Mummy na ganin shigowar mashkur hannunsa riqe Dana nijlah ta Mike tsaye"jikinta Har kyarma yake gurin finciko nijlah ta cillata Baya tana nuna mashkur da dan yatsa'wallahi Karya kake mashkur nadena zubamaka Ido kana yadda kaso" kwana fa kayi tare da wannan shegiyar yarinyar,mummy ta fada tana nuna nijlah dake rabe jikin bed tana hawaye'
Nan take zuciyar mashkur tafara bugawa da qarfin gaske Babu abinda yake kallo Sai nijlah data daskare tsaye tana mamakin halin mutanan da Allah ya hadata Zama dasu"
Yanzu shikenan ahaka zanyi rayuwa? Adakeni lokacin da akaso,,a zageni Duka Ni daya?
Nijlah ta tambaya Kanta tana sakin kuka meban tausai..
Girgiza Mata kai mashkur ya shigayi yanasan hanata kukan,,da yanada Iko jikinsa ze janyota ya rarrasheta koya rage Jin abinda yakeji a cikin zuciyarsa..
Dan gidanku auta Bada kai nake Magana ba,,kodai kurma ka Zama?
Fuskar mashkur sake yake kallan mummy Amma a can cikin zuciyarsa bacin raine chinkuye a ciki sedai bashida damar nunawa mummy Hakan..
Ka tsareni da ido Ko bakaji tambayan danayi Maka ba?
Murmushi yayi Wanda yafi kuka ciwo ya Bude baki ahankali zuciyarsa na bugawa yace'mummy bafa a gurinta Na kwana ba,,inacan muna tsara yadda za'a gudanar da bikinmu da Yasmeen to shine dare yayi,Saina zauna Na kwana acan..
Yanzu dazan dawo shine Na biya Na taho da ita Ko nijlah mashkur ya qare maganar cikin bugawar zuciya da zillimin Baran baramar da nijlah zata Iya yimasa..
Dasauri nijlah tashiga Daga kai tana cewa eh.
Kaga auta banisan qarya?
Cike da shagwaba Mashkur ya fada jikin mummy Yana cewa' Toba ga yarinyar nan tsayeba Ai saiki tamabayeta" to to shikenan yanzu a Ina kuka tsaya Kan batin shagalin bikin?
Dariya mashkur yayi Yana Kallan nijlah da tinda ya ambaci aurensa ta hadiye kukan tana kallansa" nan ya kashe Mata Ido Yana cewa' Ai mummy ki kwantar da Hankalinki Dan munriga mungama Hada komai kedai kawai ki jira lokaci..
Dariyar farin ciki mummy tayi tana shafa Kan mashkur tace' Yau Dan albarka kaga shikenan Nima zanga auren auta Na" sosaima yafada Yana janye jikinsa.
Mummy nizan Shiga daki inasan watsa ruwa a jikina' Yana dakyau Ai,,Amma Dai Idan ka shirya gurin mutuniyar zakaje?
Sosa kai mashkur yayi Yana cewa' eh Mummy
Shiru nijlah tayi tare tare da yin tsuru tsuru da Ido tana kallansu daya Bayan daya yayinda hawaye suka riqa zirya a idonta,, ganin yadda gaba daya mashkur ya manta da ita tsaye Saima maganar aurensa yake,,
To waima yaushe aka bashi aurena dahar yafara maganar Wani auren?
Nijlah ta tambaya Kanta..
Sedai abinda Bata Sani ba shine" Duk abinda mashkur yake Yana kallanta tare dajin matsanancin tausanta bashida yadda zeyi shiyasa ya zuba ido akemata yadda akaso..
Mashkur Na satar kallan nijlah ya fita a Dakin Yana addu'a Allah yasa nijlah ta biyo bayansa,, harya fita Beji alaman tahowantana Dan haka ya tsaya Daga kofa Yana leqenta...
Nijlah Na ganin tafiyan mashkur ta Daga qafa a hankali tanasan binshi Taji mummy tace"dawo Nace,,
Dan ubanki Ina Zaki bishi?
Muryar nijlah Na rawa tace" uhmn Zan"
Uhmn uhmn me" wato Kan ansaba bin Maza a gindi a gandi kuna yawo da shanu shine Zaki bishi kuyi wankan tare Ko?
Shiru nijlah tayi tana wasa da hannunta..
Kibani amsa" nasan Dai babu abinda Zaki Iya a bed dadai yawan jejeni nasan anan kikafi kauri..
Tsuru tsuru nijlah tayi tana tsoran kada mummy ta doketa,,bakinta Na rawa tace"
Dan Allah baba kiyi hakuri Bazan qaraba"
Ah ah Wallahi Zaki qara,,indai shawan jejine Dan baki Samu gurin Zama anan ba..
Ita Dai nijlah Bata qara Magana ba Banda rawa Babu abinda jikinta yake" akankali Takai kallanta ga kofa Aiko taci sa'a idanta ya safka Kanna mashkur" hannu yasa ya yaficeta dashi tare da yimata alamar Kira..
Aida sauri nijlah tayi hanyar fita tana tafiya tana Hada hanya.
Ke dawo Dan ubanki Ina zakije" hannu yasa ya rufe bakinsa Yana Mata alama da kada tayi magana nan itama tasa hannu ta rufe bakinta tana kuka a hankali"
Duk abinda mashkur yake daddy Na tsaye a bayansa sedai yarasa abinda yakewa hakan danshi ba cikin Dakin yake kallo ba" hakanan jikin mashkur ya dauki rawa nan daddy yasa hannu ya janyeshi Daga jikin qofar ya Kuma sa kai ciki..
Mummy bataji zuwan daddy ba ta shigaba da zazzaga Mata masifa" sabida Ke mayyace kinkasa gane cewa ba'a sanki,,Sai liqewa yaro kike Yana guduwa,,Ni wallahi naso ace mutuwa kikayi da tinin Na huta da damuwa..
Tana leqewa yaranki Koshi Yana liqe Mata" kinga hajiya ki kiyayi kanki" Idan baso kike rabo ya kasheki ba daddy ya fada cikin daure fuska,,
Kina nan kinsa masa Mata gaba kinacin zarafi Shi Kuma ya labe Yana Kiran matarsa Amma sabida tsabar San zuciya kinkasa ganewa..
Tabe baki mummy tayi tana cewa' to Wai Alhaji me nayi kawai sabida Na hanata zuwa dakinsa saika hauni da fada,,Ko Dai sokake gaba daya yarinyarnan ta tare masa a Daki Sai Abu mara Dadi yafaru azo ana zance da karkata kai?
Nauyayyen ajiyar zuciya daddy ya safke Yana cewa'wanne irin Abu mara Dadi?Naga Dai matarsace ta Sunna Dan haka kibarsu suyi rayuwarsu yadda sukeso..
Hhhhhh wacce irin rayuwace za'ayi da wannan jaririyar yarinyar Ko bakaga yadda take ba" Ni wallahi bansan meyasa auta ya kwaso wannan ba,, ka dubetafa kama an daura muciya zani.
Ke Tashi kije gurin mijinki,aikinsan Dakin nasa Ko?
A hankali nijlah ta Daga kai Duk Da batasan ta inda zata fara neman Dakin mashkur ba.
Jeki can Yana jiranki' nijlah Bata qara Magana ba ta fita da gudu tana waiwayen mummy" Harara mummy ta riqa binta dashi Har Saida nijlah ta nacewa ganinta...
Kusan Cin Karo nijlah tayi da mashkur Dan tinda yaga tahowanta ya Bude Mata hannu Yana jiran zuwanta" Kamar tasan abinda yake nufi ta fada faffadan qirjinsa tana safke ajiyar zuciya.
Nan ya riqa shafa bayanta Yana hura Mata iska a kunne" kiyi hakuri kinji nijlah ta,,komai yayi farko zaiyi karshe,,anjima zanje gurin abokina Naji yadda zamu bullowa lamarin..
To tace tana kuma tana qara shigewa jikinshi" ahaka har suka Shiga dakinsa nan yasa key ya rufe kofan ya kwantar da ita Kan hado Yana Mata sannu'
Nijlah bata iya amsawa ba sai lumshe ido take tana kuma busheshi" ganin haka yasa mashkur tashi ya fada toilet..
Bayan yayi wanka itama ya hadamata nan ya dawo Yana kallan yadda ta harde kafa tana tinani" Kobe tambaya ba yasan abinda take tinani Dan haka yasa hannu biyu ya ciccibeta Yana cewa'
Muje kiyi wanka ko kya dena warin asibiti' turo Baki nijlah tayi tana cewa Allah Bana wari sedai Kaine kakeyi.
Kece dai kike nida ban kwana a gadon asibiti ba" dariya nijlah tayi mara sauti tace' Naga dai tare Muka kwana katina har kana shamin nan tafada tana Nuna boob's dinta" murmushi mashkur yayi yakai hannu Yana qara shafasu tare da cewa' ni yanzuma idan zaki Bani sonake Dama naji daddy Yana Miki huduba tazu ko ke Baki gane abinda yake nufi ba??
Dukan Wasa takai masa tana cewa ni Allah banaso Nika Bari,,kuma yau hadda kaina zaka wankemin kaga yayi datti,,tafada tana shafa yalolan gashinan kanta daya kwanta kama babu komai..
Shima hannu yasa Yana shafawa yace'saloon Zan kaiki acan Ake gyaran kai" Dan gaskiya niban iyaba.
Kai kado kuma Ka iya wanka,, Naga Kaka harda wankin Kai take yimin?
To idanma Baka iyaba nizan koyama..
Ah inye yarinyar dako wanka bata iyaba shine Zata koyamin wankin Kai?
Rufe fuska nijlah tayi tana boyewa a jikinsa tace' ai dai yanzu na iya Kaine Baka Bani..
To so shikenan yanzu saiki tashi mu Shiga toilet ga ruwan wankanki can anan Zan gane kin iya ko Baki iyaba.
Ba musu nijlah ta tashi suka fada toilet" brush yabata tayi,,Saida ta Gama yabata sosa da sabulu ya koma gefe Yana kallanta.
Sosai nijlah tayi wanka takuma fita tanayi tana dariya tana cewa kado na iya ko?
Eh babu laifi bayankine da kawai Baki iya wankewa ba kinga ko Baki iyaba" kukan shagwaba ta saki masa tana cewa ni Allah na iya aidai kaima Baka iya wanke nakaba..
Yana dariya Yana tsokalanta yaqarasa Mata wankan suka fito..
Kado nizan shafa Mai da kaina kaji Dan birni?
Naji' Amma daga yau kada naqarajin kin kirani da kado kinaji ko?
Turo Baki nijlah tayi yasa hannu ya doke bakin Yana cewa Bana hanaki wannan abun ba..
A hankali nijlah tace mantawa nayi" kuma Baka gayamin sunan dazan kiraka dashiba,,kaga mu a ruga Mai gida Ake cewa ko malam.
Toni ba malam bane kawo kunnaki kiji sunan danake so,,kuma so nake a gaban kowa ki kirani dashi kinji amaryata..
Nijlah na dariya tace to tare da Kai masa kunnata daidai bakinsa" maimakon ya gayamata sunan sai ya bige da hura Mata iskar bakinsa yanayi Yana qara janyota jikinshi" wani irin yarrrrr nijlah taji a cikin jikinta Wanda bata tabajin irinsaba aiko ta gantsare tana qoqarin janye jikinta a nashi" dariya yayi ya dena hura Mata iska itako bata dena yinqurin kwatar kantaba..
Cikin kasala da mutuwar jiki yace ki tsaya mana yanzu Zan gayamiki,,nan ya rada Mata sunanta Yana dariya.
Kamar tasan abinda sunan yake nufi ta rufe Ido tana cewa to..
Dakyar ya iya tashi ya daukomata doguwar Riga abaya tasa,,Shifa kansa ya shafa Mai da powder tare da lipstick,,kafin Shima ya shirya jikinsa ..
Yanzu saiki tashi muje saloon a gyara Miki kai,,ko, to Tashi bakinta Na rawa tace Amma saika Duba Idan baba Bata nan Saina fito nijlah tafada cikin tsoro..
Dingurinta yayi Yana cewa kedai wallahi anyi matsoraciya ,,fakar idansa tayi ta murguda masa baki..
Hannunta ya kama ya kaita Har cikin Mota kafin ya dawo ya Shiga Dakin mummy"
Zaune ya Ganta ta idar da Sallah tana Jan charbi,, mashkur ya Dan risina Yana cewa'mummy zanje Naga Yasmeen ba lallai nadawo da wuri ba..
Kai kawai ta Daga masa sabida haushin fadan da daddy yayi Mata gashi yanzu aunty lateefah ta tafi Babu me tayata hira..
Be Wani damuwa ba ya fita Yana addu'ar samun daidaito tsakaninsa da mummy..
Hadandan salon yakai nijlah aka wanke Mata kai tare da tsara Mata kwalliya" sosai matar ta Yaba da Kyan nijlah gami da nutuwarta nan ta Nuna mashkur wasu a tamfofi dake maqale jikin shagon tana saidawa..
Ranka ya Dade gafa Kaya irin Baku Na manya" nasan zasuyiwa ' yar Kanwar tamu kyau?
Murmushi mashkur yayi Yana Duba kayan nan Shima ya Yaba da kyansu" bakomai ki bazamin set 50 a ki gwadata a Dinka,,Amma fa kaloli nakeso less da atamfa da material,,hadda shadda Idan ansamu Daga Sai a qaramin wasu"
Sosai aunty zee tayi godiya tafara zabar kayan tana nuna masa,, nijlah Ko sabida Dadi batasan lokacin data rungumeshi ba tana cewa yeeee Nima Na Zama Yar birni" hannu yasa ya lakuce Mata hanci Yana cewa wuce muje kafin kimin halin naki anan..
Suna fita ya Wani sakon ya qara shigowa cikin wayarsa' Yana karantawa Yana murmushi harya gama"
Allah ya Sani Yana mugun San Yasmeen Har besan yadda Ze kwatantawa me karatu ba,,Duk Da itama nijlah Yana jinta Har a cikin jininsa tana ninqaya..
Sosai yaji kewar Yasmeen ta kamashi musamman Idan ya Tina kwalliyar data yimasa ranar da abin Ze faru" hakanan ya riqa tuqi Yana murmushi.
Nijlah Ko Bata Wani Kula dashi ba,,Banda murnar an Sai Mata Kaya Babu abinda take, a haka harya kawota gidan mummy,,a Dakin Shi ya ajiyeta Yana shafa bayanta,
Ki kwanta nan ki huta nizanje Wani guri Na dawo" to tace tana gyara kwanciyarsa Dan Dama cikinta ciwo yafara tin a saloon,,daurewa kawai take..
Mashkur be Koma Dakin mummy ba ya fita Yana murna,,Wani katafaren gurin Saida kayan ciye ciye ya shiga,,nan ya Saima Yar Lele Kaya iri iri,, be je gurin Yasmeen ba Saida yasai Mata kayan da Duk yasan Yana burgeta kafin ya qarasa kofar gidansu Yana mejin dadi..
Waya ya dauka yayi dealing number ta" Yasmeen Na kwance abin Duniya Duk yabi ya isheta musamman Idan ta Tina rabanta da Jin muryar mashkur,,Sai Taji Duk Babu Dadi a jikinta ga Wani irin faduwa da gabanta yake Idan ta Tina da Sunan nijlah,, Taji wayanta Na ringin dasauri ta dauka ta karata a kunne tana murna tana komai..
Saida ya saita nutuwarsa kafin yace' ki fito Ina waje" shagwabe fuska tayi tana cewa' pls baby kashigo ciki,,kaida gidanku..
No a hanya nake akwai abinda ya kawoni Zan gayamiki ba Zama nazo ba.
Rasss rasss gaban Yasmeen ya fadi Har Saida tasa hannu ta dafe" mashkur beyi Aune ba yaji ta sakar masa kuka tana bashi hakuri..
Dan Allah bebi kayi hakuri ka shigo,,kwalliya nasan nayima shiyasa'
Cikin tsawa mashkur yace Ke niba ba kwalliya nazo gani ba,,sabida yanzu Na dawo Daga kai matata gurin kwalliya........................
Comments & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SMALL GIFT TO...*
*MY DALA🤪.....*
5⃣2⃣&5⃣3⃣
Cike da mamaki Yasmeen ta Bude baki a hankali tana maimaita Kalmar matata' matata.
Yanzu nadawo Daga kai matata gurin kwalliya' Yasmeen ta maimaita maganar a fili"
Eh haka nace daidai kikaji' kinga kidena batamin lokaci Idan bazaki fitoba nizan wuce' mashkur ya Bata amsa sedai wannan Karan cikin sanyin murya ya fada ganin yadda ta Shiga Wani Hali Dan kawai ya Kira nijlah da matarsa...
Yasmeen Bata qara Magana ba ta saki wayar ta fadi qasa' nan take wayar ta ragargaje"
Bata bi takantaba ta kife a gurin tana sakin kuka'
Tajima tanayi kafin Daga bisani ta Tashi ta fada toilet.
Tinda mashkur yaji tsinkewar wayar yasan abinda yafaru sedai beyi mamakin Hakan ba sabida yasan Kishin Yasmeen tin kafin kaddaran auren nijlah ta fada masa,,dafe kansa yayi yanamejin haushin Hakan dayayi mata' Dan Ko ba'a gayamasa yasan Yau Yasmeen bazata Iya Cin komai ba' Idan kuwa Hakan tafaru to tabbas ya cika Maci Amana Kamar yadda ta kirashi da Sunan.
Rasa mafita yayi Dan haka ya yanke shawaran Shiga ciki koze Iya shawo Kan masoyiyar tasa' dasauri ya kunna Mota yayiwa get man horn, Yana Bude masa ya Shiga ciki Ko kallan inda baba Mai Gadi yake be Kalla ba haka ya tsayar da motan ya fito Yana tafiyansa me daukar hankali.
Tabe Baki get man yayi Yana cewa' oh ikon Allah kuduba yadda nake gaisheda mutuminnan yayi kama be gani ba,,kodan ba abin mamaki bane tinda Yana tare da wannan'yar girman Kan Yasmeen yaqare maganar Yana waiwaye alamun rashin gaskiya.
Masha na Shiga yafara qoqarin Kiran layin Yasmeen sedai wannan Karan wayar a kashe ake gayamasa" Rasa yadda zeyi yayi Dan haka ya qarasa kofan falon Yana sallama"
Mama na daki ta fito da sauri tana cewa'wanene?
Mama nine mashkur'
Murmushi mama tayi tana cewa sannu da zuwa Ka shigomana Ka tsaya a waje' Kan mashkur a qasa ya shiga' be zauna akan kujera ba ya risina Yana gaida mama,,
Mama ina kwana?
Lafiya qlau mashkur' yame jiki?
Dasauri harta Samu lafiya an sallamemu'
Kai alhamdulillah naji dadi sosai,,Allah ya kiyaye gaba.
Ameen mama' mama bata tashiba Saida taqara ba mashkur hakuri akan abinda yafaru nan ta tashi tana cewa ina ita Yasmeen?
Ka Kira wayanta mana' sosai kai mashkur ya shigayi Yana cewa ai mama wayan ne akashe shiyasa ma na shigo..
Dakin Yasmeen mama ta tafi tana Kiran sunanta sedai mama bata iya cigaba da Kiran ba sabida Jin kukanta" dasauri ta Shiga tana cewa ke Yasmeen lafiya me aka Miki?
Cikin kuka Yasmeen tace' mama shine wallahi yadena Sona nijlah yakeso.
Girgiza Kai mama tayi tana cewa inji waye? Waya gayamiki?
Allah mama Baya Sona shikenan nayi asaran dakon soyayyarsa danayi shekara da shekaru' sai yanzu wata Kula baqa Zata zo muyi kasan soyayyarsa da ita.
Ai kinji matsalarki mama ta fada tana Zama a gefen bed tare da janyota a jikinta' kinga Yasmeen ki tashi ki goge wannan hawayen' indai mashkur ne gashican Yana jiranki a falo..
Dan Allah mama da gaske?
Kinci gidanku ina Miki karyane?
Dariya Yasmeen tayi tana goge hawayen fuskanta ta tashi ta fada toilet,,tana Shiga mama ta fito tana cewa gatanan zuwa tana can tana shirmen nata.
Murmushi mashkur yayi yakasa amsawa' har mama takai qofa ta dawo tana cewa'kaga munata magana ban tambaya su mummy ba?
Murmushi mashkur yayi Yana cewa'suna lafiya tace a gaisheki
To alhmdllh mama ta fada tana Shiga daki.
Sosai Yasmeen ta zauna ta tsara kwalliya tare da saka wasu Kaya masu shegen kyau turaruka ta feshe jikinta dasu kafin ta fito tana taku cikin nutsuwa Dan Yasmeen badaga nan ba gurin iya daukar wanka da kalamai masu dadi shiyasa ko sun Sami sabani da mashkur bata Shan wahala gurin janye hankalinsa har yaji ya hakura..
Tinda ta fito ya zuba Mata Ido Yana Yaba kyan surarta' a haka harta qaraso kusa dashi'
Jitayi kama ta rungumeshi sedai bazata iya hakan ba nan ta zauna Kan hannun kujeran da mashkur ke zaune tana kashe masa ido' a hankali tasa hannu ta zagaye jikin kujeran tare da kwantar da kanta Kan hannun kujeran daidai inda hannunsa ke Kai.
Ido ya zuba Mata Yana zancen zuci' wai me yarinyarnan take nufi kadafa ta susutani sabida alokacin yafara Jin wani irin Abu na tsirgawa a cikin jikinshi..
Baby fishi kake dani?
Kallanta mashkur yayi Yana girgiza mata Mai Yana kallanta cike da soyayya' to Amma shine zaka sani kuka,,yanzu Dana hadiye zuciya na mutu ya zakayi?
Hakan ma baze taba faruwa ba,,sedai yanzu kema kin chanza Hali shiyasa Nima nakesan chanza nawa kema kiji inda dadi.
Baby ni kuma me nayi?
Au Bama ki sani ba' ko?
To kayi hakuri bazan qaraba'
Kallanta kawai yake Yana mamakin shagwabanta,,da kyar ya bude baki Yana magana Yana kallanta"
Allah yasa'
Da ameen Yasmeen ta amsa tana qara narke masa.
Babu Wanda ya qara magana kusan minti guda daga Baya Yasmeen tace'
Baby wai har lokacin biki yayi? Ni gaskiya sonake adan qara lokaci kaga'
Kinga dakata banasan wannan shirmen zancen naki,,sai ana magana na arziqi saiki tsiro da shirme, wanne irin daga biki?
Nan fa mashkur ya rikice Mata Yana fada a cikin nutsuwa tare da Nuna Mata bacin ransa.
Murmushi Yasmeen tayi tana dariya tare da yimasa gwalo tace' yeeeeee naji ta bakinsa,,Dama sonake naji kadena dokin bikinmu ko haryanzu kanayi?
Ba qaramin sanyi mashkur yaji ba Dan yau har saida yakai hannu da niyyan bigeta ta goce,,daganan suka cigaba da hira,, mashkur be bar gidansu Yasmeen ba sai bayan sallar magrib yamata sallama ya tafi gidan abokinsa jabeer....
Tinda nijlah ta kwanta bacci ya gagara daukanta Banda juyi babu abinda take,,tin tanajin ciwo kadan kadan harta fara riqe cikinta tana yamutsa fuska,, ahankali a hankali ciwon ya riqa sauka a cikinta tare da riqemata bayanta da mara,,tin tana kuka a hankali harta fara me sauti tana Kiran sunan Allah..
A haka bacci yadan fara daukanta,,tana cikin bacci taji fitsari me shegen zafi na damunta' dakyar nijlah ta tashi zaune tanasan Shiga toilet sedai wani abun mamaki qafan yaqi daguwa ga wani irin ciwo dake damunta'Banda kuka tana kallan kofa babu abinda nijlah take..
Dakyar ta iya safka da rarrafe ta sauko akan gadon tana kuka ta rarrafa ta Shiga toilet..
Mummy dake zaune a falo tana kallo yayinda Maryam me aiki ke tsaye a kitchen tana fere doya taji suka ji kukan nijlah' tsaki mummy tayi tana kwana Kiran Maryam"
Maryam ke Maryam kina ina zoki budemin dakin wannan shegiyar yarinyar Naga abinda take,,aini bansan tana gidanba nake zaune a falo,,to Allah ya kareni daga daukan Corona virus a jikinta,,nasan babu inda qafanta be kaiba' dariya Maryam ta gumtse tana tsoran Kada tayi mummy ta hauta da fada...
Dagowa mummy tayi taga Maryam tsaye tana sunne Kai'
Ke kuma ya haka zaki tsayamin aka saikace mara hankali'
Dasauri Maryam tayi qasa da Kai tana cewa mummy kiyi hakuri..
Niba wannan na tambayeki ba,,jeki duba dakin auta kiga me wannan yarinyar takewa kuka Kada muna nan zaune ta hadamana gobara bamu sani ba,,kafin mummy ta qarasa magana nijlah ta saki wani wahalallan ihu tana Kiran Kaka..
Da gudu Maryam ta qarasa dakin tana cewa ke kina ina'
Nijlah da qarasawanta toilet kenan ta cire pant da niyyan zatayi fitsari taga jini nabin jikinta pant dinta yayi kaca kaca da jini gashi jinin hadda guda guda..
Wayyo Allah na jama'a Ku taimakamin wallahi Bari nake.
Dasauri Maryam ta Shiga toilet tana janyo nijlah jikinta,,jinin data gani ne yasata sakin salati tana cewa' ke dama cikine dake?
Eh wallahi Dan Allah ki taimakamin Bari nake nijlah ta fada a galabaice Dan zuwa yanzu magana ma a hankali takeyinta.
Mummy dake zaune taji nijlah na ambatar bari' bata Ida tsinkewa ba Saida taji Maryam na cewa Dama ciki gareki?mummy bata jira Jin amsar da nijlah Zata ba Maryam ba ta miqe tsaye tana tafa hannu tare da sakin kuka tana cewa.......
Kuyi hakuri inada mara lafiya shiyasa kukaji Shiru...
Comment & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*MMN MUHMUD...*
5⃣4⃣&5⃣5⃣
Cikin kuka da tashin hankali mummy ke magana"Shikenan auta kajamana abun kunya' mezan gani a gidana ni hauwa?
Da gudu ta qarasa dakin mashkur Bako sallama tana surutai marasa Kan gado.ita ta manta da ciwan kafanta sabida tsabar tashin hankali datake ciki.
Maryam ko ta duqufa gurin yiwa nijlah sannu tare da qoqarin yadda Zata gyara Mata jiki,,sedai duk yadda maryam taso taba nijlah' nijlah taqi bata dama..
Banda kuka da Kiran Kaka babu abinda nijlah take tana riqe mara yayinda taqi Bari Maryam ta taimaka Mata.
Mummy na zuwa ta fara bin jikin nijlah da kallo tana hawaye' turus tayi ganin jinin dake bin kafan nijlah" haushine ya kama mummy tayi kukan kura ta chafki wuyanta tare da zubamata rankwashi akai'
Dan ubanki haka Ake Bari zaki dagamin hankali,shegiyar yarinyar kawai me suffar aljanu.
Turo Baki nijlah tayi,,cikin kuka tafara magana,Allah Baba Bari nayi ki tambaya kado ai dai yace Nima Zan haihu gashi kuma cikin ya zube ta fada tana sakin wani kuka danma zuwa yanzu ciwan maran yafara sakinta.
Saketa mummy tayi tana tsaki' aikin banza yarinya qarama dako kanta bata Gama sani ba yaje ya daukowa mutane wahala,,to wallahi zanga me gyara Miki jiki a gidan nan sedai ki rufe a haka,,Nina godema Allah dayasa bakimin wannan qazantar a falo ba..
Kuka nijlah tasa tana cewa" Dan Baba ki wankemin wallahi bazan iyaba.
Ke Maryam tashi kifita anan kije ki cigaba da aikin Dana saki'
Maryam da karkarwa tace to mummy'
Nan ta fita tana tausan nijlah sedai bata da yadda zatayi,,tana fita ta fada kitchen ta cigaba da aikin ta..
Maryam na fita mummy ta maida hankalinta ga nijlah tana cewa' to ke kuma me Bari saiki jira Wanda yamiki cikin yadawo kinga Saiya wanke miki,, kafin nijlah tayi magana mummy ta fita tana murmushi.
Falo ta dawo ta zauna Kan kujera ta dora qafa daya Kan daya tana dariya Saida tayi me isarta kafin tace' hmmmm gaskiya yaro yarone Banda haka ina wannan yarinyar ta isa ciki har zatayi bari' Banda hauka irin nata' to nidai me aikina bazata taba wannan jinin me shegen qarni ba we dai ta jira idan ya dawo yasan yadda zeyi da ita.
Tinda mummy ta fita nijlah ta kife cikin jinin tana kuka,,Banda karkarwa babu abinda jikinta yake' hakoranta sai haduwa suke da juna suna bada qara kaf kaf kaf,,lokaci guda zazzabi ya sauka a jikinta me zafin gaske....
Gyara Zama mashkur yayi cike da San Jin shawaran da jabeer ze bashi yace' Uhmn jabeer kenan bazaka gane ba'
Haba mashkur kaima kasani dole ran mummy ya baci kama ci sa'a mummy na Sanka na tabbata da kB ne da tintini mummy ta koreshi a gidanta gaba daya..
Ajiyar zuciya mashkur ya safke Yana cewa' jabeer nasan da haka Amma yakamata ace kaima Ka fuskanceni' be kamata mummy tariqayin haka ba duba da yanayin nijlah' yarinyace qarama idan tana Abu zaka fuskanci batasan komai na raguwa ba Amma duk da rashin wayanta Saida ta gane irin qiyayyar da mummy take Mata' wallahi jabeer ina tsaran girman nijlah batare da mummy ta chanza Hali ba, ya qare maganar idansa cike da hawaye..
Ido jabeer ya zuba mashkur Yana nazarinsa kafin ya bude baki a hankali yace' dadina dakai wallahi ragwanta kama mace' Dan Allah duba yadda Ka bude baki kana kuka saikace mace' nifa bawai bangane abinda kake nufiba,,na gane sosai sedai in tambayeka?
Inajinka cewar mashkur' yafada cike dasan tsayar da kukansa!
Yanzu Dama Kai Baka shirya daukar irin wannan tashin hankali ba kaje Ka auro jinsin dakasan mahaifiyarka bata so?
Oh God' jabeer nasani dole mummy tayi fishi Amma yakamata ta sauko haka sabida nabata hakuri' to shikenan kacigaba da rarrashinta Zata hakura cewan jabeer.
Ajiyar zuciya mashkur ya safke Yana cewa' jabeer nifa ba wannan me damuna ba!
Menene kuma cewan jabeer Yana kallan mashkur cike da tausayawa?
Jabeer Yasmeen ce' narasa yadda zanyi na ajiye soyayyanta na hukuntata akan abinda ta aikata' dariya jabeer yasa Yana cewa ai bazaka iyaba,,abokina nasankafa dasan Yasmeen har tinani nake akan soyayyarku' sedai yanzu na kama bakina na rufe tinda gashi kayimata kafi kishiya' Duka mashkur yakai masa Yana cewa' pls jabeer muyi magana Ka ajiye zancen wasa' wallahi Nima banso hakan ba naso raguwa da Yasmeen ita daya kamar yadda take a cikin gidansu sedai kash qaddara ta Riga fata..
Dariya jabeer yayi Yana cewa hhhhhh daga Baya kenan angon nijlah' murmushi mashkur yayi bece komaiba jabeer ya cigaba da magana" abokina abinda kayi kayi daidai Dan be kamata Ka hukunta Yasmeen da hukunci me tsauri ba,,duba da yadda akayimata kishiya tinkafin ta shigo Dan ma kishiyar kwailace.
Murmushi mashkur yayi Yana cewa eh nidai nace yanzu ya zaayi da maganar nijlah?
Shiru jabeer yayi Yana tinani kafin yace' mashkur inaga kawai a nemi makaranta me kyau asakata ciki islamiyya da boko..
Girgiza Kai mashkur yayi' nan jabeer ya Tabe Baki Yana cewa Kai nifa banasan iskanci yazaayi muna magana ta Riga Bani amsa da Kai,, sorry jabeer a gaskiya banasan nijlah tafara haduwa da wasu kawaye tana cikin wannan hali,,nafiso saita fara wayewa kafin ta Shiga cikin mutane'
Sabida me mashkur jabeer ya tambaya?
Sabida ina gudun su hure Mata kunne..
To shikenan kaima kayi magana' toga shawara ta biyu' meze Hana mu kaita makarantar matan aure taje can ta koya Zama da mutane tare da wayewa da girki Kai hadda Kula da miji za'akoyamata a ciki.
Murmushi mashkur yayi yace hakan yayi Amma kafin nan Nima inasanta akusa Dani sedai bayan kwana biyu Zata iya tafiya kaga lokacin Nima na Samu sai kuma yakasa qarasawa.
Baki jabeer ya riqe Yana cewa wai kana nufin har rage zafi kake da wannan yar yarinyar' dasauri mashkur ya zaro Ido waje' Yana cewa' ah haba kaga niba haka nake nufiba nafi so Ka samamin malama dazata riqa zuwa har gida tana koyamata kafin biki kaga da an Gama biki saita wuce makaranta.
Murmushi jabeer yayi Dan ya Riga ya harbo jirgin mashkur yace' to shikenan kwana nawane biki.
3 weeks ya rage Insha Allah' Allah ya kaimu jabeer yafada Yana tsokalan mashkur.
Harsun Gama hira mashkur yace' kaga abokina wai kuwa ina Shi Nasir Ka Bani wayansa inasan magana dashi?
Hannu biyu mashkur yasa ya dafe kansa Yana cewa' Kai Amma ban kyautaba' wallahi jabeer tin bayan dawowana ban qara waya da Nasir ba.
Nasan yanzu hankalinsa a tashe yake'
Tab Amma wannan iyayenta ba qaramin kasada sukayi ba,,wai kana nufin daga Kai sai nijlah kuka Baro kauyen kankan?
Dariya mashkur yayi Yana cewa da Bello suka hadoni Niko na korashi sabida banaso yazo yaga tashin hankalin da mummy Zata man,,Amma yanzu Zan dauko SIM card Dina nasan Nasir duk inda yake hankalinsa a tashe yake'.
Gaskiya Ka gaggauta kiransa Dan Baka kyautaba' hakane jabeer Nima banso daukan lokaci me tsayi har hakaba,,abubuwane kawai da suka sha kaina gashi itama yarinyar ta cika rigima' Kai wallahi har kash.....sai kuma yakasa qarasawa Yana Sosa Kai..
Daga nan suka Dan taba hira mashkur yace' nizan wuce kaga lokaci Yaja gashi nabar nijlah a daki,,sabida nasan Zan Dade shiyasa ban kaita saban gidaba na kaita gidan mummy...
Gidan mummy fa kace mashkur?
Eh wallahi jabeer can na kaita shiyasa kaga inata sauri ban saki jiki na zauna ba ,,yanzu ma sabida dolene zuwan.
Hakane yanzu dai kayi saurin tafiya sauran bayanin Zan Kira Ka sai muyi a waya.
To shikenan jabeer nagode nan ya miqa masa hannu sukayi musabaha,, har mota jabeer ya raka mashkur Yana daga masa hannu...
Sosai Mashkur ya saki gudu a mota Yana yi Yana adduan samun ta lafiya sedai tindaga bakin get yake jiyo hayaniyar mummy..
Dasauri ya fito a motan ko parking ne Ida gyarawaba ya Shiga ciki,,
Assalamu alaikum
Yauwa sannu da zuwa' angon nijlah saika qarasa Shiga ciki,ga matarkacan tayi Bari.
Bari kuma mummy mashkur ya tambaya?
Dan gidanku tambayana kakeyi' Ka wuce kaje Ka gyaramin gida kafin nayi Baki warin jini ya hanasu zama'
Be tsaya jin qarashen zancen ba ya Shiga dakinsa da gudu Yana kwala Kiran nijlah.
Ke Maryam qaramin turaran wuta a dakinan Dan gaskiya yau bazan kwana a wannan gidan ba..
Yana Shiga ya ganta kwance cikin toilet tana fidda numfashi a hankali' dasauri yaqarasa kusa da ita Yana cewa'ke nijlah meke damunki.
Bata iya magana ba yasa hannu ya dagota jikinshi Yana kallan fuskanta'
Langwabewa tayi a jikinsa shiko ya rumgumeta Yana shafa bayanta, beko damu da jinin daya bata Mata jiki ba,,seda yaji tafara sauke ajiyar zuciya yasa hannu ya dago kanta..
Murmushi yayi yace'Dama kin tabayi ko wannan ne na farko?
Cikin kuka nijlah tace Allah bantabayin Bari ba,,kamanta yammata basa Bari sai matan aure.
Mtssss wai Dan Allah yaushe zaki hankali nijlah?
Dasauri nijlah tace gobe..
Bata qarasa rufe bakiba mashkur yasa hannu ya bige bakin Yana cewa' Bana Hana idan ina magana kinayi ba,,koni sa'ankine???
Comment & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*MY SULTAN...*
*Assalamu alaikum' dan Allah Ina Baran addu'a Daga bakunanku masu albarka Akan Wani Abu dake neman damuna' Allah ya Shiga cikin lamarin.Tare da Duk Wanda yake cikin tashin hankali Ko damuwa Ko neman fita cikin tashin hankali,, nasoyi na gaskiyane kadai zei yasani cikin addu'oinsa,, nagode🙆🤦♀😥*
5⃣6⃣&5⃣7⃣
A hankali nijlah tafara girgiza Kai hawaye na qoqarin bin fuskanta' ki hadiye kukan nan Kona barki cikin wannan kazantan.
Dasauri nijlah ta tasa hannu ta rufe Baki tana cewa' Allah nadena Dan Allah kayi hakuri Ka wankemin.
Kai ni mashkur na hadu da aiki' anya kuwa Zan iya wanke wannan abun, yafada Yana kallan yadda jinin ya daskare a qasa gefensa yafara bushewa.
Ganin bashida yadda zeyi yasashi yin ta Maza ya miqe tsaye da nijlah a jikinsa.
Tana hannunsa ya cika ahun wanka da ruwa me zafi bayan ya Gama ya yafara cire Mata kayan jikinta' nan ya sata cikin ruwan zafin Yana cewa' kinga kiyi hakuri ki zauna ciki nasan maranki Yana ciwo ko?
Daga masa Kai tayi tana tashi tsaye a cikin ruwan tace' bazan iya Zama ba da zafi'
Beyi magana ba ya qara ruwan sanyi ciki Amma duk da haka nijlah taqi Shiga tana masa kuka.
Banza yayi da ita ya qarasa gurin data bata yafara sharewa da tsintsiyan kwakwa' bayan jinin ya Ragu ya barbada omo da jik,, Saida ya Gama ya tattara kayanta ya zuba cikin warshing machine.
Nan ya dawo inda nijlah ke tsaye ta zuba masa ido,cikin tsawa yace'
Wallahi kika Bari naqaraso nan Baki gyara jikinki ba Saina sa bulala na Zane Miki jiki' kazama kawai' ke ko San rabuwa da wannan jinin bakiso gashinan ruwan haryayi sanyi.
Nijlah na kuka ta Shiga ciki tana wanke jikinta' kimin Shiru anan' dukanki nayi ko zagi dazaki sani gaba kina kuka' maraji kawai..
Shiru nijlah tayi tana wanke jikinta' harta Gama be qara yimata magana ba ya chanza Mata saban ruwa ya Mata wanka da kanshi' Saida yayimata Sabi 5 kafin ya kyaleta, hakan ma danta fara bashi hakuri ne tana ciwa da ciwo .
Towel ya dauko yasata ciki tare da bude Mata kofa yace' jeki shafa Mai'
Maqale kafata nijlah tayi tana kallan shi' kije nace Nima yanzu Zan fito wanka zanyi naqarasa dauraye Miki kayan.
Tabe Baki nijlah tayi tana magana a shagwabe' ni dai saika daukeni Ka kaini can' ta fada tana Nuna dakin.
Besan lokacin da murmushi ya subuce masa ba' kallanta yayi yaga bata da niyyan tafiya Dan haka yasa hannu biyu ya dauketa' Kan gado ya ajiyeta tana dariya nan ya dungure Mata Kai Yana cewa'
Kifa nutsu kisan kinyi aure' nan ba a gaban Kaka kikeba.
Turo Baki nijlah tayi tace' toba kace zaka yimin komai ba aidai naji lokacin da kake gayama Kaka da malam.
Zaro Ido yayi Yana kallanta kafin ya bude baki da kyar Yana cewa' au shiyasa kikemin yadda kikeso ko?
Girgiza Kai tayi tana boye fuska' nan ya Barta ya koma toilet, bayan ya Gama wanke kayan ya yi wanka me kyau ya gyara jikinshi,,nan ya fito ya dauka air freshener ya feshe dakin..
Kallanta yayi yaga yadda ta kwanta Kan gadon bacci harya dauketa' kallan bedsheet yayi yaga yadda tafara batashi da jini' kansa ya dafe Yana ambata sunan Allah tare da saurin daukan jallabiyanshi yasa.
Da sauri ya fita Yana kwala Kiran maryam' Maryam ke maryam' da gudu Maryam ta ajiye yanka alayyahun hannunta ta qaraso inda yake' gani auta ta fada kanta a qasa.
Amsa wannan da Allah kiyi sauri ki siyomin pant anan shagon bakin layi' har Maryam ta fara tafiya yace' kinga kiyi sauri ina jiranki anan'
To tace tana tsoran tambayanshi jikin nijlah duk da tasan mashkur bame yawan fada bane kuma bashida zafi haka ta fita tana tausan nijlah.
Bata Jima da fitaba ta dawo da baqar Leda a hannunta' da sauri ya amsa Yana Mata godiya ya koma daki.
Tashinta ya riqayi Amma nijlah taqi tashi sabida bacci yamata dadi ba kadan ba' ganin tana bata masa lokaci yasashi daukanta be direta ko inaba sai cikin toilet' saban wanka ya sake Mata tana kuka tana komai ahaka harya Gama ya dasa Mata pant nan fa nijlah tace bazata Saba sai ya cire shiko Dan haushi be iya magana ba ya dagata Sama yasamata' qoqarin cirewa nijlah take ya bude baki cikin zafi Yana magana'
Wallahi kika sake kika cire wannan abun Saina daukeki da mari, shashasha kawai'wai ya ina Miki Abu kina Neman maidani bawanki ya qare maganar muryanshi na rawa Dan harga Allah yafara gajiya da wannan wahalan Dan be Saba ba...
Ganin yadda ranshi ya baci yasa nijlah Shiga hankalinta nan ta bude baki tana magana a hankali' kayi hakuri honey bazan qaraba'
Wani irin sanyi mashkur yaji ya ratsa zuciyarsa har besan lokacin daya rungumota jikinshi ba Yana cewa'
Keda Baki manta sunan Dana gayamiki ba shine Baki taba gayamin ba sai yau?
Itama murmushi tayi tana boye fuska..
To fita muje nidai Dan Allah kidemin gaddama inba sokike aji kanmu ba Dama gashi masoyanki basa ganin qoqarina.
Tare suka suka fito Yana riqe da hannunta,,nan ya cire bedsheet ya shinfida Mata wani' zoki kwanta anan ki huta kafin na samamiki magani ko' eh nijlah tace tana kwanciya Kan gadon..
Cikin sauri mashkur ya qarasa shiryawa ya dauka mukullin motanshi ya fita'
Pharmacy ya Samu me kyau anan ya tsaya yayi musu bayanin abinda ke damun nijlah' murmushi Dr yayi Yana cewa' ok first period dinta ne shiyasa yazo Mata da wannan yanayin na ciwo Amma idan Ka bata wannan maganin Zata Samu sauqi da yardar Allah.
Godiya mashkur yay ya amsa maganin tare da biyanshi kudin ya fita cikin sauri Yana tsoran Kada ta tashi taga bayanan ta cire pant din jikinta...
Yana dawowa ya sameta zaune takasa bacci Banda ciwo babu abinda ke damunta' nijlah na ganin shigowansa ta tashi da gudu ta fada jikinshi tana cewa'
Dan Allah honey Ka ciremin wannan abun ciwo yasamin a cikina ta qare maganar cikin kuka da tashin hankali.
Sosai Mashkur ya tausaya Mata Dan likitan yayimasa bayanin irin ciwon da Mata ke Samu a wannan lokaci' hannu yasa ya rungume tsam a jikinshi Yana cewa' kiyi hakuri zai dena kinji..
Daga masa Kai tayi sabida tsabar ciwan dake damunta nan ya dauko ruwa ya ballo maganin ya kaimata Baki Amma saitaqi amsa ta rufe bakin.
Be iyamata fadaba ya sa maganin a bakinshi ya zuba ruwa cikin' kallanshi kawai nijlah take taji yasa hannu ya daukota ya Dora Kan cinyarshi' bakinsa yasa yafara lakubar nata bakinta tare da qoqarin budeshi da hannunsa'
Tureshi tafara tana kuka shiko ya yasa kafa ya matseta sosai ya kuma bude bakinta ya hade da nasa' anan ne ya riqa Dura Mata ganin har Saida ta hadiye kafin ya janye bakinsa a nata ya bata ruwa ta sha,, Shi kuma ya zuba ya kuskure bakinsa' sai yanzu yakejin dacin maganin a bakinsa sedai be damu da hakan ba tinda yayi nasara akanta ta shanye gaba daya..
Janyota yayi a jikinsa a hankali Yana shafa bayanta tare da manneta da qirjinsa, ta bayanta yasa hannu ya shafa maranta Yana lumshe ido,lokaci guda shauqinta dasan kasancewa tare da ita' nan ya maida kallansa gareta.
Murya a kasalce yace' ina sanki nijlah' inasan wannan shagwaban naki sedai banisan taurin kai' inaso kidena kinji amaryata?
Shiru tayi masa kama bada ita yake ba daga Baya tafara tinanin wayar dataji yanayi da Yasmeen jiya da dare nan take zuciyarta tafara bugawa da karfin gaske,me wannan mutumin yake nufi Yana nufin yace ni yakeso ba itaba,,bayan naji Yana gayamata itama yanasanta..
Haushine yakamata tafara tureshi tana cewa' ni ni banaso ai ita kadai kace kanaso'
Murmushi yayi yace kema inasanki nijlah kowaccenku tana da gurbi a cikin zuciyana sedai bazaki gane hakan ba sai nan gaba.
Ita dai bata qara magana ba bacci yafara daukanta' har bacci ya dauketa mashkur Yana gayamata kalamai masu dadin sauraro tare da shafa duk inda hannunsa yakai a jikinta.
Ganin tayi bacci ya janyeta a jikinshi ya fito,,dakin mummy ya Shiga Yana cewa' mummy kina ina?
Ganin nan angon qarni mummy ta fada tana dariya' Shima dariya yayi yace wallahi mummy duk na gaji.
Karka kuma gayamin kaifa kaga zaka iya Nika daukemin ita daga gida Ku koma can inda kuka fito.
To mummy Dama abinci nakeso adan Sama mata?
A me ,,to badai a gidannan ba kaga auta ka fita a idona'
Kiyi hakuri Mummy yanzu dare yayi Bazamu Samu abinci yanzu ba'
Yinwan ta kaheta nace' Shiru yayi Yana cewa kiyi hakuri Dan Allah ki tausayawa maraicinta' kujimin Dan Allah Wai Ni nakashe iyayen nata koyaya,,Daga anyi Magana kace marainiyace' Naga Dai Nima marainiyace Amma Baka ji Dani kama yadda kakeji da 'yar sadaka.
Rintse Ido yayi yace shikenan mummy Dama Har tayi bacci yanzu saiki Bani ninaci abincin ko' yanzu kuwa Auta itace dai Bazan iyabama ba kaga ma gobe zamuje kai lefe tinda ka amso kayan gurin Yasmeen nakesan asa Rana Akai Sai jiya daddynka yake gayamin gobe zasu kai da safe'
Mummy daddy Kuma?
Eh Shi kasan yanzu Maza Ke kai kaya' Yoda matane zasu kai Ai Bazan amshi kayan a hannuntaba tinda ita ta Hada kayanta Sai Wanda muka qara kadan anan, to shikenan mummy Allah ya akaimu goben,, Na da wayo mashkur ya Samu ya fita da abincin mummy Bata kulaba tana yimasa zance..
Da kyar nijlah taci Shima bame yawa ta iya Ciba,,Bayan tagama Shima yaci suka yiwa mummy sallama suka tafi..
Karfe 12 Na dare Suka qarasa Saban gidan nan yayi wanka itama yayi Mata tare da Bata pant ta chanja,, nan suka kwanta yafara lalubar Yan qananun nononta tare da murzasu San ransa' tin nijlah Na kuka harta fara yin shiru sabida zafin yamata yawa Gana boobs Gana mara Amma Duk Da haka be kyaleta Saida ya tsotseshi San ranshi'
Gaba daya ya birkice Banda ciwa Babu abinda maransa take Amma Duk Da haka be daina tsatsan nonon taba, dabarace ta fadomasa yafara qoqarin cire wandansa tare da gyara Zaman joystick dinsa, nijlah Ko Banda karkarwa Babu abinda take ta Kuma rufe Ido gam.
Jikinsa yaqara janyota Yana qoqarin Tura Mata ita cikin bakinta yaji wayarshi tafara ringin' mtsss Yaja tsaki tare da amsa Kiran..
Yana dauka Yasmeen ta sakar masa kukan shagwaba tana cewa' baby Allah nakasa bacci tinaninka kawai nake'
Dakyar mashkur ya Iya saita kanshi yace' baby Ni kaina yanzu dazan sameki danafi kowa Jin Dadi' dariya Yasmeen tayi tana cewa baby Kenan Banda abinda aika gama samuna, kwana kadan fa ya rage mana tafada cike dasan Jan hankalinsa,, Basu suka rabu da juna ba Sai guraren karfe 3 Na dare..
Nijlah Ko harta manta da tayi bacci...
Washe gari nijlah tashi jikinta Dan sauqi Har ta cigaba da Sashi Magana Kamar yadda ta Saba..
Karfe 10 daddy da abokansa suka kai lefen an tsayar da ranar biki suka dawo gida cikin farin ciki..
Alhaji tinda ka dawo bakace komai ba?
Au Na manta bangayamiki ba,,biki Dai ya anan nan da Sati me zuwa insha Allah..
Guda mummy ta saki tana cewa' kai alhamdulillah Nima nakusa ganin auren auta..
Murmushi daddy yayi yaqi Magana sabida yasan Magana mummy take nema..
Shirye shiryen biki ya kankan Yau biki ya rage saura kwana 3 a fara amarya da ango Sai shirye shiryen suke yayinda Nijlah ta Zama Yar kallo Dan wata Rana Idan mashkur ya fita Baya dawowa Sai karfe 10 Na dare haka zata zauna a gida taci kukanta Dan ma Yana ajiyemata Duk Wani Abu dazata buqata...
Yau tinda safe ya dauko tsohon sim dinsa Wanda ya cire tin ranar da suka dawo Daga kankan,, Yana sakawa ya lalubi number Nasir ya Danna Kira..
Nasir dake zaune ta Hada kai day gwiwa Yana Kallan Bello yaji wayarsa Na ringing nan ya kai hannu ya dauka Yana cewa kai Bello kaga Dan rainin hankalinnan Sai Yau yaga damar Kira..
Bakin Bello Na rawa yace sauri ka amsa Nasir kada ta tsinke,, shikenan Allah ya kawo mana warakar matsalarmu..
Nasir Na dauka yaji.........
Yau dai tafe nake ina bara n addua.fatan zan samu
Comments & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*WASILA...*
*Alhamdulillah Naga addu'oinku sosai nakuma ji Dadi da Fatan Allah ya amsa*
5⃣8⃣&5⃣9⃣
Nasir na dauka yaji mashkur ya tintsire da dariya Yana cewa' hy Dan kauye ya kake?
Eh Dole ka kirani Dan kauye kazo ka tafi da yarinyar mutane kasa munshiga uku..
Zaro Ido mashkur yayi Yana cewa Kamar yaya' nifa matata Na dauka ba 'yar mutane ba.
Duk da haka muka Samu a uku Dan Allah wasan buya muka riqayi da kaka,,Dan a kullum tazo kadan tazo so biyar a rana' dariya mashkur yayi me sauti Yana cewa shiyasa naqi kiranka karshema Na cire wannan layin nakuma Hana abokanmu subaka number Na sabida nasan ba qaramin rigima zamuyi da kaka ba indai Akan nijlah ne..
Nidai gaskiya Baka kyautamana ba,,kasa mutane Sai zargin Liman suke Akan ya Saida nijlah,,Niko sun hanani zuwa ganin gida Dan wallahi sunce qafana qafansu Ni Kuma Ina tsaran zuwana birni dasu tinda bamuyi waya dakai ba,,balle nasan halin da kake ciki..
Allah sarki aboki Dan Allah kayi hakuri mashkur ya fada cikin tausayawa nasir'
Ba Wani hakuri Da Zaka Bani Dan gaskiya Naji haushin abinda kayimin ' Shiru mashkur yayi yabar Nasir yanata zazzaga masa masifa a qarshe yace '
Shi kansa Bello daka koro be tsiraba gurin mutanan gari' Suna ganin Kamar haddashi aka Hada baki..
Nidai bani da abinda zance Saida naqara Baka hakuri' Nasir kai kanka kasan Bazan Iya zuwa da Mata mace Nina aureta a gidanmu azauna lafiya ba,,Nasir kasan halin mummy basaina gayama ba,, Dan wallahi haryanzu bangama shawo Kanta ba..
Mashkur bangane abinda kake nufi ba' ko kanaso kace nijlah tana cikin Wani Hali?
Ah ah nasir ba haka nake nufi ba,, nijlah tana lafiya nine Dai nake cikin Wani yanayi Dan wallahi jego take bani' nasir nijlah akwai sa aiki kai in takaicema bayani nijlah Har kashin kwance takemin.
What mashkur kashifa kace' nijlah Ke kashin kwance???
Dariya Bello ya saki hadda faduwa qasa Yana cewa' Amma Dai wannan anyi gara' Kuma ya zauna da ita be lakada Mata Duka ya dawo da ita Ruga ba..
Nasir be kulashi ba yacigaba da sauraran mashkur..
Wallahi kuwa nasir' Amma yanzu ta daina Sai shegen rashin ji' Na hanata taqi hanuwa yanzu haka bakaga fadan da mukayi da itaba Akan kawai taji labarin daurin aurena Nida Yasmeen shine ta tada hankali taqicin abinci,,shiyasa Bana dawowa gidan Saina tabbata tayi bacci..
Murmushi Nasir yayi Yana cewa gaskiya kayi qoqari abokina Allah yabata Ikon yima biyayya lokacin da zata mallaki hankalin Kanta..
Hmmmm Nasir Kenan Ni wallahi kuna Bani mamaki Idan kuna Kiran nijlah da yarinya'
Yarinyace mana mashkur inba yarintaba meze sa ta riqayin wannan abubuwan daka lissafa..
Babu Wani yarinta' yarinyar datasan Kishi Har tana cewa banyimata adalciba kodan ita banasanta shiyasa Zan auro wata.
Kai mashkur nijlah Ke gayama haka' wallahi kuwa nasir' Ni kaina Saida nayi mamakinta' Nasir kasan nasaba waya da Yasmeen a Duk lokacin dazan kwanta to Ashe Dai nijlah ba bacci takeba' labe kawai take mana Sai yanzu take gayamin Duk abinda Taji inayi a waya,, inda Allah yasoni ba Wani abun tashin hankali Taji ba Dan bazata Iya tsaida Ido Taji komai ba..
Dariya Nasir yayi Yana cewa kaima Dai Baka kyautaba tinda kayi aure Ai saika Dena wayan dare.
Kai tafi can wanne irin sure yarinyar da Ko wasa nayimata Bata Iya ganewa..
Shidai Nasir Banda dariya Babu abinda yake' Saida yayi me isarsa kafin yace' yanzu Dai yaushene daurin auren?
Ranar asabar ne.
Kai abokina Baka da kirki shine Baka gayamin ba Sai yanzu ' kayi hakuri Nasir yanzu ma Bana gayama Dan kazobane nagama ne sabida Hankalinka ya kwanta..
To shikenan tinda Dai kuna lafiya alhamdulillah' yanzu Dai ga Bello saiku gaisa' mashkur Na dariya yace to bashi wayan...
Bayan sun gaisa Bello ya riqa yimasa dariya Yana cewa' Aida ka Koro mana ita' amarya da kashin kwance...
Zaro Ido mashkur yayi Yana cewa kai Nasir an Iya gulma shine harya gayama?
Bello Na dariya yace ba ruwan Nasir Nida kunnena naji' nan Dai suka jima Suna waya kafin suyimasa Allah yasan alkairi sukayi sallama..
Lallabawa yayi ya Tashi da niyyan fita a Dakin nijlah ta farka..
Dasauri ya miqe tsaye Yana rufe baki Aiko tana ganinshi ta Tashi da gudu ta fada jikinshi tana cewa'
Nidai Allah saika tafi Dani nagaji da Zama Ni daya kama mayya kawai ka mayar Dani gurin kaka Nina fasa Zama da kai' nijlah ta fada tana qara maqalqaleshi.
Hannu yasa ya dago fuskanta Yana kallanta cikin nutsuwa kafin ya Bude baki a hankali yace'
Nijlah waime kikeyi haka kokina haukane' Ni kike Gaya wadannan maganganun Ashe baki da kunya'?
Murguda masa baki tayi tana cewa' Daga fadar gaskiya saika Kamani da fada sabida kaga Bani da kowa' Ko an gayama nibansan kishiba' bansan ciwan kwatan Abu a hannuna ba dahar Zaka fara gayamin haka'' shikenan Sai ayimin kishiya ban ajiye yaro Ko guda ba..
Ranshi a bace yayi Kanta Yana cewa'Ke nijlah nikike gayama haka yafada Yana nuna kanshi?
Eh haka nace nijlah ta fada cike da rashin kunya..
Lallai kuwa Yau Zan koyamiki hankali tinda baki dashi' nijlah Ni Kika dubi tsabar idona kike gayama haka..
Jinjiga nijlah ta riqayi tana huci sedai wannan Karan Bata Iya bashi amsaba
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*ZARA.....*
6⃣0⃣&6⃣1⃣
Tinda mashkur ya fita nijlah ta Hada kai da gwiwa tana rera kuka' harga Allah batasan menene Kishi ba sedai ta taba ganin wata Mata a kauyensu Wanda za'ayima kishiya ta riqa kuka tana zagin mijin ta Kuma San Mata dayawa Basa San kishiya shiyasa itama yanzu da za'ayi Mata take wannan abun..
Toni Koda kishiyar Zemin Ai gwara ya Samu me hankali Dan gaskiya Idan ya auro wannan matar kasheni zatayi' kuka ta qara saki Na tausayin Kanta tare da Jin kewar kaka, ahaka bacci ya dauketa Bata bi takan takeaway daya kawomata ba..
Tuqi yake Yana tinanin tare da nazari sosai akan nijlah Babu Hakka wannan yarinyar ba qaramin wayo garetaba sedai Bata da kunya' Duba da yadda ta nake Magana tana mayarmin mtsss Yaja tsaki' Yana cewa kodan ba laifinta bane tinda kishiya za'ayimata, Sai kuma yayi murmushi Wanda ya bayyanar da hakoransa Yana cewa sufa Mata Basu kankanta indai aharkan Kishi ne,,yanzu da haqqina na amsa da tinin tana gadon asibiti Amma dayake harkar kishine gashinan ta Iya rashin kunya da kukan banza..
Da tunani barkatai harya isa gidan jabeer' Yana zuwa ya kirashi a waya ya shaidamasa Yana kofa su fito'
Fitowa jabeer yayi Yana cewa ango kasha kamshi kayi hakuri Mun tasoka,,kasan bansan Saban gidaba shiyasa Naga kazo kawai mu tafi tare zefi sauqi da muyita waya.
Hakane Nima yanzu Na shirya inasan fita Naga kiranka' Dan da tinima Na tafi wannan yarinyar ta tsareni da rigimarta.
Dariya jabeer yayi Yana cewa kajika wacce yarinya Kuma da Dai uwar gida kace zanfi ganewa'
Murmushi mashkur yayi Yana cewa kaga tana Ina muje itama tayi nata aikin Dan wallahi nijlah tace bazatayi karatun arna ba.
Dariya jabeer yayi Yana cewa kai Dan Allah' Amma Ko indai hakane zata bamu matsala.
Indai nijlah ce zakaga abinda nake gayama' to ai shikenan indai Khadija ce nasan zata gyamaka ita' to Allah yasa cewar mashkur cikin sanyin murya tare da kwantar da kanshi jikin Mota Yana tinani..
Dafashi jabeer yayi Yana cewa kaga abokina kada ka Zama Rago,Kabi komai a hankali nasan yarinyar zata nutsu,,kai wallahi Idan nijlah ta girma saita kere Yasmeen sabida tana da qira me kyau gashi tin yanzu tafara nunamaka soyayya harfa Dan fari ka qara abokina.
Murmushi mashkur yayi sabida yasan Duk kilewan da nijlah zatayi bazata taba kaiwa Yasmeen ba Dan Yasmeen karshece gurin Iya kalamai masu sanyi da kwantar da Hankali" abokina bakace komai ba?
Muje kawai mashkur ya fada Yana yatsina fuska.
Ok Baka yadda da Magana Naba ko,,wallahi mashkur nijlah ta hadu Idan kaduba yadda qugunta ya zauna jikinta saikace dasamata Shi akayi gata kyankyawa sannan ka Duba yadda qirjinta yafara cika tin ba....
Cike da tsawa mashkur yace' kaga jabeer ya isa haka' matatace kake qarewa kallo haka gaskiya banaso Idan Zaka kirata muje to Idan Kuma bazakaje ba shikenan Saina nemi wata mafitan yaqare maganar cikin fishi ba bacin Rai tare da zallar kishi..
Dariya jabeer yayi ya tafi Yana cewa Allah yabaka hakuri angon yasmeen..
Shiko mashkur haushine ya cikamashi zuciya jiyake kama ya kama jabeer yayita Duka sabida Kalle masa nijlah dayayi,, ahaka jabeer yaje ya Kira Khadija suka qaraso jikin motan.
Suna zuwa hajiya Khadija ta gaisheda mashkur' haka mashkur ya amsa fuska ba yabo ba fallasa suka Shiga motan mashkur ita Kuma hajiya Khadija ta Shiga nata motan sabida zata dauko nijlah su tafi...
Tinda mashkur ya fita nijlah Ke kuka Har suka dawo.
Dasauri mashkur yaqarasa inda take ya janyota jikinshi Yana sharemata hawayen fuskanta' nijlah meyasa kikesan Sani cikin damuwa kiduba abincinki kofa ci bakiyi ba' meyasa kikemin irin haka? Why nijlah..
Maimakon nijlah tayi Shiru Saima fadawa jikin mashkur tayi taqara sakin kuka tana cewa' indai kana damuwa da kukana meyasa bazaka fasa auren wancan muguwan ba,, itane fa ta dakeni Dukan da Ko kaka Bata tabayimin Shiba,, Kuma Baka ramamin ba..
Kanta ya shafa Yana Magana a hankali' haba nijlah ta kintaba ganin inda miji ya Shiga fadan Mata Idan sunayi' Kuma Ai Nace kada taqara dukanki..
Janye jikinta tayi tana cewa nidai Allah ita ba matanka bace aidai nice matarka,, dariya yayi ya juna inda yabar jabeer da hajiya Khadija yadan Sosa kai Yana cewa Bismillah ku zauna..
Ke Kuma Shiga ciki ki dauko hijabi kizo inasan Magana dake GA Kuma aunty nan Na kawomiki.
Nijlah Bata musaba ta Shiga daki da gudu tana murna ta dauko mayafinta ta yafa'
Tana fitowa Mashkur ya bugamata tsawa Yana cewa' mayafi Nace ki dauko ko hijabi?
Turo baki nijlah tayi ta juyo tana San yin Kuka mashkur yace' wallahi kikamin kuka tam..
Tana komawa Dakin ta kwanta Kan gado tana birgima tare da kuka mara sauti..
Kallan mashkur hajiya Khadija tayi tana hararansa tace' haba Malam haka Ake kula da baby ?
Murmushi mashkur yayi Yana cewa kai hajiya nijlah rigimanta Sai ita Ni wallahi Har ciwan kai take samin'
Sai kaje gurin Yasmeen yake sauka Ko? Cewan jabeer cike da tsokala.
Mashkur be kulashiba Saima Bata fuska dayayi..
Dariya hajiya Khadija tayi tana cewa nibari Na barku naje gurin yarinyata Naji haryanzu Bata fito ba,,Bata jira amsar Suba ta Shiga Dakin jabeer Na cewa Ke Khadija waya gayamiki ana Shiga turakar masoya kai tsaye..
Duka mashkur yakaimasa Yana cewa' kaidai wallahi bakaji Naga alama tsokana ta kawai kake.
Niba tsokana nayi ba gaskiya ne kawai bakaso' eh Naji cewan Mashkur ya Tashi ya kunna TV..
Sosai nijlah Ke kuka tana birgima kan gadon Har tazo daidai bakin bed zata fado hajiya Khadija tayi saurin tare ta ta fada Kan hannunta' tureta nijlah ta shigayi tana cewa'
Ni Dai ka sakeni banaso kaida kayimin fada Allah barina dakai.
Toba Shi bane nice' hajiya Khadija ta fada tana murmushi.
Ahankali nijlah ta Bude Ido tana kallanta' Daga Mata kai Khadija tayi tana cewa' nijlah Ko bakisan aunty?
A hankali nijlah tace' inaso.
To indai kinaso saikin Dena wannan kukan Ko bakisan Idan mutum yayi aure hankali yake ba?
Turo baki nijlah tayi taqi magana, Khadija Bata damuba ta shigaba da Magana.
Idan kinasan Zama Dani Saina daukeki Na kaiki gidana ki muyi zamanmu acan Ko?
Ni uhmn uhmn' dasauri Khadija tace au bazaki Bini ba?
Dena kukan nijlah tayi ta Bude baki a hankali tace' Ni a gurin honey Zan zauna.
Zaro Ido Khadija tayi tace ho... Me?lallai mashkur wato soyayya take koyamata tinkafin ta waye Kenan.
Sai kuma tayi dariya tace' Koda kinbini Shima Ze Riga zuwa ganinki kullum.
Cike da yarinta nijlah tace nidai bazan Koma can ba.
Shikenan saiki Koma gidan mummy Danni Bazan zauna dake kinamin rashin kunyaba sukaji mashkur ya fada Yana shigowa cikin Dakin..
Kallan nijlah Khadija tayi tana cewa au wai Dama Har rashin kunya take ma?
Gatanan ki tambayeta' Ina Magana tana mayarmin saikace sa'ata.
Qasa nijlah ta sauke kanta tana bashi hakuri.
Bazan hakura ba saikin bita Idan Kuma kinqi to.
Tinani nijlah ta fara tana hango Zaman da zatayi awani guri,, ta Sani tinda tazo birni Bata taba haduwa da macen data tausaya Mata ba Daga masu zaginta Sai me dukanta Dan haka tasa a Ranta bazatabi kowa ba qafanta qafan mashkur sedai Idan yagaji da Zama da ita ya maidata ruga..
A hankali Khadija ta matso kusa da nijlah tana murmushi ta Dafa ta,, nijlah kinyi shiru,,Zaki Bini Ko?
Girgiza kai nijlah tayi tare da janye jikinta ana Khadija ta rarrafa ta Koma Bayan mashkur ta rungume.
Kallansu Khadija tayi tana cewa' Duk yadda akayi kasaba mammatse ta shiyasa batasan rabuwa dakai..
Kasa Magana mashkur yayi Saima janye nijlah ya shigayi Yana San yimata wayo...
Kai typing wahala,,kuyi hakuri da wannan nagaji..
Kuriqa sharing
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*ALL MY FAN'S....*
6⃣2⃣&6⃣3⃣
Qara riqeshi tayi ta sakar masa kuka me karfi tana girgiza Masa kai' mashkur be Iya Magana ba Saima qara janyeta dayake a jikinsa,,aunty Khadija Ko rungume hannunta tayi a qirji tana kallan Ikon Allah,,sosai salon nasu ke burgeta Duk da ba Wani Abu ta gani ba..
A hankali mashkur ya Bude baki Yana mata Magana '
Nijlah bazan Miki Dole ba, sabida Na daukarwa kaina alqawarin baki farin ciki,,Amma zanso ki yarda kibi hajiya Khadija ta Hane kadai zamu Samu farin ciki a Zaman mu, Sai ya sunkuya ya Kuma janyota jikinshi,,wallahi nijlah Ina tausayama rayuwarki shiyasa kikaga Ina jure Duk Wani wahala naki, sedai Kash nijlah bakya ganin Duk abinda nake sabida ke.
Cikin kuka nijlah tace' Dan Allah kayi hakuri Allah Ina gani, nasani kana qoqari dani,Kuma Na tabbata Bayan kaka da malam Babu Wanda Ze juri dawainiyata Sai kai,,kayi hakuri ka zauna Dani Allah Bazan qara ba.
Bawai zamane banasanyi dake ba,, nijlah Ni kaina a dole Zan rabu dake na kwana biyu,,ki kwantar da hankalinki ki bita nasan zakiji dadin Hakan a gaba.
Turo baki nijlah tayi ta matsa Daga kusa dashi tana kunkuni, gaba dayansu suka zuba Mata ido Suna mamaki.
Dakyar aunty Khadija ta Bude baki a hankali tana kiran sunanta' nijlah nijlah zokiji kinji 'yar kanwata.
Maqale kafada nijlah tayi tare da rumgume jikin kofa, fuskanta a shagwabe.
Khadija Bata damu da Hakan ba ta Tashi tsaye ta nufi inda nijlah take' Ai nijlah Na ganin zuwan aunty Khadija ta tafi da gudu ta Boye Bayan mashkur tana kuka,, ture ta mashkur yayi Yana cewa'
Kedai kin cika tsoro Amma Idan tsiwa zakiyi Ai kin iya' Ni matsa Daga jikina yafada Yana qara tureta'
Wayyo Allah nah' Dan Allah kayi hakuri Allah dukana zatayi nijlah ta fada tana sakin kuka tare da Kiran kaka.
Murmushi aunty Khadija tayi tana cewa' kaga mashkur ka bita a hankali ni Sai yanzu nagane abinda yasa batasan Zama dani'
Hmmm hajiya Khadija Kenan me Kika gano' Bata da Wani uzuri rigimane kawai.
Bafa haka bane mashkur' kaifa ka kaita inda aka taba lafiyan jikinta kaga yanzu ma Dole zatayi tinanin dukanta zanyi' bakaga tinda Na shigo Dakin take guje guje ba?
Murmushi yayi ya Maida kallansa ga nijlah Yana cewa' amarya Wai hakane?
Nijlah Bata amsashiba Saima murguda masa baki day tayi.
Dariya hajiya Khadija tayi ta Bude kofa tana fita adakin tare da cewa' Idan ka lallabata saika kirani mu tafi Dan Yau qafana qafanki' Amma fa bance kayimata Wani Abu ba.
Dariya mashkur yayi Shima yabi Bayan Khadija' a falon suka taran da jabeer bacci yafara daukanshi' Duka mashkur yakai masa Yana cewa kai Dai wannan Ko kasa haka ta ganka ta kyale.
Nan suka nemi guri suka zauna sedai mashkur be Iya Magana ba sabida Kunya aunty Khadija daya lullubeshi.
Jabeer ne ya Bude baki cikin Maye irin masu Jin bacci yace'
Harta gama shiryawa Ko?
Dariya hajiya Khadija tayi tana cewa' inafa yarinya Dai tace Bata zuwa mijinta Kuma ya zuba Mata Ido Sai Wani lallabata yake, shida Ze zare Mata Ido ta yadda zata amince da tafiyan..
Dasauri mashkur yace' kai hajiya bafa laifina bane' kina kallo ita taqi yadda.
Tashi jabeer yayi Yana cewa to ai shikenan Ni Bari naje Na fito da ita tinda ana San ayimata Gata tana Qi ita 'yar shagwaba Ko.
Tare sa mashkur yayi Yana dariya' kaga abokina waya Saka,ka barni da kayata ninasan ta inda Zan bullo Mata,,Zaka Wani Tashi da karfinka..
Dariya jabeer yayi Yana cewa' kingani Ko Khadija wallahi Shima bayasan rabuwa da ita,shiyasa nayi haka sabida Na gane abinda yake nufi.
Ita Dai Khadija Bata Iya Magana ba Sai dariya da take tana addu'a Allah yasa nijlah ta amince su tafi Dan kallo daya tayima yarinyar Taji ta Shiga ranta.
To Dan sa Ido Naji' Amma yanzu bazaku tafi da itaba Dan gaskiya Idan Kika dauketa a haka Ni kaina Bazan Samu nutsuwa ba,,sabida nasan rigima zata tayi acan.
Zaro Ido Khadija tayi tana cewa' to ranka ya Dade Dama Naga lokaci yaja' Amma Dan Allah karka Bari a wuce gobe Ko jibi Dan gaskiya banasan ayi daurin aurenka ban dauke nijlah ba.
Sosa kai mashkur yayi yace Karki damu Nida kaina Zan kawomiki ita sedai inada sharuda masu yawa Akan matata.
Ok Ina sauraranka?
No ba yanzu zamuyi Magana ba Saina kawota sabida wannan dansa idon Yana nan mashkur ya fada Yana hararan jabeer.
Tabe baki jabeer yayi Yana cewa' kaga Maida wuqar niba bakon zafi bane Duk nasan zanji Koma menene.
Dariya suka sa gaba dayansu nan suka Tashi mashkur ya rakasu Har bakin kofa tare da Kiran driver'
Key Mota ya bashi Yana cewa' da Allah bala ka kaisu gida, amsa key bala yayi cike da ladabi Yana duban jabeer..
Sakin baki jabeer yayi Yana hararan mashkur' Sarai mashkur ya ganshi amma yaqi kulawa Saima kudi masu yawa daya dauko a cikin aljihunsa ya ba Khadija,, amsa tayi tana godiya sabida tasan Duk acikin aikinta kudin yake.
Amma kai anyi Dan iska' Wai kana nufin drive ne Ze kaimu gida?
Lumshe Ido mashkur yayi ya Kuma Bude Yana cewa' yanzu kai Idan naje Zan kaika gida aika tausayamin' Ko bakaga iyalina cikin Wani Hali ba?
Hhhh Malam kawai kace akwai abinda zakaje kayi' riqe baki mashkur yayi Yana Magana a Hankali yadda bame ji sai jabeer'
Wai kai waya gayama' nifa Ko hannunta Bana riqewa da Wani Abu.
Kai dallah tafi can Sai Dai ka Gaya Wani Amma Daga yadda kake rawan qafa ninasan ba'a banza ba' to ganin Yana neman Jan maganar yasa Mashkur cewa kai Naji din jeka kawai dansa ido.
Gwalo jabeer yayimasa ya Kuma Shiga cikin motan Suna dagawa juna hannu.
Suna tafiya Hajiya Khadija Na dariya' haka jabeer ya tsareta da tambayoyi iri iri'
Uhmn jabeer abinda ya dauremin kai nagani, ka Duba yarinayarnan nijlah dako shekarun kirki Bata dashi Amma tasan soyayya da Kishi.
Haka Duniya ta Zama Mata dayawa basusan darajar auren da dawainiyarsaba Sai Kishin tsiya suka dorama ransu.
Hakane Amma nijlah ba wannan take ba,,cewan Khadija tana San kare nijlah' dariya jabeer yayi yace'
Shiyasa nakeso ki dauketa ki koyamata rayuwa ta zubar da wannan banzan Kishin nata ta yadda zata zauna da mashkur lafiya kafin Yasmeen ta kwace Mata Shi .
Insha Allah Hakan Baze taba faruwa ba tinda Suna San juna,,to Allah yasa jabeer yafada Yana cewa driver yauwa nan yayi' nan drive yayi parking jabeer ya fita Yana yiwa Khadija godiya..
Bayan fitan jabeer driver ya ajiye Khadija a nata gidan..
Tinda su jabeer suka tafi mashkur ya Koma ciki Yana dariya a hankali tare da tambayan Kashi dalilin dayasa mutane da yawa Ke cewa Yana bala'in San nijlah' Duk da yasan yanasanta Amma Suna zafafan soyayyar fiye da yadda take' da wannan tinanin ya qarasa Shiga Dakin nijlah..
Zaune take qasa ta Hada kai day gwiwa tana rera kuka,,Dan qaramin bakin nan nata a gaba ta chunoshi..
Tabe baki mashkur yayi Yana cewa kin kyauta'
Bata tankashi ba ya Koma gefen bed ya zauna tare da daukan wayanshi yayi dealing number yasmeen' Jin tafara ringing ya tsashi ya fito falo,
Yasmeen dake kwance tana chat da wayanta Taji ringing Seda taji wayan yakusa tsinkewa a hankali tayi Picking wayar ta kai kunne' hello baby na'
Daga Dayan bangaren mashkur ya gyara kwanciyarsa Kan kujera yace' Na'am baby ya kike.
Cike da shagwaba Yasmeen tace ba lafiya' a firgice mashkur yace what Yasmeen meke damunki' dariya Yasmeen tayi tace' baby Kaine fa kaqi kirana tin safe.
Eyyah Harkin dagamin hankali indai nine kiyi hakuri aiyukane suka riqeni.
Uhmn Baka laifi baby na,Toya aikin? Yace alhamdulillah, Yasmeen account number naki Zaki turomin?
Murmushi Yasmeen tayi ta Wani lokaci kafin tace'baby me Kuma zanyi da kudi yanzu?
Kinga ba musu Nace zamuyi ba account kawai Nace ki bani' karyar da murya Yasmeen tayi tana cewa' Dan Allah baby kayi hakuri da batin amsar account sabida abbana yagama komai ya Bani kudin da Ze Iya muyi komai Har a gama Ni wallahi Idan kanasan Qari Saina baka ta qare maganar da alamar tsokala sabida tasan mashkur ya tsani tace zata bashi kudi..
Katsata yayi yace what Yasmeen niko' dasauri tace ah ah fa,, nan sukayi dariya sabida yasan tsokalane kawai tayi saiya chanza zancen ta hanyar tambayan mama?
Be qare maganar ba yaga nijlah tsaye a bayansa tana turo baki' be Kalli inda take ba yace' kinga Zan zo anjima kadan ki kulamin da kanki.
Nan ya juyo Yana Kallan nijlah kafin yayi Magana ta Koma daki da gudu tana kuka' murmushi mashkur yayi ya tashi yabi bayanta.
Yaci sa'a Bata rufe kofan ba,kai tsaye ya Shiga Dakin ya janyota jikinshi,, a hankali ya dago fuskanta Yana qaremata kallo yace' ' Yar rigimata yafada Yana zagaye hannunsa Duka akan qugunta, bayanta ya Shiga shafawa alaman rarrashinta.
Cikin Salo da birgewa Hade da matsananciyar sha'awanta mashkur yafara magana.
Nijlah ta? Meyasa kikesan wahalan dani' kodai bakisona? Ki gayamin, Dan Allah ki gayamin nasan zuwa yanzu kinsan menene soyayya sabida kema kinajin abinda nake ji' Shiru Nijlah tayi tana mamakin yadda ya zauna gabanta Yana wadannan maganganun beko Duba yarintartaba.
Hannu yasa Yana shafa fuskanta Hade da wuyanta Yana Mata tafiyan tsutsa' lokaci guda suka safke ajiyar zuciya kowanne su da abinda yake saqawa a cikin zuciyarsa.
Kiyi Magana mana nijlah kinajina Har cikin nan Ko? Yafada Yana tafa saitin zuciyarta.
Wani irin Yar nijlah Taji Wanda Bata tabajin irinsaba nan tafara qoqarin kwacewa sedai mashkur be Bata damar Hakan ba Saima cigaba da jagwalgwalata yake Yana rikitama kansa lissafi.
Dakyar nijlah ta Iya Bude baki a hankali tace' Ni Ni ka sakeni' banaso ta fada cikin sarqewar numfashi'
Wannan Abu ba qaramin daurewa mashkur kai yayi ba sedai daya Tina tayi fara period Sai yayi murmushi Yaja hannunta suka fada Kan lafiyayyan gadonsu Wanda yaji Wani hadendan bedsheets..
Suna fadawa ya qara matseta sosai a jikinshi Yana fidda numfashi a hankali' qoqarin yin Magana take yayi saurin Hade bakinsu Yana Mata Wani irin tsotso kama ya Samu Babbar mace..
Lokaci guda ya birkice Mata Yana aika Mata sakonni masu wuyar fassara' Wani irin damqa ya kaiwa boobs dinta Yana shafasu
idansa rufe' qoqarin janye rigar jikinta yake sukayi ana kwankwasa kofa da karfi ana kwala masa Kira..
Mashkur Mashkur mashkur?........
Comments & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING BY...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*'YAR SADAKA FAN'S 1....*
6⃣4⃣&6⃣5⃣
Dan ubanka nace ka Bude kofan kafin Na balleta' ka Bude Nace mashkur Baka jinane? Mummy ta fada cikin fada..
Dakyar mashkur ya Iya tsayawa da abinda yake yayinda kukan nijlah ya qara qarfi Har mummy Na Iya jinsa,, Baze Iya Magana ba Dan haka ya janyota jikinshi Yana qara rumgumeta tare da yimata Magana cikin kunnanta'
Lamo nijlah tayi a jikinsa tana Maida numfashi kafin ta fara qoqarin Tashi a jikinsa.
Ki tsaya yanzu Zan sakeki sonake jikinki ya dawo daidai kidena wannan karkarwan kinji?
Bata Iya Magana ba Sai Daga masa kai tayi tana goge hawayen fuskanta'.
Nijlah kisani banayin wannan abun abida Na Bata ranki sedai soyayya da tsantsar kaunata gareki' nijlah ita soyayya zurfine da ita ga Kuma fadi,,sedai bazaki fahimci Hakan ba Sai nan ba..
To to Nika sakeni' bakaji ana buga kofan ba' nijlah ta fada a shagwabe.
Mummy Ko Banda Kiran mashkur Babu abinda take tana buga qofan Dakin da Iya qarfinta, yayinda takejin baqin ciki Na ruruwa a cikin zuciyanta...
Ka sakeni ka Bude kofan kaji' nijlah ta fada a hankali' be Iya tashiba Saima kafeta da yayi da tsummamun idanunsa Wanda ya canza Kala Daga fari zuwa ja' sabida tsabar tashin hankalin dayake ciki.
Sai da yayi kusan minti 3 ahaka kafin yayi yaqi da zuciyarsa ya Tashi a hankali ya safka Daga Kan gadon Yana kallanta' kasa kallan idanshi nijlah tayi sabida tsabar Kunya nan ta fara gyara riganta tana San zubda hawaye'
Dasauri mashkur yace' shhhhhhiiiitttt Karki soma hawaye kinga Dai mummy na jirana.
Zaro Ido nijlah tayi tace baba fa kace' wayyo Allah Na kado wallahi dukana zatayi kaga saita zube Akan bed tana neman inda zata buya' Duk da halin da mashkur Ke ciki Saida yayi murmushi.
Kinga jeki Shiga toilet Karki Bude indai Bani Nace ki Bude ba kinji' Bata Iya amshiba ta kwasa a guje ta fada jikin toilet da zaninta a hannu,,tana Shiga tasa key ta ciki ta kulle jikinta Na rawa sabida tsabar tashin hankali..
A hankali mashkur ya soma takowa zuwa jikin kofan tamkar Wanda egg ya fashewa a ciki' hannunsa Na rawa yafasa zare key.
Haryanzu mummy Bata Dena fadaba tana Kiran sunansa ahaka harya gama Bude qofan ya sauke idonshi ana mummy.
Tsaye take a falon tana sababi kama Wanda aka bama gasar Cin kofin duniya' Ai tana ganin ya Bude tayi cikin Dakin Ranta a bace tana huci kama kububuwa' Ke kina Ina Dan ubanki ki fito Nace wallahi Yau sainayi maganinki 'Yar masu yawan Jeje da bakin halin tsiya wallahi Baku isaba kurwan Dana tafi karfinku matsiyata banza matsiyatan Wofi kina Ina mummy ta fada cikin ihu da amsa kuwwa, kai kace da sa'arta take fada.
Jikin nijlah ne ya dauka rawa Amma Duk Da haka Bata zauna ba Saida ta tashi ta zo jikin kofan tasa jikinta ta qara turawa yayinda bakinta be bar ambatan Sunan Allah da neman dauki a gurinshi ba..
Sai yanzu take danasanin Qin bin hajiya Khadija da tayi.
Sosai mummy ta Shiga zagaye Dakin tana neman nijlah Amma Bata gantaba.
Takowa mashkur yayi harya qaraso inda mummy Ke tsaye yasa hannu ya riqe nata Yana Magana a hankali' mummy Wai Wa kike nema nifa kadaine a dakinnan Babu kowa..
Be kai Ida maganar ba mummy ta Daga hannu cikin fishi zata daukeshi da Mari'
Dasauri mashkur ya rufe idansa Dan Baze Iya kallan wannan baqar ranar ba sedai jin Shiru yasashi budewa idon a hankali,, itama mummy sauke hannunta tayi Dan bazata taba Iya Marin autan nata ba ta zuba masa Ido cike da bacin Rai..
Mummy kiyi Allah Dan Allah' mummy kidena Daga hankalinki wallahi Babu abinda nakeso fiye da ganin farin cikin ki da kwanciyar hankalinki,,mummy Idan kina irin wannan tashin hankali Zaki dorawa kanki hawan jini kisa mu Shiga uku.
Kaine Zaka doramin hawan jini auta, Sau nawa Zan gayamaka banasan tarayyarka da kusanci ka da wannan aljanar yarinyar?
Cikin sanyin murya yace mummy wacce yarinya kike magana?
Nijlah nake Magana Ko kanaso kace Bata cikin. Dakin nan?
Bakinsa da rawa yace mummy batanan fa tana...
Tana gidan ubanka ko? Kayimin Shiru,,wallahi ka qarasa Magana tam Dinka.
tana Ina Ko kanaso kace ba ita Naji kuka yanzu ba, wato kai Har Zaman aure kakeyi da ita Ko?
Kasa ya safke idonsa Yana cewa' eyyah Mummy bafa haka bane laifi tayimin shine na duketa kikaji kukanta yanzuma dakyar ta Samu Na saketa shine ta boye, mashkur ya qare maganar cikin rashin gaskiya.
A Ina ta Boye Naga Dai ba kofan fita ta Baya?
Mummy bansani bafa,, Dan Allah muje ki zauna kibar tada hankalinki akanta.
To Ya kakeso nayi da rayuwata mashkur? Kodan kaga Na Dora soyayyana akanka shiyasa zakesan Bani wahala?
Ah ah mummy inaso ne Dai ki fahimceni' mummy nijlah Amana aka Bani ita,Kuma matatace ta Sunna Na tabbata Idan Na zalinceta Sai Allah ya sakamata gashi marainiyace.
Kayimin Shiru Ko yaya,,Sai anyi Magana kace marainiya marainiya, shin ni Ina nawa iyayen Ko ita kadai kake tausai?
Ah ah Mummy nidai ki zauna Ko lemo kisha.
Anqi a zauna' kaga mashkur ka kiyayeni, wallahi matuqar kanasan farin ciki saika Maida yarinyarnan garinsu''
Shidai beyi Magana ba Yaja hannunta suka zauna kan daya Daga cikin kujerun dake ajiye a falon' Tashi yayi ya kunna TV tare da daukomata ruwa da lemo masu sanyi yafara tsiyaya Mata a cup.
Mummy amsa wannan Kisha nasan kin debo rana?
Amsa mummy tayi tafara sha tana hararansa,,shidai mashkur hakuri kawai yake bata harta gama sha ta tashi tsaye tana cewa'
Jeka nemomin ita aduk inda ta Shiga Dan wallahi Bazan barta nan ba tazo tana samaka damuwa kaga saura 3 days afara bikin nan kada azo aganka a rame Dan wannan Har jini zata Iya tsotsema..
Zaro Ido yayi cike da tashin hankali yace' mummy kibarta anan Duka zata sha Nifa Ko abincin kirki ba Bata Nike ba shiyasa kikaga ban damu da zamanta anan ba..
Ah ah Dai auta jeka kawomin ita ,,Dan gaskiya hankali Na Baze kwanta ba indai wannan ja' irar tana tare da kai..
Magana zeyi mummy ta katseshi' kaje Nace Ko.
Babu yadda ya Iya haka ya Shiga Dakin Yana Kiran nijlah.zuciyansa na quna.
Nijlah ki Bude nine fa, tana budewa ta saki kuka tana cewa honey ta tafi Ko?
Bata tafi ba,, kinga abinda taurin kanki Yaja Miki Ko nijlah gashinan mummy tace dake zata tafi..
Wani irin takaici da haushine suka cikata tare da Dana Sani mara amfani' nan ta fara hawaye tana cewa' kado Dan Allah kace aunty Khadija ta dawo Allah Zan bita,, wallahi Bazan qara yimata musu ba,,nadena Allah nadena Nijlah ta fada cikin kuka da tausayama Kanta..
Janyota jikinshi yayi Yana cewa' kiyi hakuri Nida kaina zansa a satoki a hannun mummy kedai kawai kiyi biyayya ki bita ki Kuma Nuna Mata bakyasan Zama dani kinji?
Cike da sallamawa farin ciki nijlah ta dagamasa Mai tana goge hawayen fuskanta da gefen rigarta tace' shikenan tinda haka kace, Amma tayaya za'a Iya satoni a wannan gidan naku,, nidai kawai kace mutuwa zanyi..
Kije kawai yafada yana Dagamata kai nan suka fito tare,, hankada qeyarta mummy tayi tana cewa wuce muje dangin Hau irin masifa Wanda Basu San komaiba Sai yawo a dawa.
Nijlah Na kuka suka fita ahaka ta sata cikin Mota ta juyo inda mashkur yake tana cewa.
Kai auta ka Kula da kanka Nina tafi sabida Yau inada manyan baki'
Cikin Dakiya da nuna rashin damuwa mashkur yace' mummy wasu irin baqi kuma?
Wallahi su linda ne zasu zo wadannan nake aikin a NGOs dasu na Hada musu liyafa ta gani ta fada fatan kaima Zaka zo ayi Taran dakai, tinda jiya nake nemanka Sai yanzu danazo da kaina Na ganka.
Murmushi mashkur yayi Danya Samu hanyar ganin nijlah' ya Kuma San yadda su Linda Ke ba mummy mahaukanta kudi sabida aikinsu Nada kyau Kuma mummy ta Iya aiki sosai shiyasa indai suka zo qasar Basa Iya tafiya Sai sun zo gidan mummy..
Shikenan mummy Nima yanzu Zan zo,, wanka kawai zanyi.
Dasauri mummy ta Shiga Mota tana cewa kadai zo da. Wuri nasanka da nawa,, Har mummy ta Shiga Mota ta juyo tana cewa kai auta, kada ka manta ka tahomin da diyata.
Diyarki Kuma mummy?
Kaci gidanku Ina da wata diya data wuce Yasmeen' ka kawota itama su gaisa Ko?
Ciki ciki yace to mummy ya Koma ransa a mugun bace.
Kan gado ya kwanta tare da dafe kansa Yana tinanin halinda nijlah zata Shiga a hannun mummy'
Dasauri ya tashiga Shiga wanka Yana tinanin ta hanyar daze bullowa mummy'
Badan wankan ya Zama Dole ba da Baze yiba..
Suna tafiya nijlah Na kuka ahaka Har suka qarasa gidan Mummy' driver ne ya Bude musu suka fito' nan fa mummy ta Shiga rankwashin nijlah tana zaginta tare da tsintsine mata'
Banda kuka Babu abinda nijlah take tana ba mummy hakuri Dan ba qaramin zafi rankwashin yake Mata.
Sai da mummy ta gashi Dan Kanta kafin ta kyale nijlah ta Shiga ciki..
Kusa da motan nijlah ta kwanta tana birgima tana ihu( ah lallai Yau Nijlah an tuna ruga lolxx)
Mummy Na Shiga falon wayanta ya fara ringing tana dauka Linda take gayamata sun qaraso Aida sauri mummy ta katse Kiran ta amsa Na Mai Gadi sabida ya hanasu Shiga ciki yace yanzu Bakar fatama tsoranta akeji balle farare wadannan ba Yan qasa ba.
Mummy Na dauka get man yace' hajiya wasu masu corona ne suka zo sukesan shigowa gidan Dan gaskiya Ni Ko tsayawa sauraransu banyiba Na gudu cikin lambu'
Kai dallah gafara can shashasha angayama Koma keda corona zaka dakatar dasu to wallahi ka Bude kafin kayi a bakin aikinka' Linda ce Baka Sani ba ko yaya?
Ah hajiya Dama Linda ce Ai ban Sani ba sabida Ni Ina ganin Jan kunne na tafi ta gudu Na boye kinsan....cikin tsawa mummy tace ka Bude musu ba shegen surutu Na tambaya ba..
Nan get man ya bude suka fara shigowa.
Nijlah dake kwance tana kuka ta dago kai' Aiko tayi arba da masu jajayen kunnuwa saita Tashi tsaye tana ihu tana neman dauki'
Wayyo Allah Na baba ta kawoni lahira Allah Na tuba wayyo dodanni ,,nayi gamo da aljanu' nijlah ta fada tana nuna su Linda da abokanka da suka tsaya sukayi cirko cirko Suna kallan Nijlah..
Ganin yadda suke qara tahowa inda suke yasa Nijlah Tashi da gudu tayi cikin falon tana cewa mummy, mummy fito ki gani wadannan abebadan da Ake gani cikin kayan kallo sune suka fasa suka shigo Dan tinda nijlah ta tashi zaune taga inda take ta tabbata ba a lahira take ba a Duniya ne nan ta Tina a inda ta taba ganinsu....
Da gudu mummy ta fito tana gyara daurin dankwalinta yayinda Maryam me aiki Ke biye
da ita a Baya..
Ai Suna zuwa daidai dining kujera ta harde qafan mummy tayi taga taga saiji kake timmmmmm mummy ta wintsila ta fadi kasa dagwash........
Comments & Share.
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING ...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*R.HUSSAIN....*
*Alhmdllh,,komai yayi farko zaiyi qarshe' kawata mmn amatullah marubuciyar rayuwar zainab' ina tayaki murnar kammalashi da kikayi Allah yabi ladan fadakarwa ya yafemiki laifin da kika aikata a ciki,, haqiqa labari yayi Dadi Babu abinda zamuce dake Sai godiya" Allah ya rayamana yaranmu da albarka ya qaramana Zaman lafiya da kaunar juna,, nagode sosai da karamcinki gareni' momn sultan na Miki San so,,duk da kedin kawar hy hy ne*🤪🤪🤪
6⃣6⃣&6⃣7⃣
Tinda mummy ta fadi ta saki Wani qara tana cewa' wayyo Maryam quguna shikenan Na karye wayyo Allah' surutai ta shigayi tana kukan azaba, Maryam Ko bataji faduwan mummy ba ta fita da gudu tanasan Duba nijlah sabida Allah ya doramata San nijlah ba kadan ta,,ita shirmen yarinyar shike qara birgeta da ita.
Shiru Linda da dasauran tawaganta sukayi Suna sauraran shirme da ihun nijlah' tin Suna daukan abin wasa Har tsoro yafara kamasu' bashi suka cire choko chokon takalmansu suka riga kwasa da gudu Suna neman dauki,,anan suka zubda kayan hannunsa Suna rige rigen fita.
Shiko get man dadine ya ishesa Dan Dama yace a wanne dalili zasu shigo gidan Suna Ake zargi da yada wannan cuta' sedai fitansu yanzu ba qaramin haushi abin yabashi ba Dan Yau Ko Sisi Basu bashi ba nan yaqara kulewa da kukan nijlah Wanda Dama ta ishesa hakuri kawai yayi ita kada ta sauke masa wannan dararan idon nata tana hararanshi'
Kallanta yayi ransa a bace yace' Ke dallah tashi' kin zo kinmana baqin ciki 'mitsitsiyar yarinya dake Sai qinjin tsiya.
Turo masa baki Nijlah tayi tana murguda su sakamakon ganin yadda su Linda suka fita a guje yasata yin hamdala ta Tashi tana Kade jikinta,,daidai lokacin Maryam ta qaraso gurin tana tambayan nijlah'
Lafiya Dai nijlah waya tabaki? Bakiji ciwo ba Dai?
Goge hawaye nijlah tayi tana cewa' eh banjiba.
Wai da me aka Miki Nijlah?
Maryam gamo nayi' Kuma wannan mutumin da Baya aski Saina 'yan iska shine ya Bude musu suka shigo Amma dayaga nayi addu'a Suma da gudu suka fita' Sai kuma ta Dafa Maryam tana cewa'
Wai' nafa auna arziqi da Basu daukeni ba.
Ke Dan ubanki ni s'ankine' 'yar kauyen kawai dako kwalliya baki iyaba' gadai Kaya masu kina Sawa Amma a banza.
Murguda masa baki tayi tana cewa' oho dai Kuma Allah ya isana daka tsoratan.. nijlah Bata gama rufe baki ba get man ya kaiwa bakin Duka Yana cewa'
Kujimin mara kunyan yarinya towai Zaman uban me kike a gidannan da Zaki zauna Harda zagina..
Abinka dame jiran kadan Ai tini nijlah tasa kuka tana birgima tare da Kiran kaka' Maryam tayi rarrashin harta gaji' kallan get man tayi tace'
Haba Musa meyasa Zaka biyeta'
Ke banasan munafunci' Ko Ke bakiga abinda tayimin ba?
Naga ita yarinyace be kamata kayi Mata wannan Dukan ba.
Maganar ta safka kunnan mashkur dake qoqarin shigowa cikin gidan da qafafunshi Dan yayi horn harya gaji ba'a Bude get din ba,Dan haka ya fito yaga abinda Ke faruwa..
Kai tsaye gaban nijlah ya isa Yana tambayanta Ke lafiya meke faruwa dake danshi be tsammanin nijlah get man ya dakaba.
Tabe baki nijlah tayi tana nuna Musa dayayi tsuru tsuru da Ido Yana kallansu.
Cike da faduwar gaba mashkur ya Maida kallansa ga musu mai gadi' bakinsa Na rawa yace' meya hadaka da ita..
Dasauri Maryam tace' haka kawai yasa hannunsa me shegen zafi ya bugeta a baki sabida kawai ta.... Ya isa mashkur ya daka Maryam tsawa Wanda tasa hankalin kowa dake gurin tashi' Hatta ita Kanta nijlah Saida ta firgita ta zabura ta miqe tsaye tayi Kan mashkur tana qoqarin riqeshi ya tureta idonshi rufe batare dayasan waya bige ba yayi Kan Musa da zuwa yanzu yafara magana cikin tsoro da tashin hankali.
Maryam kiji tsoran Allah' ranka ya Dade wallahi niba dukanta nayi ba rashin kunya tayimin nasa hannu Na bige b.....
Be Iya qarasawa ba yaji Wani lafiyayyan naushi a bakinsa'
Cikin Daga murya mashkur ya soma magana da zafin zuciya Dan shiyake kama ya cireta ya cillar koze huta da abinda yakeji.
Wallahi sainayi Sharia dakai matata ka doka Har kana Iya maimatawa a gabana.
Ba Musa Mai Gadi ba Hatta Maryam Saida maganar ta girgiza, a tare suka maimata maganar'
Matarkafa kace?
Fuskan mashkur a Hade kama hadari yayi Kan Musa Yana cewa' ka Hada kayanka yanzu basai anjima ba' Dan wallahi bazakayi kwanan farin ciki ba, ka kumayi sa'a bantaba fada Da Wani ba da tau Saina kusa kasheka..
Hannu Musa ya Dora aka Yana cewa' wallahi ban daketaba sharri kawai Maryam tayimin' Ke Maryam Dan iyayenki ki gayamasa Karya kike wayyo Allah Na Ni Musa Ina Zan Samu ogah kamarka me tausai dajin kai' Na tuba ranka Shi Dade nizan Bata hakuri.
Be jira cewan mashkur ba ya rarrafa zuwa ga nijlah Yana kuka da hawaye Yana cewa'
Kiyi hakuri ranki ya dade Banda abinki Ai bayani ake' Ina zanyi tunanin ogah Ze sauri wannan abun,,kiwa Allah ki ceceni.
Nijlah Bata kulashi ba Saima turo masa baki tayi tana fulatanci Wanda nikaina bansan abinda take Gaya ba..
A fusace mashkur ya fuzgo Musa Yana cewa' kai Wai haka be ishekaba saika samin ita a gaba' to Bari nayi maganinka saika dawo cikin Hankalinka tinda Baka dashi.
Tattare hannun Riga mashkur tashiga Yi Yana qoqarin damqar Musa mummy ta saki Wani ihu Wanda yasa suka dawo cikin Hankalinsu' be Iya aikata abinda yayi niyyaba ya Shiga cikin falon da gudu zuciyarsa na bugawa da sauri Dan tinda yake be tabajin kukan da ihun mummy Kamar Na yanzu ba.
Jikinsa a sanyaye ya qarasa Shiga falon sedai abinda ya gani yayi bala'in Daga masa hankali Har besan Sanda ya riqa tsallake kujerun daya Bayan daya ba' ji yayi tamkar Ze Rasa mahaifiyar Tashi sabida Jin sautin bugawan da zuciyarta keyi.
Yana zuwa inda take yayi saurin rungumata jikinshi Yana jera Mata sannu'
Lafiya mummy badai haduwa kikayi ba?
Mummy Bata Iya Magana ba Dan Iya azaftuwa ta azaftu Banda nuna masa cinyanta Babu abinda take tanayi tana kuka.
Shiru yayi Yana Jin kukan nata kama ana diga masa dalma' da kyar ya Iya tashin mummy ya kaita Kan carpet Yana jera Mata sannu'
Mummy Bata Iya amshiba Sai cije lebe take tana Kiran wash wash' sannu mummy Wai garin Yaya Hakan ta faru?
Nijlah ce da Maryam suka shigo suka bar Musa nata zagaye faluwa yana sumbatu cikin tashin hankali.
Cikin wannan Hali Mummy ta dago kai' tana cewa' ku ficemin da wannan shegiyar yarinyar banasan ganinta' Sai kuma tasa kuka tana cewa' Auta kaga abin bake gayama Ko,, gashinan tayi sanadiyyar gurguncewar uwarka Dan banza kawai da Baka Kishina...
Baba ni kuma, menayi Miki Nijlah ta fada tana nuna Kanta?
Ki fita nace, fita Dan ubanki'
Kallan Maryam mashkur yayi bakinsa Na rawa yake tambayanta?
Maryam meke faruwa kiyimin bayani Dan Allah,, mashkur ya qare maganar cikin rauni da tausayama rayuwarsa.
Bakin Maryam Na rawa take gayamsa abinda ya faru ta qare da cewa'
Nidai bansan yadda akayi ta fadi ba' Iya abinda nasani Na gayama.
Bata Ida rufe baki ba mashkur yayi Kan nijlah ya fizgota fada Kan kujera' nan ya zare belt Yana daka Maryam tsawa'
.fita a Dakin nan kafin Na Hada dake..
Sosai jikin nijlah ya Shiga rawa tana bashi hakuri tare da cewa' wallahi Bani bace wasu aljanu nagani inaga itama sune suka Bude Mata Ido kaga Kuma tayi qatuwa da yawa bazata Iya gudu ba shiyasa suka cutar da ita..
Haushi mashkur yawaraji Dan Dama ya tsani ta Kira Mummy da qatuwa gani yake kama raini ne'
Bude baki tayi da niyyan cigaba da bashi hakuri Amma ya rufe Ido ya Daga hannu ya safke Mata belt din a bayanta'
Razananniyar qara nijlah ta saki Dan tinda take ba'a taba yimata irin wannan Duka me Shiga jiki ba Dan Ko Dukan da Yasmeen tayi Mata bekai wannan zafi ba.
Saida tadena Ji Na wasu 'yan lokuta kafin jinta da ganinta su dawo'
Rikice masa tayi ta Kuma Rasa inda zata sa Kanta Taji Dadi Banda juya kai Na azaba Babu abinda nijlah take,,kuka takesanyi sedai kukan yaqi zuwa haka ta kife a gurin tana birgima.
Daga belt din ya kumayi Yana cewa' kin Tashi kin Bata hakuri Ko saina qara miki' nidai banga lokacin da Zaki hankali ba nijlah Anya Ko kinaso mu zauna lafiya?
Bata Iya Magana ba Saima shesheqan kuka ta riqayi numfashinta Na sarqewa' amma Duk da haka be kyaketaba ya dakamata tsawa Yana koranta waje.
Da gudu nijlah ta Tashi ta fita a Dakin cike da tashin hankali ta fita.
Tana fita mashkur yasa hannu ya goge hawayen tausan nijlah Dan ba'a San ranshi yayi Mata haka ba yayine kawai sabida mummy Taji Dadi ta Kuma barshi da nijlah Dan yasan Babu makawa mummy zata Iya cewa saiya saki nijlah adaidai wannan lokacin Duba da halin daya tsinceta a ciki..
Kallan Mummy mashkur yayi Yana cewa'
Mummy kiyi hakuri nizanyi maganinta,, yanzu ki Tashi Na kaiki hospital'
Cike dajin ciwo mummy tace ' Bazan Iya tashiba auta' ka Kira Dr kawai yazo ya dubani anan..
Beyi Magana ba yayi dealing number likitan..
Nijlah na fita ta zauna bakin kofa tana kuka tare da Dana sanin yadda da rabuwa da kaka Ashe dai talauci yafi Wani tashin hankalin sauqi,dama shirme nake danake ganin Zan Samu farin ciki Idan nayi aure ya Allah nijlah ta furta daqarfi tana yarfe hannu sabida Har yanzu bayanta be gama saisaita ba.
Hannu tasa ta shafa gurin aiko tana cirewa taga jini kwance a hannunta' wayyo Allah nijlah saita Tashi da gudu tana zagaye get din tana Kiran kaka da laman'
Dama haka aure a birni yake gashi Na kawo kaina inda za'a kashemini' wallahi Bazan zauna ba gida Zan tafi'
Bata qara neman shawaran zuciyantaba ta tashi,,Bata Ko dauki takalmi ba ta fita da gudu tayi titi' Sai da tayi tafiya mai Nisa kafin taga me napep ta tsayar dashi' .
Qoqarin tsayawa yake nijlah Tasha gabansa Aiko ya bigeta ta fadi gefe' tsoro da tashin hankali suka sa me napep ya gudu Sai wata matashiyar budurwa dake Bayan me napep dince ta tsaya kasan cewar layin ba mutane sosai ta nemi dauki Bata samu ba,,haka ta cire mayafinta ta dauka nijlah tasa a Mota tana mejin tausan yarinyar ta tafi asibiti da ita...
_________
Haba kawata yakamata ace munyi shagali a bikin nan gashi wannan corona tazo tayi kaka gida Har ansa dokan ta bashi a kowanne state kinga Ko Dole a Daga biki suwa Bayan Sallah..
Zaro Ido mubeena tayi tana cewa'haba kawata keda Zaki addu'a ayi bikin nan a gama saiki kawo wata magana' Naga Dai ba dolene ayi chasu a biki ba.
Ke kinga mubeena kibari kawai muyi a lokacin da zafi mana Dadi Ko bakisan ita Yasmeen'yar Gata bace Dan haka yakamata lokacin Duniya tasan da aurenta,, zee ta fada tana kallan yasmeen.
Yatsina fuska Yasmeen tayi tana hararan mubeena' Sai kuma ta Kalli Zainab tana cewa yauwa zee gayamata gaskiya to Idan ba'a Daga biki ba Sai ki gayamin ta inda abokan Abba zasu shigo qasar kinsan abbana bashida abokai dayawa anan yawancinsu ba 'yan qasa bane..
Gaskiya ne kawata suka tafa da zee'
Cikin rauni Yasmeen tace' zee nifa inaga kama mashkur Baze yadda da Hakan ba?
Dan Wallahi ya matsu da maganan auren nan'
Ai Toba Dole ya Daga qafa ba,,nifa Dama gani nake wannan mijin naki zee mugun takura Ke Allah yasa kin tsuma jiki sosai,,dariya suka sa zasu qara Magana mama ta shigo Dakin tana cewa'
Ku Kuma bakijin yinwane kuketa Hira haka Baku neman abinci Yasmeen..
Kuyi hakuri kwana biyu banajin dadi sosai.
Comments & share
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING ...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*BABBAN YAYA' H_UMAR....*
6⃣8⃣&6⃣9⃣
Mama yanzu zamun fito suka fada cike da ladabi'' ku Tashi haka itama hiran ba Dadi takeba ana Jin yinwa.
Basu qara Magana ba suka Tashi sukafi Bayan mama data fita tana cewa' kudai 'yan Mata Baku da aiki Saina rawan kai Idan kukaji biki' kai ni nagaji da wannan shirye shiryen Baku daqi chi yaqi chinyewa.
Jummai' kina ina' banga kin Hada kayan abincin ba?
Hajiya nagama yanzu Zan kawo'
DA gudu jummai me aiki ta fara jera manyan kuloli Akan dining tana cewa'
Ranki ya dade Dama Yasmeen ce tace kada Na raqa aje kayan abinci Idan ba Zama akayi za'a Ciba.
Murmushi mama tayi taja daya Daga cikin kujerun ta zauna tana cewa kai ita Dai wannan yarinya ta fiye tsirfa' Amma bakomai kema kin kusa hutawa da jaraban yasmeen' dariya jummai tayi tace' eyyah hajiya aiba komai..
Bata fuska Yasmeen tayi tana cewa' to Idan kin gama gulman saiki Bani wuri Ko?
Sum sum jummai ta shige kitchen tana Bada hakuri.
Mama ta Kalli Yasmeen tayi Dan qaramin tsaki tana cewa' Wallahi Yasmeen ki gyara balinki,, shikenan Ke baki da aiki Saina tsanar tsalaka' shin Ke kikaba ubanki arziqin da kike tinqaho dashi? Shiru Yasmeen tayi mama ta qara daka Mata tsawa tana cewa' tambayanki nake? Bakin Yasmeen na rawa ta Bude baki zatayi da Magana sukaji gyaran muryan Abba dake shigowa cikin falon.
DA gudu Yasmeen tayi Kan Abba tana boyewa a bayanshi' hannu yasa ya riqeta sosai Yana murmushi,,nan da nan Yasmeen ta shagwabe masa tana cewa ita bazataci wannan abincin ba.
Indai wannan ne Karki damu kinji 'yar Lele, hannu Abba yasa a aljihunsa ya Ciro kudi masu yawa ya miqa mata' kinga amsa wannan kije Duk Wani restaurant dayamiki a fadin garin nan kici Duk abinda kikeso kinji 'yar lelen Abba.
Wani irin Dadi Yasmeen Taji Dan harga Allah abbanta Na nuna Mata kauna irin Wanda Bata taba gani ana nunama wasu ba' rungume hannun Abba tayi tana cewa' abbana nagode Allah yaqara Budi da wadata yarabaka da 'yan bakin ciki.
Ameen 'yarta Tashi kije kada yinwa ta kamamin Ke' dariya Yasmeen tayi tana cewa Abba Nida kawayena ne gasu can ma.
Sai yanzu Abba ya Kula dasu mubeena nan suka sunkuya Har qasa Suna gaidashi,,fuska sake ya amsa Yana tambayan Basu iyayen,,wasu kudi ya Ciro ya miqa Yasmeen Yana cewa'amsa wannan Ku qara aibansan kunada yawa haka ba..
Ah ah abba kabarshi wannan ma ya isa' kidai karba Dan bakisan dawa zaku hadu a gurin ba amsa Yasmeen tayi ta koma daki da gudu ta dauko mukullin Motan ta ta dawo tana cewa kuzo mu wuce.
Girgiza Kai mama tayi ta zuba nata abincin ta dauka tana kallan abba sedai batace komai ba ta shige daki tamejin takaicin lalata Mata yarinya dayayi' da Ido abba ya vita Yana cewa' hajiya yau kuma ba sannu da zuwa,kika wuceni kina harara..
Ko juyowa mama batayi ba ta,,ganin haka yasa abba bin bayanta Yace' wai bakiji ina magana ba?
Dagowa mama tayi ranta a bace tace' eh banji ba.
Hmmm nasan kinjini sarai' da dai kince sarautankine ya motsa zanfi yadda.
Cike da takaici da mama ta bude baki ahankali tafara magana' haba abban Yasmeen sai yaushe zaka dena Dora yarinyarnan a keken bera' kafa kusa kaita dakin miji Amma bazaka dena Nuna Mata wannan gatan ba' sai kuma ta sassauta murya tana cigaba da mama' wallahi ina tsoran auran da Yasmeen sabida babu namijin daze iya Nuna Mata gatan dakake bata Dan wannan ya wuci gata sai dai barna.
A kul bakinki ya qara furta irin wannan maganar' wai shin saunawa Zan gayamiki kidena samana Ido' kodan ke Baki tashi cikin irin wannan gatan ba',,shiyasa kikesan yiwa yarinya baqin ciki?
Dafe qirji mama tayi tana kallan abba,,bakinta na rawa tace'bakin ciki fa kace?
Eh shine mana' aiban ganekiba sai yanzu dazan auran da 'yar Lele Naga har wani qiba kika qara sabida farin Zata tafi tabar Miki gidan ko?
Wasu hawaye masu zafi suka fara bin quncinta nan tasa hannu ta gogesu' bata qara cewa komai ba ta fita tabar masa dakin' yinin ranar ki abinci mama bata iya ciba...
Dr na dauka mashkur ya gayamasa abinda ke faruwa' nan da nan Dr Ahmad ya harhada takaddun gabansa ya da fita da sauri ya nufi gidan mummy' da zuwansa yafara dubata,,ya Jima Yana 'yan gwaje gwajensa kafin ya dago Kai Yana kallan mashkur'
Dr lafiya dai Naga kana kallona' Dan Allah Kada kace da matsala' gyara zaman glass dinsa yayi Yana cewa'ba wani matsala' bane sedai mummy ta Samu buguwa sosai shiyasa takasa takawa Amma nan da hour daya Zata iya Jin daidai.
Ajiyar zuciya mummy ta safke daga ita har mashkur suna godema Allah dayasa bata qarye ko taji ciwo me yawa ba' tashi Dr Ahmad yayi Yana cewa'abokina nizan wuce sabida nabar patients suna jirana.
Tashi mashkur yayi Yana masa godiya ya rakashi har jikin mota' anan ne Dr Ahmad yake cewa kaga na manta da Allah ayimata ruwan dumi yanzu sabida taji dadin gurin.
Yanzu ki zansa ayimata Dana Shiga ciki' dariya Dr Ahmad yayi Yana cewa'
Mijin kwaila angon Yasmeen ina Ka boye nijlah bangantaba?
Rasa Rasa gaban mashkur ya Fadi sedai ya danne Yana cewa' Kai niwai narasa meyasa kuka samin ido' to indai nijlah ce babu me sake ganemin ita.
Dariya Ahmad yayi Yana cewa ango ango nan ya tada mota ya tafi mashkur na daga masa hannu.
Dr Ahmad na tafiya mashkur yafara zagaye gida Yana Neman nijlah,sedai duk inda ya duba be gantaba hankalinsa yafara tashi' nan yafara kwala Mata kiran..
Nijlah nijlah nijlah' ya Kira sunanta yafi sau burin masaqi ganin bata amsaba yayi tinanin ko bacci tayi tana wannan rigiman nata..
Nan ya yaci gaba da nemanta sedai duk inda yakesa ran zeganta ya duba bata nan' dasauri ya dawo bakin get Yana cewa'
Malam Musa Kai malam musa' da gudu malam musa' ya fito Yana karkarwa yace
ranka ya Dade gani'
Dan Allah Dan annabi kayimin Rai Kada Ka koreni daga wannan gidan' wallahi bazan qaraba'
Kai malam musa' niba wannan ba' Baka ga wannan yarinya ba?
Ranka ya Dade wacce yarinya?
Cikin fada mashkur yace' waiya ina tambayanka kana dawomin da tambayana'
Nijlah nake nufi tana ina mashkur yafada cikin tashin hankali.
Bakin Musa na rawa yace' ranka ya Dade ai tinda kuka Shiga ciki Naga ta fito da gudu ta fita wace.
What!
What,, me kakesan gayamin' kana nufin nijlah ta fita?
Eh ranka ya Dade ai tafi hour da fita a gidan nan.
Hannu mashkur ya Dora akai Yana cewa'shikenan malam musa' Ka kasheni'
Wata wawar chakuma mashkur yakaiwa Musa hankalinsa a tashi ya matse masa wuya Yana haqi Yana cewa' wallahi saika nemomin matata nan da nan tari ya tirniqe mashkur Amma duk da haka be saki Musa me gadi ba..
Tin Musa na qoqarin kwatar kanshi harya kasa yafara kakari Yana riqe da hannun mashkur.
Jin ihun yayi yawa yasa masu aikin ban ruwan fulawa suka fito da gudu suna kallan tashin hankalin dake faruwa'
Sunyi iya Kar qoqarin su akan suga sun kwaci musa a hannun mashkur sun kasa hakan yasa suka Shiga ciki da gudu suna Kiran mummy'
Mummy dake zaune ta kasa tashi' taji hayaniya yayi yawa a kofan falon' nan ta Kira Maryam tana cewa' Maryam jeki duba kiga abinda ke faruwa' nasan koma menene baze wuci wannan aljanar ta hadashiba.
Dasauri Maryam ta fita itama sai gata ta dawo tana cewa mummy mashkur, mashkur ne zeyi kisa.
Ai mummy mantawa dayi da ciwan kafanta sai gata ta tashi tana dingisawa tare da bin bango ta fito tana salati, daidai lokacin daddy yayi horn, Maryam ce ta iya budema daddy Aida gudu daddy yayi Kan mashkur Yana cewa.
Kai mashkur Baka da hankali Meka sha' Ka sakeshi nace saika kashesa?
Sabida zuwa yanzu Musa yagama galabaita harshensa harya zazzago sabida azaba.
Mashkur be iya magana ba sabida yadda yake jinsa,,haka majiya karfi suka taru suka banbare mashkur a jikin musa' nan take Musa ya zube qasa sumamme..
Lafiyayyun Mari daddy ya safkewa mashkur Yana cewa'Baka da hankali kisan Kai zakayi kome' mashkur be damu da Marin daya Shaba Saima qoqarin kwato Musa yake daga hannun jama'a Yana cewa.
Karku fita dashi wallahi Saiya dawomin da matata,, ganin abun na mashkur ya wuci qima daddy yafara tofa masa adduoi.
Banda kuka babu abinda mummy take gashi an tambaya mashkur abinda ya hadashi da Musa yaqi fada ko ince yakasa magana' matata kawai yake kira,, ganin babu alamun nijlah yasa mashkur fasa wani irin ihu ya zube a qasa..
Nan da nan jini yafara bin hancinsa sabida ya riqa ya sallamawa samun farin ciki yakuma San nijlah bazata iya dawowa da qafantaba....
Cike da tashin hankali daddy yasa mashkur a mota ya tashi hospital dashi' nan mummy ta zauna tana tsinewa nijlah.
_____________
Cikin bacci yakumbo tafara surutai tana Kiran nijlah tare da shiru Shure da qafanta'
A hankali malam yafara tashin ta ta hanyar taba hannunta Yana cewa' yakumbo, yakumbo.
Firgigit ta Farka tana salati.
Haba yakumbo sai yaushe zaki dena mafarkin nijlah idan ban mantaba tinda nijlah ta tafi saikinyi mafarkinta' mafarkin dare be ishekiba saikin hada Dana Rana?
Numfashi Kaka ta safke tana cewa' kayya malam' wallahi hankalina yakasa kwanciya' gani nake kama munyi gangancin bashi yarinyar nan ya tafi da ita'
Babu wani Kaka Insha Allah nijlah na cikin kwanciyar hankali.
Hakane Amma gaskiya wannan mafarkin danayi na yanzu ya firgitani' nidai kawai kaje kayimana sadaka ko hankalina ze kwanta.
Yakumbo sadaka kuma' Nima dazan Samu me Bani wallahi so nake' nan yafara zaro aljihun wandansa Yana cewa' duba nan ki gani' wallahi Banda naira Goma nan Bani da ko biyar..
Malam kaje ko kuli kuli Ka siyama yara inyaso saika rarrabashi kanana Ka bayar na tabbata Allah ze dubi marainiya da idan rahama koma a wanne Hali take taji dadi'
Idan kuma ba haka ba nizan tafi Gona ko kanya na debo sainayi sadakanta Kaka ta fada tana qoqarin tashi tsaye..
Riqeta malam yayi Yana cewa keda Baki da cikakkiyar lafiya ina zakije' ki zauna kawai ninasan abinda zanyi..
Hawaye Kaka ta share tana cewa' malam Ka taimaka ninasan abinda nagani a cikin mafarkina' sai kuma ta daga hannu tana addu'a..
Yawan comments yawan typing
Pls share.
*Momn sultan ce*✍✍✍
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING ...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*QUEEN MARYAM....*
7⃣0⃣&7⃣1⃣
Addu'a sosai yakumbo ta riqa yima nijlah tana qara tuba ga Allah Dan ita gani take kama laifinsune da suka kasa bata farin ciki gashi yanzu ta tafi ta barsu,,Basu San halin da take ciki'
Fita malam yayi ya sai kuli na naira goman data rage cikin aljihunsa ya raba yara' abinka da rugan kauye nan da nan yara suka zagayeshi sedai befi mutum goma suka samu ba sauran sai hakura wasu suka koma gida suna kuka..
Dakin Nasir malam ya wuce acan ya sameshi' bayan sun gaisa ya Shiga yimasa tambayoyi kama yadda ya saba' a koda yaushe'
Nasir nidai hankalina yaqi kwanciya dan haka nakeso Ka shirya muje can birni Naga marainiya'
Gaban Nasir ne ya yanke ya badi Amma Saiya dake Yana cewa' ah ah malam kayi hakuri Dan ko jiya munyi waya da mashkur harya hadani da nijlah mun gaisa,, kaga tamace a gaisheku kuma nan da 'yan kwanaki zasu kawo muku ziyara.
Washe Baki malam yayi Yana cewa Kai alhamdulillah naji dadin wannan labarin' Bari na koma gida da sauri na Sami yakumbo itama nasan zatayi farin ciki ba kadan ba'
Sosai ma kuwa Nasir yafada Yana Allah Allah malam ya tafi Dan Shima zuwa yanzu yafara tsorata da lamarin mashkur gashi lokacin tafiyansa gida yayi Yana tsoran cewa zeje Kaka tace bata yadda ba..
Har malam yayi nisa ya juyo Yana magana' Kaga Nasir duk da haka kayi qoqari idan mashkur din ya Kira saika kirani mu gaisa'
To malam zakajini in Allah ya yarda.
Malam na tafiya Nasir ya dafe Kai Yana cewa'Kai gaskiya na hada kaina da aiki' ni dai fatana daya' Allah yasa mashkur ya riqe Amana'
Tashi yayi ya tafi inda suke waya ya Kira layin mashkur sedai Yana ringing ba'a dauka ba,,gajiya Nasir yayi ya dawo gida ranshi babu dadi..
Sosai matashiyar matar ke gudu akan titi' kafin ta qarasa hospital harta Kira babban likitansu' nan ta sanar masa tana da mara lafiya gatanan zuwa asibitin.
Tuni babban likitan yafara hada manyan likitocin dake asibitin yana sanar musu nan suka tsaya zaman jiran qarasowarsu,,yayinda nurses suka qarasa bakin get dauke da gadon tura mara lafiya.
A guje motar ta qaraso cikin asibitin' matashiyar duk ta hada zufa ta gigice,,hankalinta a tashe, hadda ita suka fara qoqarin fito da nijlah a cikin mota, Kan gadon marasa lafiya aka dorata' likitoci da Kansu suka Shiga tura gadon da gudu aka Shiga da ita dakin duba marasa lafiya.
Nan take likitoci suka Shiga dubata tare da bata taimakon gaggawa' Basu jimaba suka samu nasaran dawo da numfashinta daidai'
Da kuka nijlah tafara tana Kiran Kaka tare da birgima akan gadon tana niyyan faduwa qasa'
Daya daga cikin likitocin ya leqa waje Yana cewa'
Bismillah husna zaki iya shigowa'
Cike da rawan jiki matashiyar matar da aka Kira da husna ta Shiga tana yiwa Dr godiya'
Kan gadon da nijlah ke kwance ta qarasa tana yimata sannu' kallanta kawai nijlah keyi sedai zuwa yanzu ta dena kuka Dan ba wani ciwo taji ba illah tsorata da tayi ganin yadda napep din yayi kanta..
Hannu husna tasa da niyyan taba nijlah' dasauri nijlah ta janye tana turo baki' tare da cewa ni ah ah.
Murmushi husna tayi Wanda ya bayyanar da kyawun fuskanta tana magana cike da tausasawa kiyi hakuri yarinya nice na kawoki nan bayan hadarin da kika samu' sunana husna.
Fita likitocin sukayi suka bar dakin husna na qoqarin Jan nijlah da jikinta'
Kanwata ki gayamin sunanki Saina Kira gidanku Azo a tafi dake?
A hankali nijlah ta bude baki tace' sunana nijlah,, sedai Bani da kowa inda nake basa Sona kullum Duka na suke suna zagina' saita sauko qasa tana kuka ta kuma riqe qafan husna'
Aunty Dan Allah ki tafi Dani ki kaini gurin kaka' zasu kasheni..
Tinda nijlah tafara magana husna ta lumshe ido tana mejin tausan nijlah duk da batasan wacece itaba' hannu tasa ta janyo nijlah jikinta tasa hannu biyu ta rungumeta tana shafa bayanta'
Kiyi hakuri kinji nijlah Insha Allahu Zan Kula dake har zuwa lokacin dazan hadaki da iyayenki..
Aunty Bani da iyaye ance sun mutu' indai ba lahira zaki kaini ba' dariya husna tayi tace ah ah Niba lahira Zan Kai 'yar kanwataba,itama nijlah murmushi tayi tana boye fuska tare da goge hawayenta..
Hannu husna tasa ta riqa goge Mata tana cewa'kidena kuka' Insha Allahu kukanki ya qare kinji kanwata.
Wani irin murmushi nijlah tayi tana kallan husna tace'aunty dagaske' dagamata Kai husna tayi Dan ita ba qaramin dadi taji na haduwa da nijlah' koba komai Zata Debe Mata kewa kafin ta kaita gidan iyayenta..
Suna cikin haka nurse tazo yiwa nijlah allura' nan fa nijlah taqi tsayawa Saida husna ta bude jakanta ta dauko wasu chocolate ta riqe a hannunta tana cewa' ki tsaya ayimiki Saina Baki wannan.
Duk da nijlah batasan menene ciki ba Amma haka ta qanqame husna aka yimata alluran' sallama aka Basu suka tattara suka tafi gida...
Tin kafin ta qarasa wayanta ya fara ringing' dauka husna tayi ta Kara a kunne' daga daya bangaren aka fara magana'
Aunty wai ina kika Shiga kinje kinyi zamanki' kinbar Dan qaninki da yinwa ya qare maganar a shagwabe'
Dariya husna tayi tana cewa' tome zanmaka ko Kai jaririne' haka kawai mijina be takurani ba sai kai' tuzuru da Kai kawai husna ta qare maganar cikin Wasa da tsokala..
Kukan karya yasa Mata itako ta riqa dariya tana cewa kaga mujaheed gani nan zuwa ina hanya ' dariya yayi Yana cewa shine kike tsokala na' na dai gayamiki aure lokacine muna nan dake watarana zaki nemi ganina ki rasa'
Allah ko Baba na soro' kinga nidai saikin dawo Bari naje dakin yaya Shima ya dawo tin dazu muna jiranki'
To ai gani nan sai hankalinku ya kwanta.
Tinda husna tafara waya nijlah ta zuba Mata Ido tana Jin kaunar matar na qara Shiga cikin zuciyanta duba da yadda take waya cikin sakin fuska da nuna kauna da Wanda take wayar..
Safke Ido husna tayi taga yadda nijlah ta tsare ta da ido' dariya tayi tana cewa' lafiya dai ko kanwata?
Daga Mata Kai nijlah tayi tana murmushi ahaka husna ta riqa diban nijlah da hira har suka Shiga gidanta..
A falo suka zube tana jerawa nijlah sannu itako sai amsawa take tana qara shigewa jikin husna" kunsan dai nijlah dasan jiki lolxx..
Suna Zama mujaheed ya shigo Yana cewa oyoyo sai kuma yakasa karasawa ya zuba nijlah Ido Baya kio qiftawa'' da gudu Ayman ya zo ya wuce Mujaheed da niyyan rungume mahaifiyar tasa husna tasa hannu ta dakatar dashi tana cewa'Kai tsaya mana bakaga aunty kwance akan cinyana ba,,Koso kake Ka qarasa laifin daba naka ba?
Dariya Ayman yayi irin Nasu na yara Yana cewa' mami aunty ne?
Eh aunty ne,na kawoma kana so' cikin gwaranci Ayman yake magana' mujaheed kam kasa magana yayi sai Ido daya zubama nijlah..
Mujaheed yaji husna ta Kira sunansa' Sosa Kai yayi Yana cewa' na'am aunty ina kika samamana wannan kyankyawar babyn?
Oh kaidai Ka cika tambaya Ka Bari dai na huta Naci abinci, itama ta Samu nutsuwa danba lafiya gareta.
Murmushi yayi Yana cewa to ai ni yinwan harya tafi' Amma dai bakomai jeki shirya yafada Yana sake kallan nijlah da zuwa yanzu tafara lumshe ido sabida bacci dake idanta.
Tashi husna tayi ta riqe hannun Nijlah nan ta kaita wani Dan qaramin daki me dauke da gado sai mudubi da 'yar qaramar wardrobe.
Kan gadon ta kwantar da nijlah tana cewa'kwanta ki huta Naga alama ko wanka bazaki iyaba' nijlah batayi magana ba ta lumshe ido nan da nan bacci ya dauketa.
Sai yanzu husna ta safke ajiyar zuciya,ta karanta adduoi ta tofa Mata, Saida ta qarewa nijlah kallo cike da tausayawa ta fita tare da jamata kofa ..
Dakinta ta Shiga ta cire kayan jikinta ta fada toilet' bayan ta fito a wanka ta dauko doguwan Riga tasa da hijabi ta tada sallah.
Tayi rakaa biyu aka shigo dakin da sallama ganin tana sallah yasashi kwanciya Kan gadon Yana latsa wayar hannunsa.
Saida husna ta idar da sallah ta tashi a hankali ta hau Kan gadon ta lallaba ta rungumeshi ta Baya tana dariya'
Ture ta yayi Yana cewa ni ba ruwana dake kin dawo koki nemeni bayan tin tini mujaheed yajemini da daddadan labari.
Kashe murya husna tayi tare da langwabar dakai tana cewa' eyyah hubby na' ayi hakuri sauri nake nayi sallah nasan idan Muka hadu bazan iya aikata komai ba.
Far yayi da Ido kama mace alaman tinani sai kuma ya sauke idon akanta Yana cewa'kuma fa hakane husna kedince ta dabance kin iya salan Jan hankali.
Allah ko daddy Ayman?
Dage Mata Gira yayi Yana cewa ni duk ba wannan ba' wacece kika shigo da ita gidannan tazo ta daga hankalin kaninki?
zaro Ido husna tayi tana cewa hubby kamar yaya?
Eh abinda Muka Dade muna nema' duk da yace yarinyace Amma Shi tayi masa a hakan....
Dariya husna tayi ta daga hannu Sama tana yiwa Allah godiya.
Sai kuma ta safke tana cewa'Kai mujaheed ya iya zumudi' daga ganin sarkin fawa sai Miya tayi zaqi ko shiyasa yanzu naketa ganin kiransa.
Shine mana' Nima tinda kika dawo ya takuramin sai magiya yake nazo nagayamiki kibarshi yayi magana da ita.
Ikon Allah aiko da yazo bazan bashi wannan damar ba sabida kanwata Hutu take buqata yanzu ba surutu.
Ah dear ko kin manta yadda muke addu'a akan yarannan Amma yanzu munsamu yaga Wanda ya furta da bakinsa Yana so zaki dakatar dashi.
Rungume sa tayi tana cewa' hubby kennan wallahi inaga nafi kowa farin ciki da hakan sedai..
Sedai me ya katsata tare da zuba Mata manyan idanunsa.
Hubby na yarinyar batajin dadi a yanzu Hutu kawai take buqata.
To wai ni wacece ita' kodai yarinyar aunty aysha ce? Yayar husna kenan.
Ah ah fa hubby..
To wacece ita'?
A ina kika sameta?
Menene dalilin...........
Comment & share
*Momn sultan ce ✍ ✍✍*
💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘
*STORY & WRITING ...*
*BY*
*MOMN SULTAN*
*DEDICATED TO.....*
*MMN AMATULLAH*
*SPECIAL GIFT TO...*
*HABASIYA TKM....*
*AYI HAKURI DA RASHIN JINA'' NI KAINA BA HAKA NASO BA. NAGODE SOSAI DA YADDA KUKE NUNA KULAWANKU AKAINA,,WADANDA SUKAMIN MAGANA BAN AMSA BA SUYI HAKURI.*
7⃣2⃣&7⃣3⃣
Shiru husna tayi tana kallansa ba tare da tayi magana ba' tana tinanin ta yadda Zata fara gayamasa, sabida sanin halinsa musamma yanzu da mujaheed ya Nuna itace zabinsa..
Cike da San jin zancen ya katseta ta hanyar janyota jikinsa' yasa hannu ya zagaye qugunta tare da hura Mata iskar bakinsa Yana cewa' dear kinyi Shiru' kefa nake sauraro ya qare maganar a shagwabe'
Ajiyar zuciya husna ta safke tana Wasa da kwantancen gashin bakinsa' sedai har zuwa yanzu husna bata Sami kwarin gwiwan bashi labarin nijlah ba,, tome ma ta na sani game da nijlah mezan gayamasa?
Husna ta tambayi kanta jikinta na rawa'
Ido ya zuba Mata Yana nazarin ta kafin yasa hannu biyu ya janyeta Yana jefa Mata wani irin kallo Wanda ya qara dagama husna hankali tayi saurin sauke nata idon qasa tana addu'a.
A hankali ya bude bakinsa Wanda yayimasa nauyi Yana cewa' husna meyasa zakimin haka?
Ko Dan kinga kanina ya kwallafa Rai akan yarinyar nan shiyasa kikesan bata Raina?
Dasauri husna ta Shiga girgiza masa Kai sedai har yanzu bata Samu kwarin gwiwan yimasa bayani ba..
To menene ni Dan Allah ki gayamin' kema kinsan bakya laifi a gurina.
Saiya tashi ya matsa inda take zaune Kan bed ya zube kafafunsa a qasa Yana rokon ta'
Dear ki tausayawa mijinki' ai husna bata Bari ya qarasa magana ba itama tayi saurin zubewa a qasan qirjinta na halbawa har Yana iya jiyo sautin bugun zuciyarta,,
Cike da tashin hankali da firgice husna ta fara magana'
Hubby na kayi hakuri da aika aikan danayi' wallahi bada niyya na daukoma Wanda bansani ba na kawo cikin gidanka,, nayine sabida muma mu qaru da samun ladan taimako..
Sosai kanshi ya daure ya kuma kasa ajiye hakan a cikin zuciyarsa har Saida ya amayar da abinda ke cikinta ta hanya yin magana cikin sanyin jiki..
Dear ban gane abinda kike nufi ba, kiyi magana yadda Zan gane?
To husna tace bakinta na rawa' ta cigaba da magana.
A hanya ne ina tafiya na tsinci nijlah kwance a titi Mai napep din gaba ya bigeta,,Allah ya tsare ina kallan gabana ban taka taba,,Saina tsaya na sata a mota na kaita hospital,,daga nan Naga ya dace ta zauna damu kodan Kona wani Dan lokacine kaga saimu nemi iyayenta' cikin kuka husna ta qare maganar..
What,,husna yanzu yaya kikeso ayi,,kina nufin haka zamu maida nijlah ga iyayenta batare da mujaheed ya Samu soyayya taba,,sai ya tashi tsaye Yana girgiza Kai hankali sa a mugun tashi yace'
Wallahi bazan taba maida nijlah ga iyayenta ba har sai ta Samu soyayyar Dan uwana kafin ta koma ga iyayenta,,ta yadda bazata taba San a rabata dashi ba...
Tinda husna taji Yana furta baza'a maida nijlah ga iyayenta ba,zuciyarta tafara bugawa da qarfin gaske,,take jikinta ya dauka rawa itama ta tashi tsaye tana zagaye dakin zuciyarta na cigaba da dokawa Dan ba iya kunnanta maganar ta tsayaba har cikin jikinta takejin kalamansa na yawo, da kyar ta janyo jamuntarta tace..
Haba mijina kafasan yadda batan dan mutum keda tsayawa iyaye a rai,, har gwara suga gawar Dan Amma zakace haka,, yanzu fisabilillahi idan Muka bar yarinyar nan har zuwa lokacin da soyayyar mujaheed Zata Samu gurbi a zuciyarta,, kana ganin munyiwa iyayenta adalci?
Kama saukar aradu haka yaji maganganunta na jiyake kama ya kamata yayimata tsinan nan Duka koya Samu sauqin takaicin da maganar ta ta bashi sedai baze iya hakan ba..
Cike dasan Jin abinda ze fada husna ta matsoshi tana cewa' hubby na kayi Shiru'
Dan Allah kace wani Abu ta fada tana marairacewa..
Kallanta yayi Sama da qasa kafin ya bude baki a hankali Yace' dear nifa na Riga na Gama magana sabida kinsan kowane mujaheed a gurina' husna kinsani Bani da kowa sai shi,,shekara 41 kenan da haihuwan mujaheed Amma be taba ganin wata Diya mace yace Yana Soba,, Mata masu aji da gayu sun kawo Kansu Amma yarannan yaqi amsar tayinsu,,nayi maganin a tinanina ko aljanace ta auresa ance lafiyansa qalau.
Husna mun zauna da mujaheed akan wannan maganar yafi sau burin masaqi Amma ya tsaya ya kafe Kai da fata yace Shi bega wacce tayi masa bane,, sai gashi yau Allah ya kawo mana Mata Hari gida yace yanaso kike neman bata abun,,haba husna meyasa zakimin haka..
Nan nauyan ajiyar zuciya husna ta safke,, babu shakka ta San duk abinda mijinta ya fada daidaine ba qarya a cikinsa' sedai tana tsoran halin da iyayen nijlah zasu Shiga idan har basu gantaba.
Kallanshi tayi da idanunta da suka qanqance tana cewa' haba mijina kaifa ubane yaya zakaji idan Ayman ya bata wasu suka boye mana Shi sabida wani burinsu da suke San cikawa.
Hubby na sani dole zamuyi farin ciki da samun yarinyar da mujaheed ya gani Yana so,,kusan ince nina fika Jin dadin haka sabida nice silar zuwan nijlah gidanan sedai inaso kayi hakuri mu kaita GA iyayenta idan yaso daga Baya sai mu kawo bugatarmu..
Cike da fada daddyn Ayman yace' hakan bazata taba yiwuwa ba husna kinsani munada dukiya Wanda mu kanmu bamusan adadin taba,, muna da kyau sabida mu din jinin fulani ne, na asali,,uwa uba kyan Hali Wanda zeyi wahala kisamu bufulatani mutum baida wannan sedai yanzu da duniyar ta Zama abinda ta Zama ko ince mutanan dake cikinta,, Amma duk da wannan abubuwan dana lissafa miki ace kanina ya Rasa matar aure Wanda idan Siya Ake zamu iya kashe silalla mu siyeta..
Ganin yadda ya dauka zafi dayawa yasa husna sansauta murya tana cewa' kayi hakuri indai nijlah ce Nima na amince ta zauna tare damu har sai lokacin daka buqaci iyayenta su ganta'' kayi hakuri da sa'insar danayi da Kai kasan ba halina bane..
Sansanyar ajiyar zuciya daddy Ayman ya safke yana rungume husna tare da bata hot kissing a kumatunta Yana cewa' shiyasa nake qara sanki matata,,kedin 'yar aljannace..
Murmushi tayi tana cewa' kaima Dan aljannane mijina' inajin dadin wannan sunan ta fada tana shafa qirjinsa'
A tare suka saki nishin dadi Wanda yasa dukaninsu Shiga cikin wani yanayi Mai wuyar fassara' qoqarin zuge zip din rigarta yake tayi saurin riqe hannunshi tana cewa'
Kayi hakuri zuwa anjima koka manta inada mara lafiya kuma suruka a gidannan ga kuma kanina najin yinwa kama yayi mu Basu kulawa sai nazo kayi yadda kakeso'
Cike da kasala yace'Allah dear.
Cike da salon Jan hankali husna ta kashe masa ido tare da cewa ai nakane kayi yadda kakeso..
Murmushi yayi ya kama hannunta suka fito a tare suna magana a hankali..
A falo suka tsaya suna kallan mujaheed,,yayi tsaye jikin window dakin da nijlah ke kwance Yana leqawa,,
Duk da ba ganinta yake ba hakan Bai hanasa Jin dadin ganin ta cikin bargo ba Dan bata Saba da AC me yawa cikin dakin ba, gashi husna bata rage gudun ac ba..
Daddy Ayman ne ya qarasa jikin window Yana murmushi yasa hannu ya janyoshi jikinsa Yana cewa'kayi hakuri kanina indai nijlah ce ta Riga ta Zama taka,, nayima alqawarin auren ta koda Duka dukiyana da qarfina zai qare akanta..
Wani irin daddy mujaheed yaji Wanda yakasa boyesa har Saida ya rungume Shi Yana kukan farin ciki'
Cikin kuka yafara magana'nagode sosai yayana haqiqa Kai din Dan uwane na kwarai,, yaya ni kaina nayi tinanin Bani da lafiya sai gashi yau Naga Wanda ta dace da rayuwata..
Yaya Dan Allah Ka ceceni Ka cece rayuwana na Auri nijlah,,idan na rasata Nima zaku rasani...
Husna dake tsaye ta kasa qarasowa inda suke taji kalaman mujaheed na niyyar tarwatsara farin cikin mijinta ta tako a Hankali ta qaraso inda suke tsaye.
Haka nan taji mugun tausayinsu ya qara kamata da kyar ta iya bude baki tace'
To baban ' Yan soyayya Shifa Dana Wanda be sababa idan ya tashi yi yafi kowa,husna ta fada cikin Wasa..
Share hawayen fuskansa mujaheed yayi Yana cewa'aunty na Kenan,, ninasan bazaki taba ganewa ba.
Dariya suka da gaba dayansu,husna tace to ai saikace muci abinci tinda bazan gane ba, ko itama yinwan Ka daina ji??
Sosa Kai mujaheed yayi hannunsa riqe Dana daddyn Ayman Yana cewa'
Dan uwana kanajin matarka ko?
Murmushi Jin dadi yayi yace' Toni ina ruwana' Koso kake na Shiga Ku zo kuna kunyatani...
Dariya suka qarayi suka nufi dinning table,, bayan sun zanzauna husna'ta zuba mujaheed nasa yayinda ta zuba musu nasu ita da mijinta kamar yadda ta Saba..
Shi dinma kamar kullum tashi yayi ya dauka nasa plate din Yana cewa'Nima dai bakusa angon cewa Adena wannan abun a gabana..
Falo ya dawo ya zauna da niyyar cin abincin seda ya zauna yaga baze iya ciba, alhalin nijlah na kwance ita bata ci ba..
Sosai husna da hubbynta sukayi nisa gurin cin Basu abincin' sedai duk yadda husna ke qoqarin dauke masa hankali abun yaqi yiwuwa Dan Rabin hankali Naga abincin rabi nakan mujaheed daya riqe cokali Yana juyawa yakasa Kai koda cokali guda cikin bakinsa.
Kallan inda yake kallo husna tayi itama idonta ya sauka Kan abincin da mujaheed ke Wasa dashi,,kallo daya zaka masa Ka gane a cikin tinani yake..
Tsam daddyn Ayman ya tashi Dan Shima bayajin ze iya cin abincin Dan uwansa na cikin damuwa.
Kusa dashi yaje ya zauna Yana Kiran sunansa' a hankali'
Mujaheed' Mujaheed?
A firgice mujaheed ya juyo Yana kallan yayan nasa a hankali ya janye nasa idon Dan bayaso yanasa Dan uwansa cikin damuwa..
Mujaheed lafiya Ka zuba abinci Ido kana dogon tunani' ina akan maganar wannan yarinyar ne ai mungama ko?
A hankali mujaheed yace'eh yaya.
To menene kuma' Naga sai Wasa kake da cokalin hannunka?
Murmushi mujaheed yayi fuskanta cike da kunya ya bude baki Yana cewa'
Yaya Naga kowa sai cin abinci yake Amma ita ba'a bata ba..
Ita wa daddyn Ayman ya tambaya?
Akunyace mujaheed yace nijlah yaya tana daki babu Wanda yasake dubata tinfa dazu' ya qare maganar a shagwabe.
Dariya husna tayi batace komai ba ta tashi ta Shiga dakin nijlah.
Kwance ta ganta sedai idonta bude yake ta zuba guri daya Ido tana kallo..
Ah ah kanwata kin tashi shine Baki sanar Dani ba'
A hankali nijlah tace'eh aunty na tashi baccin ne yayi Fadi shiyasa Dana tashi nakesan komawa'
Ki koma ina' Maza tashi muje kici abinci kafin kiyi wanka.
Ba musu nijlah ta tashi suka fito a tare' mujaheed naganin fitowansu yayi saurin taran husna yace'
Aunty ki kawomin ita nan sai muci tare ita tana ba Ayman kinganshi Shima ya tashi?
Husna taso qin yadda da hakan sedai ganin yadda mijinta ya kafeta da Ido yasata saurin sakin hannun Nijlah tana Nuna Mata kusa da mujaheed' jeki zauna kici abinci kinji kanwata.
Maqale kafada nijlah tayi tare da turo pink lips dinta.
To menene kuma'husan ta tambaya.
Cike da shagwaba nijlah tace' ni ni a baki zaki bani' sabida Shima Dan birni a Baki yake bani'
Zaro Ido husna tayi tana cewa' wanene Dan birni?
Mujaheed ko sabida koshin dayaji ya somasa sai da ya kware ya Shiga tari yana cewa nijlah wanene haka.
Dariya nijlah tayi tace' Kai yayanane fa aunty sedai Baya Sona Yana dukana kingama irin ciwon.
Ah ah basai nagani ba' au yanzu Duka ya qare tinda Saiya ganki ze dakeki ko'
Eh, nijlah tace tana kallan husna sai kuma ta sunkuya har qasa tana gaisheda daddyn Ayman kasan cewar Basu hadu ba tinda tazo gidan.
Amsawa yayi Yana cewa zoki zauna kici abinci' ga wani yayan kinsamu' na tabbata Shi baze dakeki ba kinji yar albarka.
Cike dajin dadi nijlah ta zauna tana cewa' ni a Baki zaka Bani so dai Kado ma a Baki yake bani'.
Sabida Jin dadi mujaheed kasa rufe Baki yayi haka ya fara bata abincin tana ci tana lumshe ido.
________________
Da mugun gudu daddy ya qarasa hospital manyan likitoci suka amsa mashkur suna qoqarin Dan ganin jinin dake zuba a bakinsa da hancinsa ya tsaya' sun Jima suna fama kafin suyi nasaran tsai da jinin.
Nan suka dawo Kan numfashinsa suna Danna qirjinsa a hankali har Saida ya ja numfashi'
A firgice mashkur ya Farka Yana cewa'tana ina daddy anganta, nijlah Dan Allah ki dawo gareni.
Wallahi mutuwa zanyi sai kuma yafara salati tare da waiwayen inda yake,, be damu da inda ya Gansaba yafara qoqarin fizge ruwan dake daure a hannunsa Yana surutai kamar na masu hauka irin saban kamun nan.
Daddy dake tsaye a kofa ya shigo da gudu Yana bashi hakuri'
Hayi hakuri mashkur za'a ganta kaji?
Cike da zafin ciwo gami da tashin hankali mashkur yace'
Sai yaushe daddy ni wallahi a yau nakesan ganinta' daddy inasan nijlah ta Zama jinin jikina bazan iya qara awa guda batare da ita ba daddy Ka taimaki rayuwana..
Comment & share