun gode basai kin dawo ba..
Jikin mama a sanyaye tace kana ganin ba matsala mashkur' kai tsaye mashkur yace eh babu..
Sallama mama tayi musu ta fita a Dakin jikinta Duk a sanyaye Duba da yadda mashkur yake amsata kama bayaso,,taso ace yabarta ta zauna da nijlah Dan tana ganin zatafi kowa Bata kulawa..
Tana fita daddy ya Hau Kan mashkur da fada ta inda yake Shiga batanan yake fitaba" shidai mashkur be Iya cewa komai ba Banda baqin ciki Babu abinda kecin ransa..
Kaima kanasan Zama mara Kunya kenan' Koka manta yarta kakesan aure" Amma tana Magana kana sa baki,,kokai Zaka zabi yadda za'a Kula da nijlah..
Ahankali mashkur ya girgiza kai Yana Kallan daddy,,Sai da daddy ya gama kafin mashkur ya Bude baki a hankali yace"
Daddy nibanqi mama ta zauna da nijlah ba sedai daddy abinda Baze taba yiwuwa Kenan ba,,Ina tsoro Kar cikin dare Yasmeen ta qara zuwa inda nijlah take ta illatamin ita"
Gafara can ka rufemin baki,,soqoqon banza kawai,,Ina da Rana tsaka ita Yasmeen tayimata haka,,Kuma a gabanka Baka Iya tsinana komai ba Sai aikin kuka,,ka kirani kagayamin kuna hospital Baka Iya ba Sai dr Jamil ne yagayamin yaganka anan kafin Na baro office nazo..
Turo baki mashkur yayi kama qaramin yaro yace' to daddy Yaya zanyi da ita nayi nayi ta dagata taqi"
Kuma kake mana kazauna da ita anan Bayan bakasan yadda zakayi da itaba ita ta sake kawomata Hari?
Daddy ya tambaya"
Sosa kai mashkur yayi Yana cewa Hakan Bama zata sake faruwa ba insha Allah"
To Allah yasa yanzu Sai muje a gwada jininka day nawa Dan likita yace da yiwuwar a qara Mata jini danta zubda jini sosai..
To mashkur yace yana me tausayawa nijlah tare da yinqurin daukan mataki Akan Yasmeen..
Fita daddy yayi mashkur yaqi tafiya Yana Sosa kai" ka tsaya nan kana kallona Ko bazaka Bada jinin bane daddy ya tambaya cikin fada?
Daddy dama Naga ba kowane a Dakin shiyasa nakega kafara zuwa Sai nima naje"
Murmushi daddy yayi ya fita,,Yana fita mashkur ya dawo kusa da nijlah Yana Kallan yadda tayi Rama cikin wuni daya..
Bayan daddy ya dawo mashkur yaje aka gwada jininsa,,anyi sa'a yayi daidai da nata nan aka aka ya dawo Dakin..
Kallan Mashkur daddy yayi Yana cewa" mashkur nizan wuce anjima kaga yanzu karfe Goma yayi gashi haryanzu Bata tashi ba..
Eh daddy ba komai nizan kwanan anan,,Anya mashkur Zaka iya,daka Bari Na turo lateefah saita kwana a nan tinda Bata Riga ta tafi ba..
Dasauri mashkur yace daddy nizan zauna ba matsala"
Duk yadda daddy yayi da mashkur Akan ya Bari mace tazo ta kwana da Nijlah kiyawa yayi haka daddy ya tafi da niyyan gobe da safe Ze dawo..
Bayan daddy ya fita mashkur ya Shiga toilet ya dauro alwala,,Sallah yayi raka'a biyu ya roqi Allah abubuwa da dama,,ciki Harda samun lafiyar nijlah tare da shiryuwan Yasmeen..
Karfe 12 ya gama komai ya dawo Kan gadon ya janye bargon da aka lullube nijlah dashi' ahankali ya Shima ya kwanta Kan gadon tare da janyota jikinshi Yana shafa bayanta..
Duk da gadon yamusu kadan,,Amma haka besashi ya hakura da kwanciyaba,,saima qara rumgumeta yake a jikinsa..
Ahaka bacci yasoma daukarsa..
Wayarsace tafara ringin yakai hannu ya dauka Yana lumshe Ido"
Sunan daya ganine Na yawo yasashi Bude Ido da sauri Yana cewa"
Wannan yarinya kuwa tana da hankali yafada Yana Maida wayar silent tare da gyara kwanciyarsa Yana Maida nijlah jikinsa..
Tsaki Yasmeen tayi tana qara juyi Kan lafiyayyan gadonta,,tana cewa Shi Kuma wannan a Ina ya ajiye wayar yakuma San lokacin yin magananmu yayi,, Yasmeen tafada tana qara dealing number..
Wannan Kiran ma be amsaba haka tayi ta Kira tana tinanin abinda ya hana mashkur amsa call dinta,,Dan ita harga Allah ta manta da abinda ya faru Dan Koda mama ta dawo batabi ta Kan kowa ba tafada dakinta ta kulle tana tinanin yadda zata saita yasmeen..
Karfe 1:30 Na dare nijlah tafara Bude Ido ahankali tana Jin Wani azababban zafi Na ratsa Duk wata kofa ta jikinta" kasa Bude Ido tayi Saima rintse idon tayi sosai tana salati a hankali...
Can cikin bacci mashkur yaji yadda nijlah Ke fidda numfashi da sauri dasauri sabanin da, datake fidda numfashi a hankali..
Bude idansa yayi ya safke akanta Yana Kallan yadda take motsa Dan qaramin bakinta tana addu'a sedai Har zuwa yanzu ta kasa budesu balle tasan inda take..
Sunanta mashkur ya Shiga Kira Yana shafa hannunta "ganin taqi Bude Ido ya janyota jikinsa a hankali ya manneta da kirjinsa tare da zagaye Duka hannuwansa a bayanta...
Ahankali ya Shiga Bude Mata Ido yanaso Dole saita bude idon,,kasa budewa nijlah tayi sabida yadda Kanta yayi Mata nauyi Banda zugi da radadi Babu abinda takeji..
Ganin taqi budewa Kuma yasan ta farka sabida lokacin da dr yace zata Tashi harya wuce yasashi gane idanta biyu shegantaka yasata Qin budewa..
Janye hannunsa yayi Yana tunanin abinda Ze Mata Wanda zesata Bude ido,,danshi ya matsu yaga ta Bude Ido sunyi Magana Hakan ne kadai Ze bashi damar kwantar da Hankalinsa,,
Ahankali ya janyota jikinshi ya zuba idanta kallo Yana cewa,,Ke nijlah amarya Bude idon Ko baki Tashi bane"
Qin budewa nijlah tayi tana mejin haushinsa tare da turo masa Dan qaramin bakinta..
Ganin haka yasa mashkur matseta a jikinsa ya daura bakinsa Kan hancinta Yana busa Mata isakar bakinsa,,tare day tsura Mata rikitattun idanunsa masu matukar tsoratata..
Bata Bude idon ba sabida tasan Babu abinda kallan nasa Ze janyomata illah zubar hawayen datake riqesu tin Bayan data farka..
Ahaka yayita wasa da sassan jikinta Yana lumshe nasa Ido Duk Dan yasamu nijlah ta Bude idanta...
Kafin Wani lokaci tuni yasoma fidda numfashi sabida yadda yake mulmula Kan nononta tare da shafa cikinta daya kwanta" salon dayake Mata babu macen da za'a yiwa Shi sha'awanta be motsaba Ko Taji Wani Abu Na yawo a cikin jikinta,,Duk kuwa da rashin wayanta..
Ganin taqi motsawa yashi Bude baki Yana Magana a kasalance"
Nijlah nasan kinajin so kike kawai ki wahalar dani"shiyasa Kika Bari nake kidana nake rawa Na..
Shiru yayi kafin Daga bisani yace shikenan Bari nayi Miki irin abun rannan nasan Shi kadai zesa ki amsa Magana na Ko amarya????
Comments & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*MY SALMA....*
4⃣6⃣&4⃣7⃣
Be jira amsartaba ya soma qoqarin zare bargon dake jikinta" cikin kasala da mutuwar jiki nijlah tafara qoqarin Daga hannunta sedai hannun yaqi daguwa sabida bugun dayasha a hannun Yasmeen.
Duk inda taso motsawa a cikin jikin Sai Taji bazata Iya ba sabida mugun tsamin daya Mata,, mashkur Ko ya Bada himma gurin janye bargon Yana murmushi..
Cikin lokacin qanqani ya ciremata Shi sabida Bata da qarfin da zata hanashi"
Lokacin daya ciresa Sai da ya lumshe Ido sabida ganin kyankyawar fuskanta tare da suran jikinta" cike da zulama yafara shafa cinyoyinta Yana lumshe Ido..
Kasa hanashi nijlah tayi,,Banda haushinsa Babu abinda takeji" jitake dazata Iya data hakura da rayuwa dashi sedai bazata Iya Hakan ba tinanin irin rayuwar da zasuyi ta Shiga Tinani"
Batasan lokacin da hawaye sukafara rige rigen zuba Daga cikin idon taba..
Mashkur daya shafa'a gurin shafa cinyoyinta Yana tinanin yadda zemata ta Bude baki tayi masa Magana yaji ruwa Na diga Akan fuskanshi,, dasauri ya juyo Yana qaremata kallo..
Hawaye ya gani Na riqe riqen zubowa Daga cikin Ramin idonta lokaci guda jikinta ya dauka karkarwa..
Subhanallah mashkur ya furta tare da hayewa Kan gadon Yana hadata da jikinsa...
Sai yanzu nijlah ta Samu dama da kwarin gwiwar turesa tana kuka"
Be Iya Magana ba sabida yasan anyimata abinda zatayi kukan Dan haka ya hadata da jikinsa Yana shafa bayanta batare da yayi Magana ba...
Sosai kukanta Ke Sosa masa zuciya,,dayana da yadda zeyi toda ta Dena wannan kukan Ko zuciyarsa zata Dena tafasa,,zuba Mata Ido yayi cike da tausayinta yasa hannu ya riqe hannunta Duka biyun idansa a kanta ya Bude baki a hankali Yana cewa' bansan meyasa kullum a dalili na Ake saki zubda hawaye'
Nijlah nakasa riqe amanar dana daukarwa malam da kaka Harda mutanan gari' gashi kema kinasan doramin laifi,, Ni kaina banasan ganin mu cikin wannan yanayin Allah shine shaidata"
Wallahi nijlah inasanki,,Sanda bantaba yiwa wata mace Shiba Bayan Yasmeen..
Wani tuquqin bakin ciki ne ya qara mamaye zuciyar nijlah,,wato haryanzu Yana San Yasmeen Duk Da irin abinda tayi Mata" tome yasa Ze zauna Yana gayamin Sanda yake Mata,,wasu sabbin hawaye masu zafine suka zubomata Dan Bata da amsar tambayarta...
Kukan dayaji tanayi hadda shansheqa yasashi cewa"bansan meyasa nakasa Sama Miki farin ciki ba,,maimakon kiji dadin Magana na Sai ki soma kuka,, nijlah Ina gayamikine dankiji Dadi Badan kiyi baqin ciki ba...
A hankali nijlah ta janye jikinta a nasa,,Sai yanzu tayi qoqarin Bude idanta da suka gama rinewa sukayi jajur dasu ,,cikin fidda Rai da samun farin ciki ta Bude bakinta a hankali tace"
Shikenan kado" Bayan abinda akayimin akan Ka bazata kyaleni dasu ba saika hadamin da maganganun ka marasa dadin sauraro,, Ko kana tinanin xanji baqin ciki Idan kace Baka Sona Baka kaunata,,kado nasani Ni sadakace a gurinka Amma Hakan bazesa ka Bari a wulaqantani ba"
Mummy uwace agareni haka aunty lateefah,,kaga Kenan Zan Iya jure cin mutumcinsu akaina Amma ka Sani"
Wallahi wallahi Bazan dauki Cin mutumci a gurin budurwa Kaba,,sabida nidin matarkace ba haka kawai iyayena suka daukeni suka Baka niba" Wani Saban kukane ya subuce Mata tanayi tana cewa"
Na Sani Ni marainiyace Bani da uwa Bani da UBA, wannan Duk su sukajamin" ada nijlah Bata da hankali Amma kasani yanzu nayi hankali Bani barin wata taqara yimin irin wannan dukan"Bazan qara kwana anan ba garinmu Zan tafi Ko kuraye da zakuna zasu cinye namana danye Saina barmaku gidanku ....
Sabida tsabar mamaki mashkur be Iya Magana ba Sai bin Dan qaramin bakinta yayi da kallo" harta gama fada Yana kallanta,,gani yake kama ba nijlah Ke gayamasa wannan maganar ba,,mamaki da al'ajabi su suka hanashi Magana Sai fararen idansa daya kafeta dasu Yana San tabbatarwa kansa Wanda yayi wannan maganar,,
Idansa ya murtsika tare da qara budesu Yana Kallan nijlah data sunku da kai qasa tana kuka..
Tabbas nijlah ce Dama tana da wayon dazata Iya Bude baki ta gayamin magangu Har haka,,indai Ko hakane inada aiki a gabana tinda itama bazata kyalle bace..
Kallanta yake cikin Hade fuska Yana jefa Mata Harara" tin Bata ganinsa harta Dago Kanta..
Cikin kakkausar murya yafara magana"
Nijlah Ni kike Gaya wannan maganar,, Shiru nijlah tayi tana danasanin yin magana 'nan ya cigaba da cewa ..
To wallahi ki Shiga hankalinki,,kuma idan naqara ji kinyi magana irin haka a gaban wani Saina zaneki da hannuna tinda Baki da kunya..
Wato kema ina Miki kallan yarinya salaha me hankali Ashe ba haka bane.
Turo Baki nijlah tayi tana kuka,, Mashkur ya dakamata tsawa Wanda tasa nijlah Shiga cikin hanklinta hartana qoqarin fadowa daga Saman gadon,sabida karkarwan da jikinta da dauka,,tana niyyan bashi hakuri taga yayi..
Fuuuu ya fita a dakin ranshi a mugun bace.
Yana fita nijlah ta qife kanta da jikin gadon tana rera kuka me ban tausai...
Mashkur Na fita ya suka hadu da dr nan yake tambayarsa me jiki?
Sai da mashkur ya saita nutsuwarsa kafin yayi gyaran murya yace dasauri yanzu ma ta farka Ina niyyan Kiran wayarka ka rigani zuwa..
To alhmdllh cewan dr Yana Shiga Dakin" mashkur be bishi ba ya tafi jikin motansa Yana tinanin yadda zeyi da nijlah,,ya tabbata Idan be dauka mataki yanzu akanta ba nan gaba saitafi qarfinsa yadda be isa ya jiyutaba..
Haba yarinya qarama da ita ta gayamin wannan maganar" Sai kuma ya dafe kai Yana tinanin mafita..
Yadda mashkur ya fita haka dr ya shigo ya sameta sedai zuwa yanzu ta lullube jikinta"
A hankali dr yaqarasa inda take yana bubbuga jikin gadon tare da Kiran sunanta..
Cikin kuka ta amsa sedai Bata Iya Dago Kanta ta kalleshiba"
Nijlah lafiya kike kuka,,kodai jikin ne?
Cikin kuka nijlah tace nasamu sauqi Dan Allah ka ciremin wannan abun gida Zan tafi"
Masha Allah Dama Naga jikin yayi sauqi yanzu Zan baki sallama,,Idan Shi yayan naki yadawo kigayamasa ya sameni a office Dina..
To tace tana qoqarin Boye damuwanta..
Cike da tinani Dr ya fita yans mamakin ganin kuka a Idan nijlah Amma seya bar abin bisa ga tsamin da jikinta yayi a tinaninsa Ko shiyasata..
Tinda mashkur ya fita zuciyarsa ke quna Yana tunanin kalaman da yarinya qarama Wanda ko wanka bata iyaba ta gayamasa,,toya idan ta girma tasan inda yake Mata ciwo,, jikin motansa ya tsaya tare da cigaba da tinaninsa bashi ya dawo Dakin ba Sai da yayi sallar asuba,,Hakan ma yadawone sabida Kar mama ta dawo Ko daddy Suga Baya Dakin..
Yadda nijlah taga Rana haka taga dare Dan Bata Iya rintsawa ba,,danasanin yin maganarta kawai take tana tinanin yadda zata fara bashi hakuri" tayi kukan harta gashi tin tanajin tsoro Har ta Dena ta Maida lamarin ta ga Allah..
Tanajin aka Kiran sallar asuba ta kasa Tashi tayi Sallah sabida koya ta yinqura da niyyan tashi Sai Taji kama tsokar jikinta zasu zube qasa subar kashin..
Tana cikin haka Taji an Tura qofar Dakin, addu'a tayi Akan me shigowa ya kasance macece koba komai zata taimaka Mata gurin Shiga toilet ta dauro alwala..
Qofar ta zuba Ido tana kallan me shigo"
Mashkur ne ya shigo fuskan nan tasa a daure ya Samu gefenta ya zauna Yana dandanna wayarsa..
Tsoro da fargabane suka Hana nijlah magana'Dana sani tayi yafi sau dubu" kallansa tayi taga Yadda ya maida hankalinsa kan waya a zahirin gaskiya ko ita yake kallo Yana me tausayama halin da take ciki,,sedai baze iya Nuna Mata hakan ba tinda tafara tinanin rabuwa dashi..
Ganin yaqi kulata yasa nijlah ta zuba masa ido,,bakinta na rawa ta budesu a hankali tana cewa"
Kado ina kwana?
Lafiya yace batare daya daga kansa ya kalletaba.
Cikin in ina tace" sallar zanyi..
Tashi kiyi mana koda ni kike tambaya idan zaki sallah?
Girgiza masa Kai tayi yayinda idanta ya ciko da kwallah tace"
Bazan iya tashi ba,,bayana cikina kaina da quguna Duka ciwo sukemin..
Ok,,bazaki iya abinda ya shafi rayuwarkiba sai shegen suturu kika iya ko?
Hawaye tafara tana San fara kuka Mashkur ya daka Mata tsawa Yana cewa"
Kiyimin Shiru anan kafin na daukeki da Mari mara kunya kawai..
Hannu nijlah tasa ta rufe bakinta tare da rufe Ido tana qoqarin hadiye kuka..
Tace muje kiyi alwala nasan ko sallah bakiyi ba,,ba musu nijlah ta fara qoqarin Tashi sabida tsabar tsoransa yanzu Ko ciwan batajiba Sai da ta Tashi tsaye sannan kafafuwanta suka kasa daukanta" karkarwa tafara Yana Shirin zubewa a qasa yayi saurin taro ta tafada jikinsa..
Cike dajin haushin abinda tayi masa yake cewa raguwa kawai,,to wallahi nafara gajiya da wannan iskancin Daki Daga tan tabaki Zaki langwabewa mutane kama wadda aka kwana ana Duka.
Shiru nijlah tayi Dan Bata da abin fada haka ya dauketa suka Shiga cikin toilet,,
Ruwa me zafi ya Hada ya dauko qaramin towel ya ajiye kusa da bahon wankan,,hannu yasa yafara ciremata rigar jikinta,,Yana gamawa yafara qoqarin cire dogon wandon Bayan ya cire ya kalleta Yana cewa"ki cire wannan abun Danni Bazan zauna Ina Miki kama Yar goyeba Daga Baya kizo kimin rashin kunya..
A hankali nijlah tace Dan Allah kayi hakuri Bazan qaraba" yarinya kima qara kiga yadda Zan ajiye Duk Wani Abu nayi maganinki,, Magana zatayi yayi Magana cikin Daga murya..
Kice pant Nace Ko kina nufin dashi Zan Miki wanka" eh,, tace kafin ya zuba Mata Ido Yana kallanta,, dakyar ta Bude baki tana cewa" kaka ma da Wando takemin wanka..
To aini ba kaka bane,,Zaki cire Ko saina tafiyana Na barki anan,, cikin kuka nijlah ta cire pant ta sa hannu ta rufe gurin..
Shiga ciki yafada babu alamun wasa" cikin ruwan ta Shiga yafada qasa Mata jiki ta hanyar Dandanna Mata towel,,seda yaga jikinta yayi jajur kafin ya kyaleta Yana Kallan yadda idanta ya kada yayi jajur tanasan yimasa kuka takasa sabida tsabar tsoransa daya lullubeta..
Ki Kalli yadda Ake wanka Dan wallahi nakusa Dena yimiki tinda Ke baki Iya Kula da kankiba balle ki sauke haqqin aure Sai shegen surutu Kika Iya..
Nijlah Bata tankasaba Dan taga alama so yake tayi Magana yaci qaniyanta haka tayi zuru Yana zazzaga Mata masifa harya gama Mata wanka..
Bayan sun fito ya qarasa jikin qofa ya sa key nan ya dawo kusa da ita yasa hannu ya janyota jikinshi Yana shafa Mata Mai..
Ahankali yakai hannu Kan nononta Yana shafawa" hannu nijlah tasa tayi saurin riqe hannunsa tana cewa ahhh kado zafi"
Beyi Magana ba ya janye hannunta ya cigaba da shafasu Yana lumshe Ido,,
Cikin kuka nijlah tace" Dan Allah Kadena matsamin wallahi da zafi kaga harsun kumbura tafada cikin sanyin murya..
Cike da matsanancin sha'awa yace,, wasa nakemiki irin Na Mata da miji nidai banaso Kadena..
Maimakon ya Dena Saima qara janyota jikinshi yayi Yana cewa" Ni gaskiya wankanan naki dagamin hankali yake yakamata Adena gaba daya,,Idan ma jiqa jiqa zakiyi Ni gwaramin Hakan da Dai wannan halin danake Shiga...
To tace tana ture hannunsa sabida yanzu Har Kan nonon ya Yi girma sabida tsabar tsotson daya sha..
Buga kofan da akayine ya ceceta,nan ya fara qoqarin Samata kayana Yana zare Mata Ido yace'saura yauma ki gayama mutane abinda nayi Miki tinda ba wayo gareki ba Yana gama fada ya Tashi ya Bude kofan...
Daddy ne ya shigo ya Samu nijlah zaune ta Hada kai da gwiwa" Bayan mashkur ya gaisheda da daddy itama ta Bude baki a hankali tace baba Ina kwana?
Lafiya qlau daddy ya fada cikin sakin fuska Yana tambayarta jikin..
Dasauqi ta fada cikin dashanshiyar muryar ta..
Masha Allah"Allah baki lafiya kinji nijlah,,kiyi hakuri da abinda ya faru"
Kanta a qasa tace to..
Tashi daddy yayi Yana Kallan Mashkur"auta kuna buqatar Wani abu?
Ah ah daddy Dama likita yace zuwa dare Ze sallamemu sabida jikinn nata yayi sauqi sosai" to shikenan Allah ya qiyaye gaba..
Tare da suka fito mashkur yayima daddy rakiya Har jikin Mota" Har mashkur ya juyo daddy ya Kira sunansa"a hankali ya juyo Yana Kallan daddy" daddy yace,,,
Mashkur yazama Dole kasa Ido Akan yarinyar mutane,,Idan Kuma ka Bari Wani Abu yaqara faruwa da ita Saina sabamaka sabida itama 'yace kama Yasmeen..
Jinjina kai mashkur yayi yanaba daddy hakuri kafin suyi sallama ya Koma Dakin...
Kwance Yasmeen take ta zuba wayarta Ido tana kallan yadda kiranta ke Shiga Amma baby yaqi amsata,,time yake nufi dani? Badai haushin dukan nijlah yake jiba?
Indai ko hakane na Shiga uku"
Kai wallahi babu abinda ya gagari Yasmeen wannan ma baze taba zamemin matsala ba,,da gudu ta tashi ta fita falo tana kuka,,ganin ba kowa a falon ta shige dakin abba tana kuka sosai...
Tin kafin ta Shiga abba ya fito Yana tambayana"
Wanne shege ya tabaki 'yar Lele?
Cikin kuka Yasmeen tace abba mashkur ne yaqi amsa kirana,,wallahi abba kusan kwana nayi ina kiransa yaqi amsani abba nashiga uku shikenan zasu rabani dashi..
Zasu rabaki dashi ko dai zaki raba kanki dashi,,Dan wannan halin kadai ya isa yasa mashkur dena kulaki tinda kin Nuna keba me hankali bace...
Turo Baki Yasmeen tayi tana kallan abba tace,,abba kaga mama ko...
Tsakin mama taja ta dauka basket din ta tana kallan abba,,nizan wuce asibiti Naga Rana tayi..
Wallahi babu inda zakije indai nine gaba dake kuma ni nake Baki umarni" akan me zaki dauki abincin gidana ki kaiwa wancan yarinyar,,
Yarinyar data Zama silar kuka da baqin cikin 'yar Lele...
Amma abba Yasmeen" Amma me? kinga banasan Jin komai daga gareki kifita kawai kibani guri...
Rawa Yasmeen tayi tana cewa yau abbana,,Dama Kai kadai kake Sona nasan mama.
Hararan da mama take matane ya hanata qarasa fadar abinda tayi niyya..
Fita daga dakinan kafin yanzu jikinki ya gayamiki, da kuka Yasmeen ta fita tana qunquni....
Comment & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*.....*
4⃣8⃣&4⃣9⃣
Yasmeen na fita abba ya maida hankalinsa kan mama"ransa a bace yake kallanta,,kauda fuska mama tayi tana mejin haushin hanata zuwa hospital dubiyan nijlah..
A gefenshi ta zauna tana magana a hankali" yanzu abban Yasmeen kana ganin rayuwar daka Dora Yasmeen ita ta dace da ita?
Nasan kana da ilimi na boko Dana addiniya Ka kuma San amanarta Allah yabamu,,be kamata mu zuba Mata Ido tana Abu Yadda takeso ba"Dan Allah kayi tinina Ka kuma tinani 'ya'ya da dukiya amanar Allah ce,,ze tambayemu akansu ranar da gata ko dukiya bazasu mana amfanin komai ba...
Ajiyar zuciya abba ya safke Yana kallan mama" kafin ya iya bude baki yace"
Yanzu ya kikeso nayi?
Sokike na fifita 'yar wasu akan tawa?
Ba haka nake nufiba sedai inaso kagane Yasmeen tayi laifi Ka kuma hukuntata akan abinda ta aikata..
Cike da zafi abba yace" haba hajiya yanzu duk irin hukuncin da kikayimata be ISA haka ba,,to to to yanzu na gane hausarki,,sabida ke bakisan zafin Zama da kishiyaba shiyasa kike gayar irin wannan maganar,,to wallahi Bari ingayamiki,,daga yanzu ko kallan banza kika qara yimata akan wannan maganar Saina Saba Miki,,Wanda batasan ciwan nata ba,,mtssss abba Yaja tsaki Yana fita a dakin..
Harya fita ya juyo Yana cewa" ban kuma yarda ki qara zuwa hospital ba,,idan ma mutuwa tayi ita da iyayenta sukayi asara Bani ba..
Bakin cikine ya Hana mama magana har abba ya Kada Mata kura ya fita" Yana fita tasa hannu biyu ta zuba tagumi tana girgiza Kai...
Yasmeen ce ta shigo ta zauna jikin mama tana shafa fuskan mama"
Sweet mamana,,waya tabamana ke?
Murmushi mama tayi tana shafa Kan Yasmeen tare da janyota zuwa jikinta tana qare Mata kallo,,zuwa wani lokaci ta bude baki da kyar tana Mata magana cikin nasiha dajan hankali..
Yasmeen yakamat kisan kin girma kidena daukomana magana" kodan kinga mahaifinki be damu da abinda kikeba,,saima goyamiki Baya yake"
Bata jira amsartaba ta cigaba da magana"
Yakamat ace kingane abinda kika aikata ba daidai bane,,kiduba girmanki da shekarunki ki kuma duba na yarinyar da kika buga.
Kinsani ko baa gayamiki ba nijlah ba sa'arki bace,,ko kina tunanin mashkur ze aureki da haka??
Turo Baki Yasmeen tayi tana cewa to Amma ita tasan yarinyace ta auremin miji.
Mijinki ko mijinta Yasmeen kokin manta yanzu nijlah matar mashkur ce,,ko kuwa fa har yanzu kina matsayin budurwanshi a yanzu yace yafasa shikenan aurenki ya fasu kinga shikenan sai abbanki yaje kasuwa ya siyomiki miji kama mashkur ko?? Mama ta qare maganar ta sigar tambaya...
Shiru Yasmeen tayi zuciyarta na halbawa da sauri dasauri,lokaci daya jikinta ya dauki rawa,,babu abinda take hangowa sai tashin hankali game da rabuwanta da mashkur,,bakinta na rawa tace"
Yanzu mashkur sai yace yafasa aurena?
Sosai ma,,tinda kin Nuna bazaki zauna da matarsa lafiya ba.
Mama Shifa ba Santa yake ba.
Ummmm Yasmeen kenan, haryanzu ke yarinyace kina tinanin namiji ze zauna da mace alhalin Baya santa?
Shiru Yasmeen tayi tana zubda hawaye tana kallan mama sai kuma ta rungume mama tana cewa"
Dan Allah mama ki bashi hakuri bazan qara dukantaba kinga tin dare nake Kiran wayarshi yaqi amsani..
Ya zaayi ya amsaki kodan bake akama wannan dukan ba?
Cikin kuka Yasmeen tace Allah mama nadena ni haushina daya danaga yarinya nada mugun kyau,,wallahi mama duk kyau nijlah ta Fini kyau wannan dalili yasani bugunta..
Dariya mama tayi tana kallan Yasmeen tace" kaji shirmen naki ba,,waya gayamiki yanzu kyau Yana tasiri gurin Maza?
Cike da shagwaba Yasmeen tace toba Naga yanzu kowa man saka fari yake shafawa..
Badai kowa ba kuma a yanzu duk namijin dayasan kanshi Baya zaben kyau,, kyankyawar tarbiyya Ake Zabe gashi ke kin Nuna Baki da ita..
Bakin Yasmeen a gaba tace toba nadena ba" Allah yasa cewar mama.
Yanzu saiki tura masa text message ki bashi hakuri, nasan ze karanta.
To Yasmeen tace ta tashi tana murna Dan ita ta manta da wani text massage"
Zazzafan sako Yasmeen ta tsara tare da turama mashkur.
Zaune yake ya dawo daga restaurant Yana qoqarin hadama nijlah abinci yaji qaran zuwan sako cikin wayarsa..
Be duba ba ya cigaba da abinda yake,,Saida ya Gama hada Mata tea ya dauko ya dawo kusa da ita Yana miqa mata...
Nina koshi nijlah tafada cikin shagwaba"
Amsa kisha banasan musu"
To tace ta amsa tana sha badan taso ba,,ki dauka wannan abincin Shima ki cinye inba so kike likita yaqi bamu sallama ba..
Batayi magana ba tafara cin abinci tana ci tana yinqurin amai Shi kuma Yana shafa bayanta ahaka harya Samu taci da yawa.
Gefe ya koma Yana qare Mata kallo tare da tinanin ta inda ze dauki matakin daya dace Kan Yasmeen..
Wayarsace tafara ruru nan yasa hannu a hankali yayi picking wayar ta hanyar kaita kunne Hade da sallama..
Daga daya bangaren mummy ta amsa da kyar tace" Auta kana da hankali kuwa,,ko kanaso kace jinyar matarka yafi zuwa Ka gaisheni??
Bakinsa na rawa yace' kiyi hakuri mummy anjima Zan zo idan ta fito babu Wanda ze zauna da ita,,mummy nijlah na buqatar kulawa sos....
Bata Bari yaqarasa ba tace" rufemin Baki kafin na bigemaka Shi ta cikin wayan" kazo Ka sameni yanzu base anjima ba inasan ganinka,,Ko ita ta haifamin kai dazata riqeka yarinyar da Ko haqqinka bazata Iya saukewa ba Amma kake rawar kai akanta..
Shiru mashkur yayi be qara Magana ba Har Saida mummy ta gama yafara Bata hakuri"mummy kiyi hakuri insha Allahu yanzu Zan zo"kadama kazo auta kadai zauna kana jinyar banza Naga ita tafi karbanka Akan kazo muyi shirye shiryen bikinka...
To kawai yace yana sauraran mummy tagama fada ta katse wayar' tinda yafara waya nijlah ta kafeshi da Ido tana sauraran abinda yake fada' Ko Bata tambayaba tasan fada akemasa Wanda Waze wuci akanta Ake abin ba,,Yana gama wayar Shima ya zuba Mata Ido tare da cewa' Ke Kuma wannan kallan fa?
Dauke Kanta nijlah tayi tana mejin tausan halin da tasashi ciki,,haka nan Taji tanasan ganin kaka,,koba komai Zata rungumeta a jikinta ta rarrasheta yanzu ki bata dame yimata haka sai Wanda Zena mulmula Mata nono Wanda ta dauka hakan a matsayin wahalarwa da hukunci me tsaurin gaske..
Ganin Yadda ta zurfafa cikin tinani yasa mashkur qarasawa kusa da ita Yana cewa" amarya tinanin me amaryana take?
Boye fuska nijlah tayi taqi dagowa,,duk yadda yayi nasan ganin fuskanta taqi yadda yamata wasan harya gaji ahaka wani sakon ya sake shigowa cikin wayarsa...
My baby ya gani nan yayi murmushi tare da duba sakon,,Yana karantawa Yana dariya harya Gama ya rungume wayar a qirjinshi Yana cewa"
Allah yasa haka babyna naji dadi kalamanki sedai bazan iya Baki reply ba har sai matata ta Samu sauqi keda kika dariyana..
Dagowa nijlah tayi tana sauraransa harya Gama magana Dan a fili yake magana" haushi da takaicine suka kamata Dan idan bata mantaba sunan dataji Yana Kiran Yasmeen kenan dashi a lokacin datake kwance Kan ruwan cikinta"mtssss yaji anja tsaki Wanda besan daga inda ya fito ba,,dasauri ya dago kansa Yana kallan nijlah da zuwa yanzu hawaye suka fara cika Mata Ido..
Kasa magana yayi sabida tsabar mamaki wai me wannan yarinyar take nufi Dani,,badai kishi take da baby ba?
Tabdijan indai ko hakane zanga irin zaman da zanyi dasu ahaka,,gashi Bani dasan raba Iyalina...
Yana cikin tinani nurse ta kwankwasa dakin,,firgigit ya dawo daga tinanin tare da bata umarnin shigowa" da sallama nurse ta shigo ta Basu ta kaddatar sallama tare da yiwa nijlah fatan samune lafiya,,da ameen Mashkur ya amsa nijlah ko bata iya magana ba sabida abinda ya tokare Mata maqogwaro..
Nurse na fita mashkur yafara hada musu kayansu,,Saida ya Gama ya juyo Yana Yana cewa,,zaki iya tashi mu tafi idan kuma anan zaki zauna to?
Nijlah bata amsashi ba ta tashi a hankali tana sa takalminta" dasauri ya fita yakai kayan mota ya dawo ya riqe hannunta suka fara tafiya" duk inda suka gifta kallansu Ake kowa na fadar albarkacin bakinsa ahaka har suka Kai mota nijlah na yimasa shagwaba wai ta gaji da tafiya,,be kulata ba ya zagaya ya Bude Mata mota Yana cewa"
Wai Bana gayamiki ki koya yadda Ake Bude Moto ba,,koni driver kine?
Murmushi nijlah tayi tace,Toba gashi can Wani ma Yana budewa matarsa Mota ba,,
Kallan inda nijlah ta Nuna mashkur yayi nan yaga wasu Mata da miji,,mijin ya budewa matar mota ta fito hannunta dauke da baby girl Yar qarama..
Murmushi yayi Dan Shima mutanan sun birgeshi" beyi Magana ba ya zagaya bangaren driver ya Bude,,Yana Shiga itama ta Shiga nan ya tada motan suka fara tafiya..
Seda sukayi Nisa ya juyo Yana kallanta" a hankali yace,,amarya Nima Zaki Iya Bani irin wancan babyn,,Naga kema yarinyar ta burgeki Ko?
Cike dajin Dadi nijlah tace" eh mana Zan Iya" cike da farin ciki Mashkur yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafata yace" yaushe Zaki Bani?
Kai tsaye nijlah tace" Abu me sauqi Duk lokacin da kakeso Allah Zan Baka,,ba ance ana bacci Ake haihuwa ba..
Tinda mashkur yaji abinda nijlah tace haushi ya kamashi anan ya gane batamasan abinda yake fada ba..
Ahaka Har suka qaraso gidan mummy"
Sai da ya daidaita parking motan kafin ya Bude ya fito,,itama ya Bude Mata.
Hannunta ya riqe suna tafiya a hankali Yana aiki yimata sannu" kai tsaye falon mummy ya nufa da ita...
Yawan comments yawan typing.